< U-Isaya 48 >

1 Zwanini lokhu, lina ndlu kaJakobe, elabizwa ngebizo likaIsrayeli, elaphuma emanzini akoJuda, elifunga ngebizo leNkosi, elikhumbuza ngoNkulunkulu kaIsrayeli, kodwa kungeyisikho ngeqiniso, njalo kungeyisikho ngokulunga.
“Ku kasa kunne ga wannan, ya gidan Yaƙub, waɗanda ake kira da sunan Isra’ila suka kuma fito daga zuriyar Yahuda, ku da kuke yin rantsuwa da sunan Ubangiji kuna kuma kira sunan Allah na Isra’ila, amma ba da gaskiya ko adalci ba,
2 Ngoba bazibiza ngokuthi bangabomuzi oyingcwele, beseyama kuNkulunkulu kaIsrayeli; iNkosi yamabandla libizo lakhe.
ku da kuke kiran kanku’yan ƙasar birni mai tsarki kuna kuma dogara ga Allah na Isra’ila, Ubangiji Maɗaukaki ne sunansa,
3 Ngamemezela izinto zamandulo kwasekuqaleni, zaphuma emlonyeni wami, ngazizwakalisa; ngenza masinyane, zafika.
na nanata abubuwan da suka riga suka faru tuntuni, bakina ya yi shelar su na kuma sanar da su; sai nan da nan na aikata, suka kuma faru.
4 Ngoba ngangisazi ukuthi ulukhuni, lentamo yakho ingumsipha wensimbi, lebunzi lakho lilithusi;
Gama na san yadda kuke da taurinkai; jijiyoyin wuyanku ƙarafa ne, goshinku tagulla ne.
5 ngitsho kwasekuqaleni ngamemezela kuwe, kungakenzakali ngakwenza wakuzwa, hlezi uthi: Isithombe sami sizenzile, lesithombe sami esibaziweyo, lesithombe sami esibunjwe ngokuncibilikisa sikulayile.
Saboda haka na faɗa waɗannan abubuwa tuntuni; kafin su faru na yi shelarsu gare ku saboda kada ku ce, ‘Gumakana ne suka yi su; siffar itacena da allahn zinariyana ne ya ƙaddara su.’
6 Usuzwile, khangela konke lokhu; njalo kaliyikukumemezela yini? Ngikwenze uzwe izinto ezintsha kusukela khathesi, lezinto ezifihlakeleyo obungazazi.
Kun riga kun ji waɗannan abubuwa; kuka gan su duka. Ba za ku yarda da su ba? “Daga yanzu zuwa gaba zan faɗa muku sababbin abubuwa, na ɓoyayyun abubuwan da ba ku sani ba.
7 Zidalwe khathesi, kungeyisikho ekuqaleni; ngitsho lungakafiki lolusuku ungakezwa ngazo, hlezi uthi: Khangela, bengizazi.
Yanzu an halicce su, ba da daɗewa ba; ba ku riga kun ji game da su kafin yau ba. Saboda haka ba za ku ce, ‘I, na san da su ba.’
8 Yebo, kawuzwanga; yebo, kawazanga; yebo, kusukela ngalesosikhathi indlebe yakho yayingavulekanga; ngoba bengisazi ukuthi uzakwenza lokwenza ngenkohliso, wabizwa ngokuthi uyisiphambuki kusukela esizalweni.
Ba ku ji ko balle ku gane ba; tun da kunnenku bai buɗu ba. Tabbatacce na san yadda kun zama masu tayarwa; an kira ku’yan tawaye daga haihuwa.
9 Ngenxa yebizo lami ngizaphuzisa ulaka lwami, langenxa yodumo lwami ngizibambe ngawe, ukuze ngingakuqumi.
Saboda girman sunana na jinkirta fushina; saboda girman yabona na janye shi daga gare ku, don dai kada a yanke ku.
10 Khangela, ngikuhlolile, kodwa hatshi ngesiliva, ngikukhethile esithandweni senhlupheko.
Duba, na tace ku, ko da yake ba kamar azurfa ba; na gwada ku cikin wutar wahala.
11 Ngenxa yami, ngenxa yami ngiyakwenza; ngoba ibizo lami lingangcoliswa njani? Njalo kangiyikunika udumo lwami komunye.
Saboda girmana, saboda girmana, na yi haka. Yaya zan ƙyale a ƙazantar da kaina? Ba zan raba ɗaukakata da wani ba.
12 Ngilalela, Jakobe, lawe Israyeli obiziweyo wami: Nginguye; ngingowokuqala, njalo ngingowokucina.
“Ka kasa kunne gare ni, ya Yaƙub, Isra’ila, wanda na kira cewa, Ni ne shi; ni ne na farko ni ne kuma na ƙarshe.
13 Isandla sami laso sabeka isisekelo somhlaba, lesandla sami sokunene sendlale amazulu; lapho ngikubiza, kuyasukuma kanyekanye.
Hannuna ne ya kafa harsashen duniya, hannuna na dama kuma ya shimfiɗa sammai; sa’ad da na kira su, duka suka miƙe tsaye gaba ɗaya.
14 Buthanani lina lonke, lizwe; ngubani phakathi kwabo omemezele lezizinto? INkosi imthandile; izakwenza intando yayo eBhabhiloni, lengalo yayo izakuba phezu kwamaKhaladiya.
“Ku tattaru, dukanku ku kuma saurara, Wanne a cikin gumakan ya iya faɗa waɗannan abubuwa? Zaɓaɓɓen da Ubangiji yake ƙauna zai aikata nufinsa a kan Babilon; hannunsa zai yi gāba da Babiloniyawa.
15 Mina uqobo ngikhulumile; yebo ngambiza, ngimlethile, njalo uzaphumelelisa indlela yakhe.
Ni kaina, na faɗa; I, na kira shi. Zan kawo shi, zai kuma yi nasara a cikin aikinsa.
16 Sondelani kimi, lizwe lokhu; kangikhulumanga ensitha kusukela ekuqaleni; kusukela kulesosikhathi kusenzeka, ngikhona. Khathesi-ke iNkosi uJehova kanye loMoya wayo ingithumile.
“Ku zo kusa da ni ku kuma saurari wannan. “Daga farkon shela ban yi magana a ɓoye ba; a lokacin da ya faru, ina nan a wurin.” Yanzu kuwa Ubangiji Mai Iko Duka ya aiko ni, da Ruhunsa.
17 Itsho njalo iNkosi, uMhlengi wakho, oNgcwele kaIsrayeli: NgiyiNkosi, uNkulunkulu wakho, ekufundisa okukusizayo, ekukhokhela ngendlela ofanele ukuthi uhambe ngayo.
Ga abin da Ubangiji yana cewa, Mai Fansarku, Mai Tsarkin nan na Isra’ila ya ce, “Ni ne Ubangiji Allahnku, wanda ya koya muku abin da ya fi muku kyau, wanda ya muku hanyar da za ku bi.
18 Kungathi ngabe walalela imilayo yami! Khona ukuthula kwakho kwakuzakuba njengomfula, lokulunga kwakho njengamagagasi olwandle.
Da a ce kawai za ku mai da hankali ga umarnaina, da salamarku ta zama kamar kogi, adalcinku kamar raƙuman teku.
19 Inzalo yakho layo yayizakuba njengetshebetshebe, lembewu yemibilini yakho njengezinhlamvu zalo; ibizo lawo belingayikuqunywa kumbe lichithwe lisuke phambi kwami.
Da zuriyarku ta zama kamar yashi,’ya’yanku kamar tsabar hatsin da ba a iya ƙidayawa; da ba za a taɓa yanke sunansu balle a hallaka su daga gabana ba.”
20 Phumani eBhabhiloni, libalekele amaKhaladiya, limemeze ngelizwi lokuhlabelela, likuzwakalise, likuphumisele ngasemkhawulweni womhlaba, lithi: INkosi ihlengile inceku yayo uJakobe.
Ku bar Babilon, ku gudu daga Babiloniyawa! Ku yi shelar wannan da sowa ta farin ciki ku kuma furta shi. Ku aika shi zuwa iyakokin duniya; ku ce, “Ubangiji ya fanshi bawansa Yaƙub.”
21 Njalo kabomanga lapho ibakhokhela bedabula izinkangala; yenza amanzi abagelezela evela edwaleni, futhi yaqhekeza idwala, lamanzi ampompoza.
Ba su ji ƙishi ba sa’ad da ya bishe su a cikin hamada; ya sa ruwa ya malalo dominsu daga dutse; ya tsage dutse ruwa kuwa ya kwararo.
22 Akulakuthula, itsho INkosi, kwabakhohlakeleyo.
“Babu salama ga mugaye” in ji Ubangiji.

< U-Isaya 48 >