< UJobe 26 >

1 Wasephendula uJobe wathi:
Sai Ayuba ya amsa,
2 Umsize njani ongelamandla, wasindisa ingalo engelamandla?
“Yadda ka taimaki marar ƙarfi! Yadda ka ceci marar ƙarfi!
3 Umeluleke njani ongelakuhlakanipha, watshumayela ngobunengi ulwazi oluqotho?
Ka ba marar hikima shawara! Ka nuna kana da ilimi sosai.
4 Utshele bani amazwi? Njalo ngumoya kabani ophume kuwe?
Wane ne ya taimake ka ka yi waɗannan maganganu? Kuma ruhun wane ne ya yi magana ta bakinka?
5 Abafileyo bayathuthumela ngaphansi kwamanzi, labahlali bawo.
“Matattu suna cikin azaba, waɗanda suke ƙarƙashin ruwaye da dukan mazauna cikin ruwaye.
6 Isihogo sinqunu phambi kwakhe, lencithakalo kayilasisibekelo. (Sheol h7585)
Mutuwa tsirara take a gaban Allah; haka kuma hallaka take a buɗe. (Sheol h7585)
7 Welulela inyakatho phezu kwendawo engelalutho, aphanyeke umhlaba phezu kweze.
Ya shimfiɗa arewancin sararin sama a sarari; ya rataye duniya ba a jikin wani abu ba.
8 Uyabophela amanzi emayezini akhe, kodwa amayezi kawadabuki ngaphansi kwawo.
Ya naɗe ruwaye a cikin gizagizansa, duk da haka girgijen bai yage saboda nauyi ba.
9 Uyasibekela ubuso besihlalo sakhe sobukhosi, endlale iyezi phezu kwaso.
Ya rufe fuskar wata, ya shimfiɗa gizagizai a kan shi,
10 Udwebe umngcele oyisigombolozi phezu kobuso bamanzi, kuze kube sekucineni kokukhanya lomnyama.
ya zāna iyakar fuskar ruwa a kan iyakar da take tsakanin duhu da haske.
11 Insika zamazulu ziyathuthumela, zethuswa yikukhuza kwakhe.
Madogaran sama sun girgiza, saboda tsawatawarsa.
12 Ngamandla akhe uthulisa ulwandle, langenhlakanipho yakhe uphahlaza ukuziqhenya.
Da ikonsa ya kwantar da teku; da hikimarsa ya hallaka dodon ruwan nan Rahab.
13 Ngomoya wakhe ucecise amazulu; isandla sakhe sagwaza inyoka ebalekayo.
Da numfashinsa ya sa sararin sama ya yi kyau da hannunsa ya soke macijin nan mai gudu.
14 Khangela, lokhu kungamaphethelo ezindlela zakhe; kodwa kuzwakala into encinyane kangakanani ngaye! Kanti umdumo wamandla akhe ngubani ongawuqedisisa?
Waɗannan kaɗan ke nan daga cikin ayyukansa masu yawa. Kaɗan kawai muke ji game da shi! Wane ne kuwa yake iya gane tsawar ikonsa?”

< UJobe 26 >