< UJobe 3 >

1 Emva kwalokho uJobe wavula umlomo wakhe, waqalekisa usuku lwakhe.
Bayan wannan Ayuba ya buɗe baki ya la’anta ranar da aka haife shi.
2 UJobe wasephendula wathi:
Ayuba ya ce,
3 Kalubhubhe usuku engazalwa ngalo, lobusuku okwathiwa ngalo: Kukhulelwe umntwana wesilisa.
“A hallaka ranar da aka haife ni, da kuma daren da aka ce, ‘An haifi jariri namiji!’
4 Lolosuku kalube ngumnyama, uNkulunkulu angalunanzi ephezulu, lokukhanya kungalukhanyisi.
Bari ranan nan ta zama duhu; kada Allah yă kula da ita; kada rana tă yi haske a wannan rana.
5 Umnyama lethunzi lokufa kakuluhlenge, iyezi lihlale phezu kwalo, umnyama welanga ulwesabise.
Bari duhu da inuwa mai duhu ta sāke rufe ta; gizagizai kuma su rufe ta; duhu kuma ya rufe haskenta.
6 Lobobusuku, umnyama ububambe, lungathokozi ensukwini zomnyaka, lungezi kunani lezinyanga.
Bari duhu mai yawa yă rufe daren nan; kada a haɗa ta cikin kwanakin shekara, ko kuma cikin kwanakin watanni.
7 Khangela, lobobusuku kabube yinyumba, umsindo wentokozo ungangeni kubo.
Bari daren yă zama marar amfani; kada a ji wata sowa ta farin ciki.
8 Kababuqalekise abaqalekisi bosuku, abalungele ukuvusa uLeviyathani.
Bari waɗanda suke la’anta ranaku su la’anta wannan rana su waɗanda suke umartar dodon ruwa.
9 Zibe mnyama inkanyezi zokusa kwabo, bulindele ukukhanya, kodwa kungabi khona, bungaboni inkophe zokusa.
Bari taurarinta na safe su zama duhu; bari ranar tă yi ta jiran ganin haske amma kada tă gani,
10 Ngoba bungavalanga iminyango yesisu sikamama wami, bungafihlanga usizi emehlweni ami.
gama ba tă hana uwata ɗaukar cikina, don ta hana ni shan wahalan nan ba.
11 Kungani ngingafanga kusukela esizalweni, ngiphele ekuphumeni kwami esiswini?
“Me ya sa ban mutu ba da za a haife ni, ko kuma in mutu sa’ad da ana haihuwata ba?
12 Kungani amadolo angandulela? Kungani lamabele ukuthi ngimunye?
Me ya sa aka haife ni, aka tanada nono na sha na rayu?
13 Ngoba khathesi ngabe ngacambalala ngathula, ngalala, khona ngaba lokuphumula,
Da yanzu ina kwance cikin salama; da ina barcina cikin salama
14 kanye lamakhosi labeluleki bomhlaba abazakhela amanxiwa,
tare da sarakuna da mashawarta a cikin ƙasa, waɗanda suka gina wa kansu wuraren da yanzu duk sun rushe,
15 kumbe kanye leziphathamandla ezazilegolide ezagcwalisa izindlu zazo ngesiliva.
da shugabanni waɗanda suke da zinariya, waɗanda suka cika gidajensu da azurfa.
16 Kumbe njengomphunzo ofihliweyo ngingabi khona, njengensane ezingabonanga ukukhanya.
Ko kuma don me ba a ɓoye ni a cikin ƙasa kamar jaririn da aka haifa ba rai ba, kamar jaririn da bai taɓa ganin hasken rana ba.
17 Lapho ababi bayekela ukuhlupha, lapho abakhathele ngamandla bephumula.
A wurin mugaye za su daina yin mugunta, gajiyayyu kuma za su huta.
18 Izibotshwa ziyaphumula ndawonye, kazizwa ilizwi lomcindezeli.
Waɗanda aka daure za su sami jin daɗin; an sake su ba za su sāke jin ana tsawata masu ba.
19 Omncinyane lomkhulu balapho, lesigqili sikhululekile enkosini yaso.
Manyan da ƙanana suna a can, bawa kuma ya sami’yanci daga wurin maigidansa.
20 Kungani enika ukukhanya kohluphekayo, lempilo kwabalokubaba komphefumulo;
“Don me ake ba da haske ga waɗanda suke cikin ƙunci, rai kuma ga masu ɗacin rai
21 abalindele ukufa, kodwa kungekho, bekugebha kulenotho efihliweyo,
ga waɗanda suke neman mutuwa amma ba su samu ba, waɗanda suke nemanta kamar wani abu mai daraja a ɓoye,
22 abathabayo kakhulu ngentokozo, bajabule lapho bethola ingcwaba?
waɗanda suke farin ciki sa’ad da suka kai kabari?
23 Emuntwini yini, ondlela yakhe ifihliwe, uNkulunkulu ambiyeleyo?
Don me aka ba mutum rai, mutumin da bai san wani abu game da kansa ba, mutumin da Allah ya kange shi.
24 Ngoba ukububula kwami kuza phambi kokudla kwami, lokubhonga kwami kuthululeka njengamanzi.
Baƙin ciki ya ishe ni maimakon abinci; ina ta yin nishi ba fasawa;
25 Ngoba engikwesabayo ngokwesaba sekungehlele, lengilovalo ngakho kufikile kimi.
Abin da nake tsoro ya faru da ni; abin da ba na so ya same ni.
26 Ngangingahlalisekanga, ngingaphumuli, ngingelakuthula, lohlupho lweza.
Ba ni da salama, ba natsuwa; ba ni da hutu, sai wahala kawai.”

< UJobe 3 >