< UJeremiya 19 >
1 Itsho njalo iNkosi: Hamba uyethenga isiphiso sombumbi esebumba; uthathe ebadaleni babantu lebadaleni babapristi.
Ga abin da Ubangiji yana cewa, “Tafi ka sayo tulu a wurin mai ginin tukwane. Ka ɗauki waɗansu dattawan jama’a da kuma na firistoci
2 Ubusuphuma uye esihotsheni sendodana kaHinomu esisekungeneni kwesango lodengezi, umemezele khona amazwi engizakutshela wona.
ku fita zuwa Kwarin Ben Hinnom, kusa da mashigin Ƙofar Kasko. A can ka furta maganganun da na faɗa maka,
3 Uthi: Zwanini ilizwi leNkosi, lina makhosi akoJuda lani bakhileyo beJerusalema: Itsho njalo iNkosi yamabandla, uNkulunkulu kaIsrayeli: Khangelani, ngizaletha okubi phezu kwalindawo, okuzakuthi loba ngubani okuzwayo, indlebe zakhe zizakhenceza.
ka ce, ‘Ku ji maganar Ubangiji, ya sarakunan Yahuda da kuma mutanen Urushalima. Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa ku saurara! Zan kawo masifa a wannan wuri, wanda duk ya ji, kunnuwansa za su kaɗa.
4 Ngenxa yokuthi bangidelile, bayenza lindawo yaba ngeyabezizwe, batshisela kiyo impepha kwabanye onkulunkulu, abangabazanga bona laboyise lamakhosi akoJuda; futhi bayigcwalisa lindawo ngegazi labangelacala.
Gama sun yashe ni suka kuma mai da wannan wuri ya zama na baƙin alloli; sun ƙone hadayu a cikinsa wa allolin da ko su ko kakanninsu ko sarakunan Yahuda ba su taɓa sani ba, suka kuma cika wannan wuri da jini marasa laifi.
5 Futhi bakha izindawo eziphakemeyo zikaBhali, ukutshisa amadodana abo ngomlilo abe ngumnikelo wokutshiswa kuBhali, engingakulayanga, engingakukhulumanga, okungavelanga enhliziyweni yami.
Suka gina masujadai na kan tudu na Ba’al don su ƙona’ya’yansu maza a cikin wuta a matsayin hadaya ga Ba’al abin da ban umarta ba, ban ambata ba, bai kuma zo mini ba.
6 Ngakho khangela, insuku ziyeza, itsho iNkosi, lapho lindawo ingasayikubizwa ngokuthi yiTofethi, loba isiHotsha sendodana kaHinomu, kodwa isiHotsha sokuBulawa.
Saboda haka ku lura, kwanaki suna zuwa, in ji Ubangiji, sa’ad da mutane ba za su ƙara ce da wannan wuri Tofet ko Kwarin Ben Hinnom ba, amma za su ce da shi Kwarin Kisa.
7 Njalo ngizachitha icebo lakoJuda leJerusalema kulindawo, ngenze ukuthi bawe ngenkemba phambi kwezitha zabo, langesandla sabazingela impilo zabo; nginike izidumbu zabo zibe yikudla kwenyoni zezulu lokwenyamazana zomhlaba.
“‘A wannan wuri zan lalace dabarun Yahuda da na Urushalima. Zan sa a kashe su da takobi a gaban abokan gābansu, a hannuwan waɗanda suke neman ransu, zan kuma ba da gawawwakinsu su zama abinci ga tsuntsayen sararin sama da kuma namun jeji.
8 Ngenze lumuzi ube lunxiwa, lokokuncifelwa; wonke owedlula kuwo uzamangala kakhulu ancife ngenxa yazo zonke inhlupheko zawo.
Zan ragargazar da wannan birni in mai da shi abin reni, duk wanda ya wuce zai yi mamaki ya kuma yi tsaki saboda dukan masifunsa.
9 Njalo ngizabenza badle inyama yamadodana abo lenyama yamadodakazi abo; njalo bazakudla ngulowo inyama kamakhelwane wakhe ekuvinjezelweni lekucindezelweni, ezizabacindezela ngakho izitha zabo labadinga impilo yabo.
Zan sa su ci naman’ya’yansu maza da mata, za su kuma ci naman juna a lokacin damuwar ƙawanya da abokan gāban da suke neman ransu za su yi musu.’
10 Khona uzaphahlaza isiphiso emehlweni amadoda ahamba lawe;
“Sa’an nan ka fasa tulun yayinda waɗanda suka tafi tare da kai suna duba,
11 ubususithi kiwo: Itsho njalo iNkosi yamabandla: Ngokunjalo ngizabaphahlaza lababantu lalumuzi, njengomuntu ephahlaza imbiza yombumbi, engebuye ilungiswe futhi; njalo bazabangcwaba eThofethi, ngoba kungasoze kube lendawo yokungcwaba.
ka kuma ce musu, ‘Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki yana cewa zan farfasa wannan al’umma da wannan birni kamar yadda aka farfasa wannan tulu mai ginin tukwane ba kuwa zai gyaru ba. Za a binne matattu a Tofet har sai ba sauran wuri.
12 Ngizakwenza njalo kulindawo, itsho iNkosi, lakwabakhileyo bayo, ukuthi ngenze lumuzi ube njengeThofethi.
Ga abin da zan yi wa wannan wuri da waɗanda suke zaune a nan, in ji Ubangiji. Zan mai da wannan birni kamar Tofet.
13 Njalo izindlu zeJerusalema lezindlu zamakhosi akoJuda zizangcoliswa njengendawo yeThofethi, ngenxa yazo zonke izindlu abatshisela phezu kwempahla zazo impepha kulo lonke ibutho lamazulu, bathululela abanye onkulunkulu iminikelo yokunathwayo.
Gidaje a Urushalima da waɗannan na sarakunan Yahuda za su ƙazantu kamar wannan wuri, Tofet, dukan gidajen da suke ƙone turare a kan rufi wa duk rundunan taurari suna kuma zuba hadayun sha ga sauran alloli.’”
14 Khona wabuya uJeremiya evela eTofethi, lapho iNkosi eyayimthume khona ukuprofetha, wasesima egumeni lendlu yeNkosi, wathi ebantwini bonke:
Sa’an nan Irmiya ya komo daga Tofet, inda Ubangiji ya aike shi don yă yi annabci, ya tsaya a filin haikalin Ubangiji ya ce wa mutane duka,
15 Itsho njalo iNkosi yamabandla, uNkulunkulu kaIsrayeli: Khangelani, ngizakwehlisela kulumuzi lakuyo yonke imizana yawo konke okubi engikutshiloyo ngawo, ngoba benze lukhuni intamo yabo, ukuze bangezwa amazwi ami.
“Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa, ‘Ku saurara! Zan kawo wa wannan birni da ƙauyukan da suke kewayensa kowace masifar da na furta a kansu, domin sun yi taurinkai, ba su kuwa saurari maganata ba.’”