< UJobe 33 >
1 Kube kanti-ke, Jobe, ake uzwe inkulumo zami, ubeke indlebe kuwo wonke amazwi ami.
“Amma yanzu, Ayuba, ka saurari abin da zan ce; ka sa hankali ga kowane abin da zan faɗa.
2 Khangelani, sengivule umlomo wami, ulimi lwami lukhuluma emlonyeni wami.
Zan yi magana; kalmomina suna dab da fitowa daga bakina.
3 Amazwi ami angawokuqonda kwenhliziyo yami, azakhuluma ulwazi lwendebe zami ngokuhlanzeka.
Abin da zan faɗa gaskiya ne daga cikin zuciyata; bakina zai faɗi gaskiyar abin da na sani.
4 UMoya kaNkulunkulu wangenza, lokuphefumula kukaSomandla kwanginika impilo.
Ruhun Allah ne ya yi ni; numfashin Maɗaukaki ya ba ni rai.
5 Uba ulakho ngiphendula; zihlele phambi kwami, uzimise.
Ka amsa mini in za ka iya; ka yi shirin fuskanta ta.
6 Khangela, nginjengawe kuNkulunkulu, lami ngathatshwa ebumbeni.
Ni kamar ka nake a gaban Allah; ni ma daga ƙasa aka yi ni.
7 Khangela, ukwethusa kwami kungakwethusi, lesandla sami singabi nzima phezu kwakho.
Kada ka ji tsorona, ba abin da zai fi ƙarfinka.
8 Isibili ukhulume endlebeni zami, ngezwa ilizwi lamazwi, uthi:
“Amma ka faɗa na ji, na ji daidai abin da ka faɗa,
9 Ngimsulwa, kangilasiphambeko, ngihlanzekile, njalo kakulabubi kimi.
‘ni mai tsarki ne marar zunubi; ina da tsabta kuma ba ni da laifi.
10 Khangela, uthola amathuba okumelana lami, ungibala njengesitha sakhe.
Duk da haka Allah ya same ni da laifi; ya ɗauke ni maƙiyinsa,
11 Ufaka inyawo zami esigodweni, aqaphele zonke indlela zami.
ya daure ƙafafuna da sarƙa; yana tsaron duk inda na bi.’
12 Khangela, kulokhu kawulunganga; ngizakuphendula, ngoba uNkulunkulu mkhulu kulomuntu.
“Amma na gaya maka, a nan ba ka yi daidai ba, gama Allah ya fi mutum girma.
13 Umphikiselani? Ngoba engaphenduli leyodwa yezindaba zakhe.
Don me ka yi masa gunaguni cewa ba ya amsa tambayoyin mutum?
14 Ngoba uNkulunkulu ukhuluma kanye, yebo, kabili, engekho onanzayo.
Gama Allah yana magana, yanzu ga wannan hanya, yanzu kuma ga wata hanya ko da yake ba lalle mutum yă lura ba.
15 Ephutsheni, kumbono webusuku, lapho ubuthongo obunzima busehlela abantu, ekuwozeleni embhedeni;
A cikin mafarki, cikin wahayi da dare, sa’ad da barci mai zurfi ya fāɗo a kan mutane lokacin da suke cikin barci kan gadajensu,
16 abesesembula indlebe yabantu, aphawule ukuqondiswa kwabo;
mai yiwuwa yă yi musu magana a cikin kunnuwansu yă razana su da gargaɗinsa,
17 ukuze aphambule umuntu ekwenzenikwakhe, afihle ukuzigqaja emuntwini,
don a juyar da su daga abin da yake yi da ba daidai ba a kuma hana su daga girman kai,
18 anqande umphefumulo wakhe egodini, lempilo yakhe ekwedluleni ngenkemba.
don a kāre su daga fāɗuwa cikin rami, a kāre su daga hallaka ta wurin takobi.
19 Njalo ujeziswa ngobuhlungu embhedeni wakhe, langokuqaqamba kwamathambo akhe okungapheliyo,
“Ko kuma mutum yă sha horo ta wurin kwanciya da ciwo da rashin jin daɗi cikin ƙasusuwansa,
20 ize impilo yakhe inengwe yisinkwa, lomphefumulo wakhe yikudla okuloyisekayo.
yadda zai ji ƙyamar abinci, har yă ƙi son abinci mafi daɗi.
21 Inyama yakhe iyaphela, ingabonakali, lamathambo akhe abekade engabonakali avele.
Naman jikinsa ya lalace ba wani abu mai kyau a ciki kuma ƙasusuwansa da suke a rufe da tsoka yanzu duk sun fito.
22 Lomphefumulo wakhe useduze legodi, lempilo yakhe kubabulali.
Ransa yana matsawa kusa da rami, ransa kuma kusa da’yan aikan mutuwa.
23 Uba kulesithunywa kanye laye, umlamuli, oyedwa phakathi kwenkulungwane, ukutshela umuntu ukuqonda kwakhe,
Duk da haka, in akwai mala’ika a gefensa kamar matsakanci, ɗaya daga cikin dubu, da zai gaya wa mutum abin da yake daidai gare shi,
24 uzakuba lomusa kuye athi: Mkhulule ekwehleleni egodini, sengithole inhlawulo.
yă yi masa alheri yă ce, ‘Kada ka bari yă fāɗa cikin rami, na samu fansa dominsa.’
25 Inyama yakhe izakuba ntsha okwedlula ubutsha; abuyele ensukwini zobutsha bakhe.
Sa’an nan fatar jikinsa za tă zama sabuwa kamar ta jariri; za tă zama kamar lokacin da yake matashi.
26 Akhuleke kuNkulunkulu, ozakuba lesisa kuye, abone ubuso bakhe ngentokozo; ngoba uzabuyisela emuntwini ukulunga kwakhe.
Ya yi addu’a ga Allah ya kuwa samu alheri a wurinsa, yana ganin fuskar Allah yana kuma yin sowa don murna; Allah ya mayar da shi ya zama mai adalci.
27 Ukhangela ebantwini athi: Ngonile, ngahlanekela okulungileyo, kodwa kakungisizanga.
Sa’an nan sai ya zo wurin, wurin mutane ya ce, ‘Na yi zunubi, na kauce wa abin da yake daidai, amma ban samu abin da ya kamata in samu ba.
28 Uhlengile umphefumulo wami ekwedluleni egodini, lempilo yami izabona ukukhanya.
Ya fanshi raina daga fāɗawa cikin rami, kuma zan rayu in ji daɗin hasken.’
29 Khangelani, lezizinto uNkulunkulu uyazenza ngomuntu kabili kumbe kathathu,
“Allah ya yi wa mutum duk waɗannan, sau biyu, har ma sau uku.
30 ukuze abuyise umphefumulo wakhe egodini, ukuze akhanyiswe ngokukhanya kwabaphilayo.
Ya juyo da ransa daga fāɗawa cikin rami, don hasken rai ya haskaka a kansa.
31 Zwana, Jobe, ungilalele, uthule, njalo mina ngikhulume.
“Ka sa hankali da kyau, Ayuba, ka saurare ni; ka yi shiru zan yi magana.
32 Uba kulamazwi, ungiphendule; khuluma, ngoba ngifisa ukutshengisa ukuthi ulungile.
In kana da abin da za ka ce, ka amsa mini; yi magana, domin ina so in’yantar da kai.
33 Uba kungenjalo, wena ngilalela; thula, njalo ngizakufundisa inhlakanipho.
Amma in ba haka ba, sai ka saurare ni; yi shiru, zan kuma koya maka hikima.”