< UJobe 20 >

1 Wasephendula uZofari umNahama wathi:
Sai Zofar mutumin Na’ama ya amsa,
2 Ngakho imicabango yami ingenza ngiphendule, langenxa yokuphangisa kwami phakathi kwami.
“Tunanin da ya dame ni ya sa dole in amsa domin abin ya dame ni sosai.
3 Ngizwile isijeziso sehlazo lami, lomoya wokuqedisisa kwami ungenza ngiphendule.
Na ji wani zargin da ka yi mini na reni, kuma yadda na gane, shi ya sa zan ba da amsa.
4 Uyakwazi lokhu yini, kusukela endulo, selokhu kwabekwa umuntu emhlabeni,
“Ba shakka ka san yadda abin yake tuntuni, tun da aka sa mutum cikin duniya,
5 ukuthi injabulo yababi imfitshane, lentokozo yomzenzisi ngeyesikhatshana nje?
mugun mutum bai taɓa daɗewa ba, farin cikin mutum na ɗan gajeren lokaci ne.
6 Loba ubukhosi bakhe busenyukela emazulwini, lekhanda lakhe lifinyelela emayezini,
Ko da ya ƙasaita ya kai sararin sama, kansa kuma yana taɓa gizagizai.
7 uzabhubha phakade njengobulongwe bakhe; labo abambonileyo bathi: Ungaphi?
Zai hallaka har abada, kamar bayan gidansa; waɗanda suka gan shi za su ce, ‘Ina yake?’
8 Uzaphapha njengephupho, bangabe besamthola; yebo, uzaxotshwa njengombono webusuku.
Kamar mafarki haka zai ɓace, ba za a ƙara ganinsa ba zai ɓace kamar wahayi da dare.
9 Ilihlo elike lambona aliyikuphinda, lendawo yakhe kayisayikumbona.
Idon da ya gan shi ba zai ƙara ganinsa ba; wurin zamansa ba zai sāke ganinsa ba.
10 Abantwana bakhe bazadinga ukuthokozisa abayanga, lezandla zakhe zibuyisele inotho yakhe.
Dole’ya’yansa su mayar wa matalauta abin da ya kamata; dole hannuwansa su mayar da dukiyarsa.
11 Amathambo akhe ayegcwele ubutsha bakhe, kodwa azalala kanye laye enhlabathini.
Jin ƙarfi da ya cika ƙasusuwansa zai kwantar da shi a cikin ƙura.
12 Uba ububi bumnandi emlonyeni wakhe, ebufihla ngaphansi kolimi lwakhe,
“Ko da yake mugunta tana da daɗi a bakinsa kuma yana ɓoye ta a harshensa,
13 ebugodla, engabuyekeli, kodwa ebugcina phakathi komlomo wakhe,
ko da yake ba zai iya rabuwa da ita ba, yana kuma ajiye ta a bakinsa,
14 ukudla kwakhe kuzaphenduka esiswini sakhe, kuzakuba yibuhlungu bezinyoka phakathi kwakhe.
duk da haka abincin da ya ci zai zama da tsami a cikin cikinsa; zai zama kamar dafin maciji a cikinsa.
15 Uginye inotho, kodwa uzayihlanza; uNkulunkulu uzayikhupha esiswini sakhe.
Zai haras da dukiyar da ya haɗiye; Allah zai sa cikinsa yă haras da su.
16 Uzamunya ubuhlungu bezinyoka, lolimi lwebululu luzambulala.
Zai sha dafin maciji; sarar maciji mai dafi za tă tashe shi.
17 Kayikubona izifula, imifula, izifudlana zoluju lolaza.
Ba zai ji daɗin koguna da rafuffuka masu kwarara da zuma da madara ba.
18 Uzabuyisela lokho akusebenzelayo, angakuginyi; njengokwenotho izakuba njalo inhlawulo, njalo kayikuthokoza.
Dole yă ba da abin da ya yi gumi kafin yă samu, ba zai ci ba; ba zai ji daɗin ribar da ya samu daga kasuwancinsa ba.
19 Ngoba ubacindezele wabadela abayanga, waphanga indlu abengayakhanga.
Gama ya ci zalin talakawa ya bar su cikin wahala; ya ƙwace gidajen da ba shi ya gina ba.
20 Ngoba kakwazi ukuthula esiswini sakhe, kayikusindisa lutho kusifiso sakhe.
“Ba shakka ba zai samu abin da yake ƙoƙarin samu ba, dukiyarsa ba za tă cece shi ba.
21 Kakuyikusala lutho ekudleni kwakhe; ngenxa yalokhu okuhle kwakhe kakuyikuma.
Ba abin da ya ragu da zai ɗauka; arzikinsa ba zai dawwama ba.
22 Ekugcwaleni kokwanela kwakhe uzakuba lencindezelo; sonke isandla sohluphekayo sizamfikela.
Yana cikin samun arziki, ɓacin rai zai auka masa; ƙunci mai ƙarfi zai zo masa.
23 Kuzakuthi lapho egcwalisa isisu sakhe, uNkulunkulu athumele kuye ukuvutha kwentukuthelo yakhe, akunise phezu kwakhe ekudleni kwakhe.
Lokacin da ya cika cikinsa, Allah zai zuba fushinsa a kansa, zai daddaka shi.
24 Uzabalekela isikhali sensimbi, idandili lethusi lizamhlaba.
Ko da yake yana guje wa makamin ƙarfe, kibiya mai bakin tagulla za tă huda shi.
25 Uyalihwatsha, liphume emhlana, lokubenyezelayo kuzaphuma enyongweni yakhe; izesabiso ziphezu kwakhe.
Zai zāre ta daga bayansa, tsinin zai fita daga hantarsa; tsoro zai cika shi;
26 Ubumnyama bonke bugcinelwe izinto zakhe ezibekelelweyo; umlilo ongavuthelwayo uzamqeda; kuzakuba kubi kunsali ethenteni lakhe.
duhu kawai yake jiran dukiyarsa. Wutar da ba a fifita ba za tă cinye shi ta kuma ƙona duk abin da ya rage a tentinsa.
27 Amazulu azakwembula ububi bakhe, lomhlaba umvukele.
Sammai za su fallasa laifinsa; duniya za tă yi gāba da shi.
28 Ukwanda kwendlu yakhe kuzanyamalala, kukhukhulwe osukwini lwentukuthelo yakhe.
Ambaliyar ruwa za tă tafi da gidansa, ruwaye masu gudu a ranar fushin Allah.
29 Lesi yisabelo somuntu omubi esivela kuNkulunkulu, lelifa alimiselwa nguNkulunkulu.
Abin da Allah zai sa yă faru da mugu ke nan, gādon da Allah ya ba shi ke nan.”

< UJobe 20 >