< UJeremiya 29 >
1 La-ke ngamazwi encwadi ayithumelayo uJeremiya umprofethi ivela eJerusalema isiya kunsali yabadala babathunjiweyo lakubapristi lakubaprofethi lebantwini bonke ayebathumbile uNebhukadinezari besuka eJerusalema wabasa eBhabhiloni
Ga abin da yake cikin wasiƙar annabi Irmiya da ya aika daga Urushalima zuwa ga sauran dattawan da suka ragu a cikin masu zaman bauta da kuma zuwa ga firistoci, annabawa da kuma dukan sauran mutanen da Nebukadnezzar ya kwashe zuwa zaman bauta daga Urushalima zuwa Babilon.
2 (emva kokuphuma kukaJekoniya inkosi, lendlovukazi, labathenwa, iziphathamandla zakoJuda lezeJerusalema, lababazi, labakhandi, besuka eJerusalema),
(Wannan ya faru bayan Sarki Yekoniya da mahaifiyar sarauniya, shugabannin fada da kuma dukan shugabannin Yahuda da Urushalima, gwanayen sana’a da masu sassaƙa suka tafi zaman bauta daga Urushalima.)
3 ngesandla sikaElasa indodana kaShafani, loGemariya indodana kaHilikhiya, uZedekhiya inkosi yakoJuda eyabathuma eBhabhiloni kuNebhukadinezari inkosi yeBhabhiloni, isithi:
Ya ba da wasiƙar ta hannun Eleyasa ɗan Shafan da Gemariya ɗan Hilkiya, waɗanda Zedekiya sarkin Yahuda ya aika wurin Sarki Nebukadnezzar a Babilon. Wasiƙar ta ce,
4 Itsho njalo iNkosi yamabandla, uNkulunkulu kaIsrayeli, kibo bonke abathunjiweyo engabenza bathunjwa besuswa eJerusalema basiwa eBhabhiloni:
Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa ga dukan waɗanda aka kwashe zuwa zaman bauta daga Urushalima zuwa Babilon.
5 Yakhani izindlu, lihlale kizo, lihlanyele izivande, lidle izithelo zazo;
“Ku gina gidaje ku zauna; ku dasa gonaki ku kuma ci abin da suka haifar.
6 lithathe abafazi, lizale amadodana lamadodakazi, lithathele amadodana enu abafazi, lendise amadodakazi enu emadodeni, ukuze azale amadodana lamadodakazi, lande khona, linganciphi.
Ku yi aure ku kuma haifi’ya’ya maza da mata; ku nemi mata wa’ya’yanku maza, ku kuma ba da’ya’yanku mata ga aure, saboda su ma za su haifi’ya’ya maza da mata. Ku riɓaɓɓanya a can, kada ku ragu.
7 Lidinge ukuthula komuzi lapho engilithumbele khona, liwukhulekele eNkosini; ngoba ekuthuleni kwawo lizakuba lokuthula.
Haka kuma, ku nemi zaman salama da cin gaba a birnin da aka kai ku zaman bauta. Ku yi addu’a ga Ubangiji saboda birnin, domin in ya ci gaba, ku ma za ku ci gaba.”
8 Ngoba itsho njalo iNkosi yamabandla, uNkulunkulu kaIsrayeli: Akuthi abaprofethi benu labavumisi benu abaphakathi kwenu bangalikhohlisi; lingawalaleli amaphupho enu eliwenza aphutshwe;
I, ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila yana cewa, “Kada ku bar annabawa da masu sihiri a cikinku su ruɗe ku. Kada ku saurari mafarkan da dā kuke ƙarfafa su su yi.
9 ngoba baprofetha amanga kini ngebizo lami; kangibathumanga, itsho iNkosi.
Suna muku annabcin ƙarya da sunana. Ban aike su ba,” in ji Ubangiji.
10 Ngoba itsho njalo iNkosi: Qiniso, lapho iminyaka engamatshumi ayisikhombisa isigcwalisekile eBhabhiloni, ngizalihambela, ngiqinise ilizwi lami elihle kini, ukuthi ngilibuyise kulindawo.
Ga abin da Ubangiji yana cewa, “Sa’ad da shekaru saba’in suka cika a Babilon, zan zo muku in cika alkawarin alherina don in komo da ku zuwa wannan wuri.
11 Ngoba mina ngiyazi imicabango engiyicabanga ngani, itsho iNkosi, imicabango yokuthula, kayisiyo eyokubi, ukuthi ngilinike isiphetho lokulindelweyo.
Gama na san shirye-shiryen da na yi muku,” in ji Ubangiji, “shirye-shiryen cin gaba ba na cutarwa ba, shirye-shiryen ba ku sa zuciya da kuma na nan gaba.
12 Khona lizangibiza liyekhuleka kimi, ngilizwe.
Sa’an nan za ku kira gare ni ku zo ku kuma yi addu’a gare ni, zan kuwa ji ku.
13 Njalo lizangidinga, lingithole, lapho lingidingisisa ngenhliziyo yenu yonke.
Za ku neme ni ku kuwa same ni sa’ad da kuka neme ni da dukan zuciyarku.
14 Njalo ngizatholwa yini, itsho iNkosi, ngibuyise ukuthunjwa kwenu, ngiliqoqe kuzo zonke izizwe lakuzo zonke indawo lapho engilixotshele khona, itsho iNkosi, ngilibuyise endaweni engalithumba livela khona.
Za ku same ni,” in ji Ubangiji, “zan kuma komo da ku daga bauta. Zan tattaro ku daga dukan al’ummai in sa ku inda na kore ku,” in ji Ubangiji, “zan kuma komo da ku zuwa wurin da na kwashe ku zuwa zaman bauta.”
15 Ngoba litshilo: INkosi isivusele abaprofethi eBhabhiloni.
Za ku iya ce, “Ubangiji ya tā da annabawa saboda mu a Babilon.”
16 Ngoba utsho njalo uJehova ngenkosi ehlezi esihlalweni sobukhosi sikaDavida langabo bonke abantu abahlala kulumuzi, abafowenu abangaphumelanga ekuthunjweni kanye lani:
Amma ga abin da Ubangiji yana cewa game da sarki, wanda yake zaune a kursiyin Dawuda da kuma dukan mutanen da suka ragu a wannan birni,’yan’uwanku waɗanda ba su tafi tare da ku zuwa zaman bauta ba.
17 Itsho njalo iNkosi yamabandla: Khangelani, ngizathumela phakathi kwabo inkemba, indlala, lomatshayabhuqe wesifo, ngibenze babe njengemikhiwa eyenyanyekayo, engadlekiyo ngenxa yobubi.
I, ga abin da Ubangiji Maɗaukaki yana cewa, “Zan aika da takobi, yunwa da annoba a kansu zan kuma sa su zama kamar ɓaure marar amfani da suka yi munin da ba a iya ci.
18 Ngixotshane labo ngenkemba, ngendlala, langomatshayabhuqe wesifo, ngibanikele ukuba yisesabiso kuyo yonke imibuso yomhlaba, babe yisiqalekiso, lento eyesabekayo, lokuncifelwayo, lehlazo, phakathi kwazo zonke izizwe lapho engibaxotshele khona;
Zan fafare su da takobi, yunwa da annoba zan kuma sa su zama abin ƙyama ga dukan mulkokin duniya da kuma abin la’ana da abin bantsoro, abin dariya da abin reni, a cikin dukan al’umman da aka kore su zuwa.
19 ngenxa yokuthi bengawalalelanga amazwi ami, itsho iNkosi, engawathumela kibo ngenceku zami abaprofethi, ngivuka ngovivi ngibathuma, kodwa kalilalelanga, itsho iNkosi.
Gama ba su saurari maganata ba,” in ji Ubangiji, “maganar da na aika gare su sau da sau ta bayina annabawa. Ku kuma masu zaman bauta ba ku saurara ba,” in ji Ubangiji.
20 Lina-ke zwanini ilizwi leNkosi, lina lonke bathunjiweyo, engabathuma besuka eJerusalema besiya eBhabhiloni:
Saboda haka, ku ji maganar Ubangiji, dukanku masu zaman bauta waɗanda na aika daga Urushalima zuwa Babilon.
21 Itsho njalo iNkosi yamabandla uNkulunkulu kaIsrayeli, mayelana loAhabi indodana kaKolaya, lamayelana loZedekhiya indodana kaMahaseya, abaprofetha amanga kini ngebizo lami: Khangelani, ngizabanikela esandleni sikaNebhukadirezari inkosi yeBhabhiloni, ozababulala phambi kwamehlo enu.
Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa game da Ahab ɗan Kolahiya da Zedekiya ɗan Ma’asehiya, waɗanda suke muku annabcin ƙarya da sunana. “Zan ba da su ga Nebukadnezzar sarkin Babilon, zai kuwa kashe su a gaban idanunku.
22 Njalo kuzathathwa kubo isiqalekiso yibo bonke abathunjiweyo koJuda abaseBhabhiloni kuthiwe: Kungathi iNkosi ikumise njengoZedekhiya lanjengoAhabi, inkosi yeBhabhiloni eyamosa ngomlilo;
Saboda su, dukan masu zaman bauta daga Yahuda waɗanda suke a Babilon za su yi amfani da wannan la’ana cewa, ‘Ubangiji ka yi da mu kamar Zedekiya da Ahab waɗanda sarkin Babilon ya ƙone da wuta.’
23 ngenxa yokuthi benze ubuthutha koIsrayeli, bafeba labafazi babomakhelwane babo, baqamba amazwi angamanga ngebizo lami, engingabalayanga wona; njalo yimi engaziyo, engingumfakazi, itsho iNkosi.
Gama sun aikata munanan abubuwa a Isra’ila; sun yi zina da matan maƙwabtansu kuma da sunana suka yi ƙarya, waɗanda ban faɗa musu su yi ba. Na san wannan kuma ni shaida ne ga haka,” in ji Ubangiji.
24 Uzakhuluma kuShemaya umNehelami usithi:
Faɗa wa Shemahiya mutumin Nehelam,
25 Itsho njalo iNkosi yamabandla, uNkulunkulu kaIsrayeli, isithi: Ngenxa yokuthi wena uthumele izincwadi ngebizo lakho kubo bonke abantu abaseJerusalema, lakuZefaniya indodana kaMahaseya umpristi, lakubo bonke abapristi, usithi:
“Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa ka aika da wasiƙu da sunanka ga dukan mutane a Urushalima, zuwa ga Zefaniya ɗan Ma’asehiya firist da kuma ga sauran firistoci. Ka ce wa Zefaniya,
26 INkosi isikwenze ube ngumpristi esikhundleni sikaJehoyada umpristi, ukuthi libe ngababonisi bendlu yeNkosi phezu kwakhe wonke umuntu ohlanyayo ozitshaya umprofethi, ukuthi limfake esitokisini elezankosi entanyeni.
‘Ubangiji ya naɗa ka firist a wurin Yehohiyada don ka lura da gidan Ubangiji; ya kamata ka sa kowane mahaukaci wanda yake yi kamar annabi cikin turu da kuma a kangi.
27 Khathesi-ke, kungani ungamkhuzanga uJeremiya umAnathothi ozitshaya umprofethi kini?
To, me ya sa ba ka tsawata wa Irmiya daga Anatot, wanda yana ɗauka kansa annabi a cikinku ba?
28 Ngoba ngenxa yalokhu usethumele kithi eBhabhiloni esithi: Kuzakuba kude; yakhani izindlu, lihlale kizo, lihlanyele izivande, lidle izithelo zazo.
Ya aiko mana da saƙonsa a Babilon cewa zai ɗauki lokaci ƙwarai. Saboda haka ku gina gidaje ku zauna; ku dasa gonaki ku kuma ci abin da suka haifar.’”
29 UZefaniya umpristi waseyifunda lincwadi endlebeni zikaJeremiya umprofethi.
Zefaniya firist kuwa, ya karanta wasiƙar annabi Irmiya.
30 Laselifika ilizwi leNkosi kuJeremiya lisithi:
Sa’an nan maganar Ubangiji ta zo wa Irmiya cewa,
31 Thumela kubo bonke abathunjiweyo usithi: Itsho njalo iNkosi ngoShemaya umNehelami: Ngenxa yokuthi uShemaya eprofethe kini, mina-ke ngingamthumanga, walenza ukuthi lithembe amanga,
“Ka aika da wannan saƙo zuwa ga dukan masu zaman bauta cewa, ‘Ga abin da Ubangiji yana cewa game da Shemahiya, mutumin Nehelam. Domin Shemahiya ya yi muku annabci, ko da yake ban aike shi ba, ya kuma sa kuka gaskata ƙarya,
32 ngakho itsho iNkosi: Khangela, ngizajezisa uShemaya umNehelami kanye lenzalo yakhe; kayikuba lamuntu ozahlala phakathi kwalababantu, angaboni okuhle engizakwenzela abantu bami, itsho iNkosi, ngoba ukhulume ukuhlamuka emelene leNkosi.
ga abin da Ubangiji yana cewa, tabbatacce zan hukunta Shemahiya mutumin Nehelam da zuriyarsa. Ba zai kasance da wani da ya rage a cikin wannan mutane ba, ba kuwa zai ga abubuwa alherin da zan yi wa mutanena ba, in ji Ubangiji, domin ya yi wa’azin tawaye a kaina.’”