< UJeremiya 41 >

1 Kwasekusithi ngenyanga yesikhombisa kwafika uIshmayeli, indodana kaNethaniya, indodana kaElishama, owenzalo yesikhosini, lezinduna zenkosi, lamadoda alitshumi laye, kuGedaliya indodana kaAhikhamu eMizipa, badla isinkwa khona ndawonye eMizipa.
A wata na goma sha bakwai sai Ishmayel ɗan Netaniya, ɗan Elishama, wanda yake mai jinin sarauta yake kuma ɗaya daga cikin hafsoshin sarki, ya zo tare da mutum goma wurin Gedaliya ɗan Ahikam a Mizfa. Yayinda suke ci tare a can,
2 UIshmayeli indodana kaNethaniya wasesukuma, lamadoda alitshumi ayelaye, bamtshaya uGedaliya indodana kaAhikhamu indodana kaShafani ngenkemba, bambulala yena inkosi yeBhabhiloni eyayimbeke phezu kwelizwe.
sai Ishmayel ɗan Netaniya da mutum goma waɗanda suke tare da shi suka kashe Gedaliya ɗan Ahikam, ɗan Shafan, da takobi, suka kashe wannan da sarkin Babilon ya naɗa a matsayin gwamna a kan ƙasar.
3 UIshmayeli wabulala lawo wonke amaJuda ayelaye, eloGedaliya, eMizipa, lamaKhaladiya atholakala khona, amadoda empi.
Ishmayel ya kuma kashe dukan Yahudawan da suke tare da Gedaliya a Mizfa, haka ma ya yi da sojojin Babiloniyawan da suke can.
4 Kwasekusithi ngosuku lwesibili esembulele uGedaliya, kungelamuntu okwaziyo,
Kashegari bayan an kashe Gedaliya, kafin wani ya san abin da ya faru,
5 kwafika amadoda evela eShekema, eShilo, leSamariya, amadoda angamatshumi ayisificaminwembili, ephucile indevu, lezigqoko zidatshuliwe, ezisikile, elomnikelo wokudla lempepha esandleni sawo, ukukuletha endlini yeNkosi.
sai ga mutane tamanin daga Shekem, Shilo da Samariya suka zo da gemunsu a aske, da tufafinsu a kece, da jikunansu a tsage, suka kawo hadayun gari da turare tare da su a gidan Ubangiji.
6 UIshmayeli indodana kaNethaniya wasephuma eMizipa ukuwahlangabeza, ehamba, ehamba ekhala inyembezi. Kwasekuthi lapho ehlangana lawo, wathi kuwo: Wozani kuGedaliya indodana kaAhikhamu.
Ishmayel ɗan Netaniya ya fito daga Mizfa don yă sadu da su. Sa’ad da ya sadu da su, sai ya ce, “Ku zo wurin Gedaliya ɗan Ahikam.”
7 Kwasekusithi sebefikile phakathi komuzi, uIshmayeli indodana kaNethaniya wawabulala wawaphosela phakathi komgodi, yena lamadoda ayelaye.
Da suka shiga cikin birni, sai Ishmayel ɗan Netaniya da mutanen da suke tare da shi suka karkashe su suka zubar a rijiya.
8 Kodwa kwatholakala amadoda alitshumi phakathi kwawo, athi kuIshmayeli: Ungasibulali, ngoba sileziphala ensimini, ingqoloyi lebhali lamafutha loluju. Ngakho wawayekela, kaze awabulala phakathi kwabafowabo.
Amma goma daga cikinsu suka ce wa Ishmayel, “Kada ka kashe mu, muna da alkama da sha’ir, mai da kuma zuma, a ɓoye a gona.” Saboda haka ka bar mu kada ka kashe mu tare da sauran.
9 Njalo umgodi uIshmayeli ayephosele kuwo zonke izidumbu zabantu ayebatshayile kanye loGedaliya, wawuyiwo inkosi uAsa eyawenzayo ngenxa kaBahasha inkosi yakoIsrayeli; lowo uIshmayeli indodana kaNethaniya wawugcwalisa ngababuleweyo.
To, rijiyar da ya zubar da gawawwakin mutanen da ya kashe tare da ta Gedaliya ita ce wadda Sarki Asa ya haƙa a matsayin kāriya saboda Ba’asha sarkin Isra’ila. Ishmayel ɗan Netaniya ya cika ta da gawawwaki.
10 UIshmayeli wasethumba yonke insali yabantu ababeseMizipa, amadodakazi enkosi, labo bonke abantu ababesele eMizipa, uNebuzaradani induna yabalindi eyayibamisele uGedaliya indodana kaAhikhamu. UIshmayeli indodana kaNethaniya wasebathumba, wahamba ukuthi achaphele kubantwana bakoAmoni.
Ishmayel ya mai da dukan sauran mutanen da suke Mizfa bayi’ya’yan sarki mata tare da dukan sauran da aka bari a can, waɗanda Nebuzaradan shugaban matsaran sarki ya bari a hannun Gedaliya ɗan Ahikam. Ishmayel ɗan Netaniya ya kwashe su ganima, ya tashi don yă haye zuwa wurin Ammonawa.
11 Kwathi uJohanani indodana kaKareya lazo zonke induna zamabutho ezazilaye besizwa konke okubi uIshmayeli indodana kaNethaniya ayekwenzile,
Sa’ad da Yohanan ɗan Kareya da dukan shugabannin sojojin da suke tare da shi suka ji dukan laifofin da Ishmayel ɗan Netaniya ya aikata,
12 bathatha wonke amadoda, bayakulwa loIshmayeli indodana kaNethaniya; bamfica emanzini amanengi aseGibeyoni.
sai suka kwashe dukan mutanensu suka tafi don su yaƙi Ishmayel ɗan Netaniya. Suka iske shi kusa da babban tafki a Gibeyon.
13 Kwasekusithi bonke abantu ababeloIshmayeli bebona uJohanani indodana kaKareya lazo zonke induna zamabutho ezazilaye, bathokoza.
Sa’ad da dukan mutanen da suke tare da Ishmayel suka ga Yohanan ɗan Kareya da shugabannin sojojin da suke tare da shi, sai suka yi farin ciki.
14 Basebetshibilika abantu bonke uIshmayeli ayebathumbe besuka eMizipa, baphenduka baya kuJohanani indodana kaKareya.
Dukan mutanen da Ishmayel ya kame a Mizfa suka juya, suka tafi wurin Yohanan ɗan Kareya.
15 Kodwa uIshmayeli indodana kaNethaniya waphunyuka wasuka phambi kukaJohanani, lamadoda ayisificaminwembili, waya ebantwaneni bakoAmoni.
Amma Ishmayel ɗan Netaniya da mutanensa takwas suka tsere daga Yohanan suka gudu zuwa wurin Ammonawa.
16 UJohanani indodana kaKareya lazo zonke induna zamabutho ezazilaye basebethatha yonke insali yabantu ayebabuyisile besuka kuIshmayeli indodana kaNethaniya eMizipa, esetshaye uGedaliya indodana kaAhikhamu, amadoda, amadoda empi, labafazi, labantwana, labathenwa, ayebabuyisile bevela eGibeyoni.
Sai Yohanan ɗan Kareya da dukan shugabannin sojojin da suke tare da shi suka bi da dukan waɗanda suka tsira daga Mizfa waɗanda ya karɓe daga Ishmayel ɗan Netaniya bayan ya kashe Gedaliya ɗan Ahikam, wato, sojoji, mata, yara da fadawan da ya kawo daga Gibeyon
17 Basebesuka bayahlala eGeruthi-Kimihamu eseduze leBhethelehema, ukuyangena eGibhithe
Sai suka ci gaba, suka dakata a Gerut Kimham kusa da Betlehem a kan hanyarsu zuwa Masar
18 ngenxa yamaKhaladiya; ngoba babewesaba, ngoba uIshmayeli indodana kaNethaniya wayebulele uGedaliya indodana kaAhikhamu, inkosi yeBhabhiloni eyayimmise phezu kwelizwe.
don su kuɓuce wa Babiloniyawa. Sun ji tsoronsu domin Ishmayel ɗan Netaniya ya kashe Gedaliya ɗan Ahikam, wanda sarkin Babilon ya naɗa gwamna a kan ƙasar.

< UJeremiya 41 >