< U-Isaya 51 >
1 Lalelani kimi, lina elidingisisa ukulunga, lina elidinga iNkosi; khangelani edwaleni elacezulwa kulo, lemlindini wegodi elagejwa kuwo.
“Ku kasa kunne gare ni, ku da kuna neman adalci kuke kuma neman Ubangiji. Dubi dutse daga inda aka yanke ku da kuma mahaƙar duwatsu inda aka fafe ku;
2 Khangelani kuAbrahama uyihlo, lakuSara owalizalayo; ngoba ngambiza eyedwa, ngambusisa, ngamandisa.
dubi Ibrahim, mahaifinku, da Saratu, wadda ta haife ku. Sa’ad da na kira shi kaɗai ne, na kuma albarkace shi na kuma mai da shi da yawa.
3 Ngoba iNkosi izayiduduza iZiyoni, iduduze wonke amanxiwa ayo, njalo izakwenza inkangala yayo ifanane leEdeni, logwadule lwayo lufanane lensimu yeNkosi; injabulo lentokozo kuzatholakala kuyo, ukubonga lelizwi lokuhlabelela.
Tabbatacce Ubangiji zai ta’azantar da Sihiyona zai kuma duba da tausayi a kan dukan kufanta; zai sa hamadanta ta zama kamar Eden, ƙeƙasasshiyar ƙasarta kamar lambun Ubangiji. Za a sami farin ciki da murna a cikinta, godiya da ƙarar rerawa.
4 Lalelani kimi, bantu bami, libeke indlebe kimi, sizwe sami; ngoba umlayo uzaphuma kimi, njalo ngizakwenza ukwahlulela kwami kuphumule kube yikukhanya kwabantu.
“Ku kasa kunne gare ni, mutanena; ku ji ni, al’ummata. Doka za tă fito daga gare ni; shari’ata za tă zama haske ga al’ummai.
5 Ukulunga kwami kuseduze, usindiso lwami luphumile, lengalo zami zizakwehlulela abantu; izihlenge zingilindele, zithembele engalweni yami.
Adalcina na zuwa da sauri, cetona yana a kan hanya, hannuna kuma zai kawo adalci ga al’ummai. Tsibirai za su dube ni su kuma jira da sa zuciya don hannuna.
6 Phakamiselani amehlo enu emazulwini, likhangele emhlabeni phansi; ngoba amazulu azanyamalala njengentuthu, lomhlaba uguge njengesembatho, labahlezi kuwo bafe ngokunjalo; kodwa usindiso lwami luzakuba phakade, lokulunga kwami kakuyikuchithwa.
Ku daga idanunku zuwa sammai ku dubi duniya a ƙasa; sammai za su ɓace kamar hayaƙi, duniya za tă shuɗe kamar riga mazaunanta kuma su mutu kamar ƙudaje. Amma cetona zai dawwama har abada, adalcina ba zai taɓa kāsa ba.
7 Lalelani kimi, lina elazi ukulunga, abantu abamlayo wami usenhliziyweni yabo; lingesabi ukusola kwabantu, kumbe lethuswe yizithuko zabo.
“Ku ji ni, ku da kuka san abin da yake daidai, ku mutanen da kuke da dokata a zukatanku. Kada ku ji tsoron ba’ar da mutane suke yi ko ku firgita saboda zargin da suke yi.
8 Ngoba inundu izabadla njengesembatho, lempethu ibadle njengoboya bezimvu, kodwa ukulunga kwami kuzakuba laphakade, losindiso lwami esizukulwaneni lezizukulwana.
Gama asu za su cinye su kamar riga; tsutsotsi za su cinye su kamar ulu. Amma adalcina zai dawwama har abada, cetona har dukan zamanai.”
9 Vuka, vuka, uzembathise amandla, wena ngalo yeNkosi; vuka njengensukwini zendulo, ezizukulwaneni zaphakade. Kawusuwe yini lowo owaquma iRahabi, wagwaza umgobho?
Ka tashi, ka tashi! Ka yafa wa kanka ƙarfi, Ya hannun Ubangiji; ka farka, kamar a kwanakin da suka wuce, kamar a zamanai na dā. Ba kai ba ne wanda ya yayyanka Rahab gunduwa-gunduwa, wanda ya soki dodon ruwan nan?
10 Kawusuwe yini lowo owomisa ulwandle, amanzi enziki enkulu, owenza ukujula kolwandle kwaba yindlela yokuchapha kwabahlengiweyo?
Ba kai ba ne ka busar da teku, ka busar da ruwan zurfafa masu girma, wanda ya yi hanya a cikin zurfafan teku saboda fansassu su ƙetare?
11 Ngakho abahlengiweyo beNkosi bazaphenduka, beze eZiyoni ngokuhlabelela; lentokozo elaphakade izakuba phezu kwekhanda labo; bazazuza intokozo lenjabulo, usizi lokububula kuzabaleka.
Waɗanda Ubangiji ya fansar za su dawo. Za su shiga Sihiyona da waƙoƙi; madawwamin farin ciki zai rufe kansu da rawani. Murna da farin ciki zai cika su, baƙin ciki da nishi zai ɓace.
12 Mina, mina nginguye oliduduzayo; ungubani wena ozakwesaba umuntu ozakufa, lendodana yomuntu ezakwenziwa ibe njengotshani?
“Ni kaɗai ne na ta’azantar da ku. Wane ne ku da kuke tsoron mutane masu mutuwa,’ya’yan mutane waɗanda suke ciyawa ne kawai,
13 Ubusukhohlwa iNkosi, umenzi wakho, eyendlala amazulu, yabeka izisekelo zomhlaba, uqhubeka usesaba usuku lonke ngenxa yentukuthelo yomcindezeli, kungathi uzimisele ukuchitha? Ingaphi-ke intukuthelo yomcindezeli?
har da kuka manta da Ubangiji Mahaliccinku, wanda ya shimfiɗa sammai ya kuma kafa harsashen duniya, har kuna zama da tsoro kowace rana saboda fushin masu zalunci, waɗanda sun ƙudura sai sun hallaka? Gama ina fushin mai zalunci?
14 Isibotshwa esithunjiweyo siyaphangisa ukuze sikhululwe; singafeli emgodini, lokudla kwaso kungasweleki.
Ba da daɗewa za a’yantar da’yan kurkuku; ba za su mutu a kurkuku ba, ba kuwa za su rasa abinci ba.
15 Ngoba ngiyiNkosi uNkulunkulu wakho eyavusa ulwandle ukuze amagagasi alo ahlokome; iNkosi yamabandla libizo layo.
Gama ni ne Ubangiji Allahnku, wanda ya dama teku domin raƙumansa su yi ruri, Ubangiji Maɗaukaki ne sunansa.
16 Njalo ngifakile amazwi ami emlonyeni wakho, ngakusibekela emthunzini wesandla sami, ukuze ngihlanyele amazulu, ngibeke izisekelo zomhlaba, ngithi kuyo iZiyoni: Wena uyisizwe sami.
Na sa maganata a bakinka na kuma rufe ka da inuwar hannuna, Na shimfiɗa sammai, na kafa harsashen duniya, na kuma ce wa Sihiyona, ‘Ku mutanena ne.’”
17 Vuka, vuka, usukume, Jerusalema, wena onathe esandleni seNkosi inkezo yolaka lwayo, wanatha inzece zenkezo yokudengezela, wazikhoca.
Ki farka, ki farka! Ki tashi, ya Urushalima, ke da kika sha daga hannun Ubangiji kwaf na fushinsa, ke da kika shanye har ƙasar kwaf kwaf da ya sa mutane suna tangaɗi.
18 Kakho ongayikhokhela kuwo wonke amadodana ewazeleyo; njalo kakho ongayibamba ngesandla kuwo wonke amadodana ewakhulisileyo.
Cikin dukan’ya’yan da ta haifa; cikin dukan’ya’yan da ta yi reno babu wani da zai kama hannunta.
19 Lokhu kokubili kukwehlele, ngubani ozakuzwela usizi? Incithakalo, lokubhujiswa, lendlala, lenkemba; ngizakududuza ngobani?
Waɗannan masifu riɓi biyu sun auko miki, wa zai ta’azantar da ke? Lalaci da hallaka, yunwa da takobi, wa zai ƙarfafa ki?
20 Amadodana akho aphelelwe ngamandla, alele esihlokweni sezitalada zonke, njengenkunzi yendle embuleni; agcwele ulaka lweNkosi, ukukhuza kukaNkulunkulu wakho.
’Ya’yanki sun sume; sun kwanta kusurwar kowane titi, kamar barewar da aka kama da tarko. Sun cika da fushin Ubangiji da kuma tsawatawar Allahnki.
21 Ngakho khathesi zwana lokhu, wena ohluphekayo lodakiweyo, kodwa hatshi ngewayini.
Saboda haka ki ji wannan, ke mai wahala, wadda ta bugu, amma ba da ruwan inabi.
22 Itsho njalo iNkosi yakho, uJehova loNkulunkulu wakho olabhelela udaba lwabantu bakhe: Khangela, ngisusile esandleni sakho inkezo yokudengezela, inzece zenkezo yolaka lwami, kawusayikuyinatha futhi.
Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa, Allahnki, wanda ya kāre mutanensa, “Duba, na ƙwace daga hannunki kwaf da ya sa ki tangaɗi; daga wannan kwaf, kwaf na fushina, ba za ki ƙara sha ba.
23 Kodwa ngizayibeka esandleni salabo abakuhluphayo, abathe emphefumulweni wakho: Khothama, ukuze sedlule phezulu; usubeke umhlana wakho njengomhlabathi, lanjengesitalada kwabadlula phezulu.
Zan sa shi a hannuwan masu gwada miki azaba, waɗanda suke ce miki, ‘Fāɗi rubda ciki don mu iya taka a kanki.’ Kika kuma mai da bayanki kamar ƙasa, kamar titin da ake takawa a kai.”