< UJeremiya 33 >
1 Ilizwi leNkosi laselifika kuJeremiya ngokwesibili, esavalelwe egumeni lentolongo, lisithi:
Yayinda Irmiya yana a tsare a sansanin matsara, sai maganar Ubangiji ta zo masa sau na biyu cewa,
2 Itsho njalo iNkosi, ekwenzayo, iNkosi, ekubumbayo, ukukumisa; uJehova libizo lakhe:
“Ga abin da Ubangiji yana cewa, shi da ya halicci duniya, Ubangiji wanda ya siffanta ta ya kuma kafa ta, Ubangiji ne sunansa.
3 Ngibiza, ngikuphendule, ngikwazise izinto ezinkulu lezifihlakeleyo elingazaziyo.
‘Kira gare ni zan kuwa amsa maka in kuma faɗa maka manyan abubuwan da ba a iya kaiwa, da ba ka sani ba.’
4 Ngoba itsho njalo iNkosi, uNkulunkulu wakoIsrayeli, ngezindlu zalumuzi langezindlu zamakhosi akoJuda, ezidilizelwe phansi ukuba ngamadundulu langenxa yenkemba:
Gama ga abin da Ubangiji, Allah na Isra’ila yana cewa game da gidaje a wannan birni da fadodin Yahuda da aka rurrushe domin a yi amfani da su a kan mahaurai da kuma takobi
5 Beza ukulwa lamaKhaladiya, kodwa bayazigcwalisa ngezidumbu zabantu engibatshayileyo ekuthukutheleni kwami lekufuthekeni kwami, njalo engifihle ubuso bami kulumuzi ngenxa yobubi babo bonke.
a yaƙi da Babiloniyawa. ‘Za su cika da gawawwakin mutane waɗanda na kashe da fushina da hasalata. Zan ɓoye fuskata wa wannan birni saboda dukan muguntarsu.
6 Khangela, ngizawandisela impilo enhle lokusiliswa; ngibelaphe, ngibembulele ukwanda kokuthula leqiniso.
“‘Duk da haka, zan kawo lafiya da warkarwa gare ta; zan warkar da mutanena in kuma wadata su da salama da zama lafiya.
7 Ngizabuyisa ukuthunjwa kukaJuda lokuthunjwa kukaIsrayeli, ngibakhe njengakuqala.
Zan komo da Yahuda da Isra’ila daga bauta zan kuma sāke gina su kamar yadda suke a dā.
8 Ngibahlambulule kubo bonke ububi babo abona ngabo kimi, ngithethelele zonke iziphambeko zabo abona ngazo kimi labaphambeka ngazo kimi.
Zan tsarkake su daga dukan zunubin da suka yi mini zan kuma gafarta musu dukan zunubansu na yin mini tawaye.
9 Njalo kuzakuba kimi libizo lenjabulo, kube ludumo, njalo kube yibuhle, kuzo zonke izizwe zomhlaba ezizakuzwa konke okuhle engibenzela khona; zesabe zithuthumele ngakho konke okuhle langakho konke ukuthula engibenzela khona.
Sa’an nan birnin nan za tă sa in zama sananne, farin ciki, yabo da girma a gaban dukan al’ummai a duniya da suka ji abubuwa masu kyau da na yi mata; za su kuma yi mamaki su kuma yi rawan jiki saboda yalwar wadata da salamar da na ba ta.’
10 Itsho njalo iNkosi: Kuzabuya kuzwakale kulindawo, elithi ngayo, ilunxiwa, engelamuntu lengelanyamazana, emizini yakoJuda lezitaladeni zeJerusalema, ezilunxiwa okungelamuntu lokungelamhlali lokungelanyamazana,
“Ga abin da Ubangiji yana cewa, ‘Kuna cewa game da wannan wuri, “Kango ne, babu mutane ko dabbobi.” Duk da haka a cikin garuruwan Yahuda da titunan Urushalima da aka yashe, inda ba mutane ko dabbobi, za a sāke jin
11 ilizwi lokuthaba, lelizwi lentokozo, ilizwi lomyeni, lelizwi likamakoti, ilizwi labathi: Dumisani iNkosi yamabandla, ngoba iNkosi ilungile, ngoba isihawu sayo simi kuze kube nininini; ilizwi lalabo abaletha indumiso endlini yeNkosi. Ngoba ngizabuyisa ukuthunjwa kwelizwe njengakuqala, itsho iNkosi.
sowa ta farin ciki da murna, muryoyin amarya da na ango, da muryoyin waɗanda suka kawo hadayun salama a gidan Ubangiji suna cewa, “‘“Ku yi godiya ga Ubangiji Maɗaukaki, gama Ubangiji mai alheri ne; ƙaunarsa za tă dawwama har abada.” Gama zan mayar da wadatar ƙasar kamar yadda suke a dā,’ in ji Ubangiji.
12 Itsho njalo iNkosi yamabandla: Kule indawo elunxiwa engelamuntu kuze kube senyamazaneni, lemizini yonke yayo, kuzabuya kube khona imizi yabelusi abazakwenza imihlambi ilale kuyo.
“Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki yana cewa, ‘A wannan wuri, kango da babu mutane ko dabbobi, cikin dukan garuruwansa za a sāke kasance da wurin kiwo don makiyaya su hutar da garkunansu.
13 Emizini yentabeni, emizini yesihotsha, lemizini yeningizimu, lelizweni lakoBhenjamini, lemaphandleni eJerusalema, lemizini yakoJuda, izimvu zizabuya zedlule ngaphansi kwezandla zalowo obalayo, itsho iNkosi.
A cikin garuruwan ƙasar tudu, garuruwan yammancin gindin dutse da na Negeb, a yankin Benyamin, a cikin ƙauyuka kewayen Urushalima da kuma a cikin garuruwan Yahuda, garkuna za su sāke bi a ƙarƙashin hannun mai ƙidayawa,’ in ji Ubangiji.
14 Khangela, insuku ziyeza, itsho iNkosi, lapho ngizamisa ilizwi elihle engilikhulume endlini kaIsrayeli lendlini kaJuda.
“‘Kwanaki suna zuwa,’ in ji Ubangiji, ‘sa’ad da zan cika alkawarin alheri da na yi wa gidan Isra’ila da kuma gidan Yahuda.
15 Ngalezonsuku langalesosikhathi ngizahlumisela uDavida iHlumela elilungileyo; njalo uzakwenza isahlulelo lokulunga elizweni.
“‘A waɗannan kwanaki da kuma a wannan lokaci zan tā da Reshe mai adalci daga zuriyar Dawuda; zai yi abin da yake daidai da kuma gaskiya a ƙasar.
16 Ngalezonsuku uJuda uzasindiswa, leJerusalema ihlale ivikelekile. Njalo yileli ibizo elizabizwa ngalo: INkosi ukulunga kwethu.
A kwanakin nan zan ceci Yahuda Urushalima kuma za tă zauna lafiya. Sunan da za a kira ta shi ne, Ubangiji Adalcinmu.’
17 Ngoba itsho njalo iNkosi: Kakuyikuqunywa muntu kuDavida ohlala esihlalweni sobukhosi sendlu kaIsrayeli.
Gama ga abin da Ubangiji yana cewa, ‘Dawuda ba zai taɓa rasa mutumin da zai zauna a gadon sarautar Isra’ila ba,
18 Njalo kakuyikuqunywa muntu kubapristi, amaLevi, ebusweni bami, onikela umnikelo wokutshiswa, atshise umnikelo wokudla, enze umhlatshelo insuku zonke.
ba kuwa firistoci waɗanda suke Lawiyawa za su rasa mutumin da zai ci gaba da tsaya a gabana don miƙa hadayun ƙonawa, ya ƙona hadayun hatsi ya kuma miƙa sadakoki ba.’”
19 Ilizwi leNkosi laselifika kuJeremiya lisithi:
Sai maganar Ubangiji ta zo wa Irmiya cewa,
20 Itsho njalo iNkosi: Uba lingasephula isivumelwano sami semini lesivumelwano sami sobusuku, ukuze kungabi khona imini lobusuku ngesikhathi sakho,
“Ga abin da Ubangiji yana cewa, ‘In ka tā da alkawarina na rana da kuma alkawarina na dare, har dare da rana ba za su ƙara bayyana a ƙayyadaddun lokutansu ba,
21 khona sizakwephulwa isivumelwano sami loDavida inceku yami, ukuze angabi landodana yokubusa esihlalweni sakhe sobukhosi, lesivumelwano lamaLevi, abapristi, izikhonzi zami.
to, sai a tā da alkawarina da Dawuda bawana da alkawarina da Lawiyawan da suke firistoci masu hidima a gabana, Dawuda kuma ba zai ƙara kasance da zuriyar da za tă yi mulki.
22 Njengoba ibutho lamazulu lingebalwe, letshebetshebe lolwandle lingelinganiswe, ngokunjalo ngizakwandisa inzalo kaDavida inceku yami lamaLevi angikhonzayo.
Zan sa zuriyar Dawuda bawana da kuma Lawiyawan da suke hidima a gabana su yi yawa kamar taurarin sararin sama da kuma yashin bakin tekun da ba a iya ƙidaya.’”
23 Ilizwi leNkosi laselifika kuJeremiya lisithi:
Sai maganar Ubangiji ta zo wa Irmiya cewa,
24 Kawubonanga yini abakutshoyo lababantu besithi: Izinsapho ezimbili iNkosi ebizikhethile izilahlile? Yebo badelela abantu bami, ukuthi bangabe besaba yisizwe phambi kwabo.
“Ba ka lura ba cewa waɗannan mutane suna cewa, ‘Ubangiji ya ƙi masarautai biyu da ya zaɓa’? Saboda haka suka rena mutanena ba sa ƙara ɗaukansu a matsayin al’umma.
25 Itsho njalo iNkosi: Uba isivumelwano sami singeyisiso esemini lesebusuku, uba ngingamisanga izimiso zamazulu lezomhlaba,
Ga abin da Ubangiji yana cewa, ‘In ban kafa alkawarina game da rana da kuma game da dare ba in kuma gyara dokokin sama da duniya ba,
26 khona ngizayala inzalo kaJakobe lekaDavida inceku yami, ukuthi kangiyikuthatha enzalweni yakhe ukuze abuse phezu kwenzalo kaAbrahama, uIsaka, loJakobe; ngoba ngizabuyisa ukuthunjwa kwabo, ngibe lesihawu kibo.
to zan ƙi zuriyar Yaƙub da na Dawuda bawana ba zan kuma zaɓi ɗaya daga cikin’ya’yansa maza ya yi mulki a kan zuriyar Ibrahim, Ishaku da Yaƙub ba. Gama zan mayar da wadatarsu in kuma yi musu jinƙai.’”