< UJobe 23 >

1 Wasephendula uJobe wathi:
Sa’an nan Ayuba ya amsa,
2 Lalamuhla isikhalazo sami silokubaba; isandla sami sinzima phezu kokububula kwami.
“Ko a yau, ina kuka mai zafi; hannunsa yana da nauyi duk da nishin da nake yi.
3 Kungathi ngabe ngiyazi lapho engingamthola khona! Bengingeza enkundleni yakhe!
Da a ce na san inda zan same shi; da a ce zan iya zuwa wurin da yake zama!
4 Ngibeke kuhle udaba lwami phambi kwakhe, ngigcwalise umlomo wami ngokuphikisa.
Zan kai damuwata wurinsa in yi gardama da shi.
5 Bengingawazi amazwi azangiphendula ngawo, ngiqedisise azakutsho kimi.
Zan nemi in san abin da zai ce mini, in kuma auna abin da zai ce mini.
6 Uzaphikisana lami ngobukhulu bamandla yini? Hatshi, kodwa uzabeka inhliziyo yakhe kimi.
Zai yi gardama da ni da ikonsa mai girma? Babu, ba zai zarge ni da laifi ba.
7 Lapho oqotho angaphikisana laye; ngakho bengizaphepha phakade kumahluleli wami.
Mai adalci ne zai kawo ƙara a wurinsa, kuma zan samu kuɓuta daga wurin mai shari’an nan har abada.
8 Khangelani ngiya phambili, kodwa kakho, lemuva, kodwa kangimboni.
“Amma in na je gabas, ba ya wurin; in na je yamma, ba zan same shi ba.
9 Ngakwesokhohlo ekusebenzeni kwakhe, kodwa kangimboni; uyacatsha ngakwesokunene, kodwa kangimboni.
Sa’ad da yake aiki a arewa, ba ni ganinsa; sa’ad da ya juya zuwa kudu, ba na ganinsa.
10 Kanti uyayazi indlela elami; kangihlole, ngizaphuma njengegolide.
Amma ya san hanyar da nake bi; sa’ad da ya gwada ni zan fito kamar zinariya.
11 Unyawo lwami lubambelele enyathelweni lakhe, ngiyigcinile indlela yakhe, kangiphambukanga.
Ƙafafuna suna bin ƙafafunsa kurkusa; na bi hanyarsa ba tare da na juya ba.
12 Kangisukanga lemlayweni wezindebe zakhe, ngawalondoloza amazwi omlomo wakhe okwedlula isabelo sami.
Ban fasa bin dokokin da ya bayar ba; na riƙe maganarsa da muhimmanci fiye da abincin yau da gobe.
13 Kodwa yena ukokukodwa, ngubani-ke ongambuyisela emuva? Lokho umphefumulo wakhe okufisayo uyakwenza.
“Amma ya tsaya shi kaɗai, kuma wa ya isa yă ja da shi? Yana yin abin da yake so.
14 Ngoba uzaphelelisa engikumiselweyo; lezinto ezinengi ezinjalo zikuye.
Yana yi mini abin da ya shirya yă yi mini, kuma yana da sauran irinsu a ajiye.
15 Ngenxa yalokho ngitshaywa luvalo phambi kwakhe; ngicabanga, ngiyamesaba.
Shi ya sa na tsorata a gabansa; sa’ad da na yi tunanin wannan duka, nakan ji tsoronsa.
16 Ngoba uNkulunkulu wenze inhliziyo yami yaphela amandla, loSomandla ungethusile.
Allah ya sa zuciyata ta yi sanyi; Maɗaukaki ya tsorata ni.
17 Ngoba kangiqunywanga phambi komnyama, wagubuzela ubumnyama ebusweni bami.
Duk da haka duhun bai sa in yi shiru ba, duhun da ya rufe mini fuska.

< UJobe 23 >