< UJeremiya 14 >

1 Ilizwi leNkosi elafika kuJeremiya mayelana lendaba zembalela.
Ga maganar Ubangiji da ta zo wa Irmiya game da fări cewa,
2 UJuda uyalila, lamasango akhe adangele; amnyama kuze kube semhlabathini, lokukhala kweJerusalema kwenyukile.
“Yahuda tana makoki biranenta suna fama; suna kuka saboda ƙasar, kuka kuma tana tasowa daga Urushalima.
3 Njalo izikhulu zakhe zithuma abancinyane bazo emanzini; bafika emithonjeni, bangatholi manzi; babuyele inkonxa zabo zingelalutho, belenhloni, beyangekile, bembomboze ikhanda labo.
Manyan mutane suna aika bayinsu su ɗebo ruwa a maɓulɓulai amma babu ruwa. Suka dawo da tulunansu haka nan; da kunya da kuma ƙasƙanci, da kawunansu a rufe.
4 Ngoba umhlabathi udabukile, ngoba kungekho izulu elizweni, abalimi balenhloni, bambomboza ikhanda labo.
Ƙasa ta tsattsage saboda babu ruwan sama a ƙasar; manoma sun sha kunya suka kuma rufe kawunansu.
5 Yebo impala layo iyazala egangeni, ikutshiye, ngoba kungelatshani.
Har barewa a kurmi ma ta gudu ta bar’ya’yan da ta haihu sababbi saboda babu ciyawa.
6 Labobabhemi beganga bayema emadundulwini, baphembele umoya njengemigobho; amehlo abo ayaphela, ngoba kungelatshani.
Jakan jeji suna tsaye a kan tuddai suna haki kamar diloli; idanunsu sun kāsa gani saboda rashin makiyaya.”
7 Lanxa izono zethu zifakaza zimelana lathi, Nkosi, yenza ngenxa yebizo lakho; ngoba ukuhlehlela nyovane kwethu kunengi, sonile kuwe.
Ko da yake zunubanmu suna ba da shaida a kanmu, Ya Ubangiji, ka yi wani abu saboda sunanka. Gama jan bayanmu ya yi yawa; mun yi maka zunubi.
8 Wena themba likaIsrayeli, uMsindisi wakhe ngesikhathi sembandezelo, kungani uzakuba njengowezizweni elizweni, lanjengesihambi esiphambukela eceleni ukulala ubusuku?
Ya kai, Sa Zuciyar Isra’ila, Mai Cetonsa a lokutan wahala, me ya sa kake yi kamar baƙo a ƙasar, kamar matafiyi wanda yake shirya wuri don yă kwana gari ya waye ya wuce?
9 Kungani uzakuba njengomuntu odidekileyo, njengeqhawe elingelakusindisa. Kanti wena uphakathi kwethu, Nkosi, lebizo lakho libizwe phezu kwethu; ungasitshiyi.
Me ya sa kake yi kamar mutumin da aka far masa kwasam ba zato, kamar jarumi marar ƙarfin ceto? Kana a cikinmu, ya Ubangiji, da sunanka ake kiranmu; kada ka yashe mu!
10 Itsho njalo iNkosi ngalababantu: Ngokunjalo bathanda ukuzula, kabazinqandanga inyawo zabo; ngakho iNkosi kayithokozi ngabo, khathesi izakhumbula ububi babo, izihambele izono zabo.
Ga abin da Ubangiji ya ce game da wannan mutane, “Suna son yawace-yawace ƙwarai; ba sa hana ƙafafunsu yawo. Saboda haka Ubangiji bai yarda da su ba; yanzu zai tuna da muguntarsu zai kuma hukunta su saboda zunubansu.”
11 INkosi yasisithi kimi: Ungakhulekeli lababantu kube kuhle.
Sa’an nan Ubangiji ya ce mini, “Kada ka yi addu’a domin zaman lafiyar mutanen nan.
12 Lapho bezila ukudla, kangiyikuzwa ukukhala kwabo; lalapho benikela umnikelo wokutshiswa lomnikelo wokudla, kangiyikuthokoza ngabo; kodwa ngizabaqeda ngenkemba langendlala langomatshayabhuqe wesifo.
Ko da yake suna azumi, ba zan saurari kukansu ba, ko da yake suna miƙa hadayun ƙonawa da hadayun gari, ba zan yarda da su ba. A maimako zan hallaka su da takobi, yunwa da annoba.”
13 Ngasengisithi: Hawu, Nkosi Jehova! Khangela, abaprofethi bathi kubo: Kaliyikubona inkemba, kaliyikuba lendlala, kodwa ngizalinika ukuthula okuqinisekileyo kulindawo.
Amma na ce, “A, Ubangiji Mai Iko Duka, annabawa sun riƙa ce musu, ‘Ba za ku ga takobi ko ku yi fama da yunwa ba. A maimako, zan ba ku madawwamiyar salama.’”
14 INkosi yasisithi kimi: Abaprofethi baprofetha amanga ngebizo lami. Kangibathumanga, njalo kangibalayanga, njalo kangikhulumanga kibo; baprofetha kini umbono wamanga, lokuhlahlula, lokuyize, lenkohliso yenhliziyo yabo.
Sai Ubangiji ya ce mini, “Annabawa suna ta annabcin ƙarya da sunana. Ban aike su ba, ban kuma naɗa su ba, ban yi musu magana ba. Suna muku annabci wahayin ƙarya, suna muku duba marar amfani, suna bautar gumaka suna kuma bayyana tunanin kansu ne.
15 Ngakho itsho njalo iNkosi mayelana labaprofethi abaprofetha ebizweni lami, ngoba mina ngingabathumanga, kanti bathi: Inkemba lendlala kakuyikuba khona kulelilizwe: Ngenkemba langendlala labobaprofethi bazaqedwa.
Saboda haka, ga abin da Ubangiji ya ce game da annabawan da suke annabci da sunana. Ban aike su ba, duk da haka suna cewa, ‘Babu takobi ko yunwar da zai taɓa wannan ƙasa.’ Waɗannan annabawa takobi da yunwa za su hallaka su.
16 Labantu, abaprofetha kibo, bazakuba ngabaphoselwa ezitaladeni zeJerusalema ngenxa yendlala lenkemba; njalo kungekho obangcwabayo, bona, omkabo, lamadodana abo, lamadodakazi abo; ngoba ngizathululela ububi babo phezu kwabo.
Mutanen da suke musu annabcin kuwa za a kore su zuwa titunan Urushalima saboda yunwa da kuma takobi. Babu wanda zai binne su, ko ya binne matansu, ko’ya’yansu maza da mata. Zan aukar musu da masifar da ya dace da su.
17 Ngakho uzakutsho lelilizwi kibo elokuthi: Amehlo ami kawehlise inyembezi ebusuku lemini, zingakhawuli, ngoba intombi emsulwa yabantu bami yephukile ngokwephuka okukhulu, ukutshaywa okubuhlungu kakhulu.
“Ka yi musu wannan magana, “‘Bari idanuna su yi ta zub da hawaye dare da rana kada su daina; saboda’yata budurwa, mutanena, sun sha wahalar babban rauni, an yi musu bugu mai ragargazawa.
18 Uba ngiphumela emaphandleni, khangela-ke, ababulewe ngenkemba. Njalo uba ngingena emzini, khangela-ke, abagulayo ngendlala. Yebo, bobabili umprofethi lompristi babhodabhoda elizweni kodwa bengazi.
In na shiga cikin ƙasar, na ga waɗanda takobi ya kashe; in na shiga cikin birni, na ga waɗanda suke fama da yunwa. Da Annabi da firist duk sun tafi ƙasar da ba su sani ba.’”
19 Usumalile isibili uJuda yini? Umphefumulo wakho unengwa yiZiyoni yini? Usitshayeleni njalo singabi lokwelatshwa? Salindela ukuthula, kodwa kakubanga lokuhle; lesikhathi sokwelatshwa, kodwa khangela, uvalo.
Ka ƙi Yahuda ɗungum ke nan? Kana ƙyamar Sihiyona ne? Me ya sa ka buge mu don kada mu warke? Mun sa zuciya ga salama babu abin alherin da ya zo, mun sa rai ga lokacin warkarwa amma sai ga razana.
20 Siyazi, Nkosi, ukukhohlakala kwethu lobubi babobaba, ngoba sonile kuwe.
Ya Ubangiji, mun gane da muguntarmu da kuma laifin kakanninmu; tabbatacce mun yi maka zunubi.
21 Ungasideleli, ngenxa yebizo lakho, ungayangisi isihlalo sobukhosi sodumo lwakho; khumbula, ungasephuli isivumelwano sakho lathi.
Saboda sunanka kada ka ƙi mu; kada ka ƙasƙantar da kursiyoyinka mai ɗaukaka. Ka tuna da alkawarinka da mu kada ka tā da shi.
22 Kukhona yini phakathi kokuyize kwabezizwe okunganisa izulu? Kumbe amazulu anganika izihlambo yini? Akusuwe yini, Nkosi, Nkulunkulu wethu? Ngakho sizalindela kuwe; ngoba nguwe owenze zonke lezizinto.
Akwai wani daga cikin gumaka marasa amfani na al’ummai da ya kawo ruwan sama? Sararin sama kansu sukan yi yayyafi? A’a, kai ne, ya Ubangiji Allahnmu. Saboda haka sa zuciyarmu tana a kanka, gama kai ne kake yi wannan duka.

< UJeremiya 14 >