< UJakhobe 5 >

1 Minani-ke lina abanothileyo, khalani lilile ngenxa yenhlupheko zenu ezilehlelayo.
Yanzu fa sai ku saurara, ku masu arziki, ku yi kuka da ihu, saboda azabar da take zuwa a kanku.
2 Inotho yenu ibolile, lezembatho zenu zidliwe yinundu;
Arzikinku ya ruɓa, asu kuma sun cinye tufafinku.
3 igolide lenu lesiliva kuthombile, lokuthomba kwakho kuzakuba yibufakazi kini, njalo kuzakudla inyama yenu njengomlilo. Lizibekela inotho ensukwini zokuphela.
Zinariyarku da azurfarku sun yi tsatsa. Tsatsarsu kuwa za tă zama shaida a kanku, ta kuma ci namar jikinku kamar wuta. Kun ɓoye dukiya a kwanakin ƙarshe.
4 Khangela, umvuzo wezisebenzi ezigunde amasimu enu, ogodlwe yini ngokuqilibezela, uyakhala; lokukhala kwabavuni kungene endlebeni zeNkosi yamabandla.
Ga shi! Zaluncin da kuka yi na hakkin ma’aikatan gonakinku yana ta ƙara. Kukan masu girbi ya kai kunnuwan Ubangiji Maɗaukaki.
5 Libusile ngokuzithokozisa emhlabeni, latamasa; linonise inhliziyo zenu njengosukwini lokuhlatshwa,
Kun yi rayuwar jin daɗi a duniya kuna ci kuna sha na ganin dama. Kun ciyar da kanku kun yi ƙiba don ranar yanka.
6 lilahlile, labulala olungileyo; kamelananga lani.
Kun hukunta kun kuma kashe mutane marasa laifi, waɗanda ba su yi gāba da ku ba.
7 Ngakho bekezelani, bazalwane, kuze kube sekufikeni kweNkosi. Khangela, umlimi uyalindela isithelo somhlabathi esiligugu, asibekezelele, size sizuze izulu elokuqala lelokucina.
Saboda haka’yan’uwa, sai ku yi haƙuri har dawowar Ubangiji. Ku dubi yadda manomi yakan jira gona ta ba da amfaninta mai kyau, da kuma yadda yake haƙurin jiran ruwan sama na damina da na kaka.
8 Lani bekezelani, liqinise inhliziyo zenu, ngoba ukufika kweNkosi kuyasondela.
Haka ku ma, ku yi haƙuri, ku tsaya da ƙarfi, gama dawowar Ubangiji ya yi kusa.
9 Lingasolani, bazalwane, ukuze lingalahlwa; khangela, uMahluleli umi emnyango.
’Yan’uwa, kada ku yi gunaguni da juna, don kada a hukunta ku. Alƙalin yana tsaye a bakin ƙofa!
10 Thathani isibonelo sokuhlupheka, bazalwane bami, lesokubekezela, abaprofethi abakhuluma ebizweni leNkosi.
’Yan’uwa, ku ɗauki annabawa da suka yi magana a cikin sunan Ubangiji, a matsayin gurbi na haƙuri a cikin shan wahala.
11 Khangela, sithi babusisiwe ababekezelayo; lizwile ukubekezela kukaJobe, laselibona ukucina kweNkosi, ukuthi iNkosi ilesihawu esikhulu lobubele.
Kamar yadda kuka sani, mukan ce da waɗanda suka jure, masu albarka ne. Kun ji daurewar Ayuba, kuka kuma ga abin da Ubangiji ya yi a ƙarshe. Ubangiji yana cike da tausayi da jinƙai.
12 Kodwa phambi kwakho konke, bazalwane bami, lingafungi, loba ngezulu, loba ngomhlaba, loba ngasiphi esinye isifungo; kodwa kakuthi uyebo wenu abe nguyebo, lohatshi nguhatshi; ukuze lingaweli ekulahlweni.
’Yan’uwana, fiye da kome, kada ku yi rantsuwa ko da sama, ko da ƙasa ko da wani abu dabam. Bari “I” naku yă zama “I”. “A’a” naku kuma yă zama “A’a”, don kada a hukunta ku.
13 Kukhona ohluphekayo yini phakathi kwenu? Kakhuleke. Kukhona othokozayo yini? Kahlabele indumiso.
Akwai waninku da yake shan wahala? Ya kamata yă yi addu’a. Akwai wani mai murna? Sai yă rera waƙoƙin yabo.
14 Kukhona ogulayo phakathi kwenu yini? Kabizele kuye abadala bebandla, babesebekhuleka phezu kwakhe, bamgcobe ngamafutha ebizweni leNkosi;
Akwai waninku da yake ciwo? Ya kamata yă kira dattawan ikkilisiya su yi masa addu’a, su kuma shafa masa mai cikin sunan Ubangiji.
15 lomkhuleko wokholo uzamsindisa ogulayo, leNkosi izamlulamisa; uba-ke enzile izono, uzazithethelelwa.
Addu’ar da aka yi cikin bangaskiya, za tă warkar da marar lafiya, Ubangiji zai tashe shi. In ya yi zunubi kuwa za a gafarta masa.
16 Vumani iziphambeko omunye komunye, likhulekelane, ukuze lisiliswe. Umkhuleko oqinileyo wolungileyo ulamandla kakhulu.
Saboda haka, ku furta wa juna zunubanku, ku yi addu’a saboda juna, domin ku sami warkarwa. Addu’ar mai adalci tana da iko da kuma amfani.
17 UElija wayengumuntu olemizwa efanana leyethu, wasekhuleka lokukhuleka ukuthi lingani; njalo kalinanga emhlabeni okweminyaka emithathu lenyanga eziyisithupha;
Iliya mutum ne kamar mu. Ya yi addu’a da gaske don kada a yi ruwan sama, ba a kuma yi ruwan sama a ƙasar ba har shekaru uku da rabi.
18 wasebuya ekhuleka, lezulu lanika izulu, lomhlaba wathela isithelo sawo.
Ya sāke yin addu’a, sai sammai suka ba da ruwan sama, ƙasa kuma ta ba da amfaninta.
19 Bazalwane, uba omunye kini ephambuka eqinisweni, lomunye angambuyisa,
’Yan’uwana, in waninku ya kauce daga gaskiya, wani kuma ya komo da shi,
20 yazi ukuthi obuyise isoni ekuduheni kwendlela yaso uzasindisa umphefumulo ekufeni, asibekele inkithinkithi yezono.
sai yă tuna da wannan. Duk wanda ya komo da mai zunubi daga kaucewarsa, zai cece shi daga mutuwa, yă kuma rufe zunubai masu ɗumbun yawa.

< UJakhobe 5 >