< U-Isaya 43 >
1 Kodwa khathesi itsho njalo iNkosi eyakudalayo, wena Jakobe, leyakubumbayo, wena Israyeli: Ungesabi, ngoba ngikuhlengile, ngakubiza ngebizo lakho; ungowami.
To, fa, ga abin da Ubangiji yana cewa, shi da ya halicce ka, ya Yaƙub, shi da ya siffanta ka, ya Isra’ila, “Kada ka ji tsoro, gama na fanshe ka; na kira ka da suna; kai nawa ne.
2 Lapho udabula emanzini ngizakuba lawe, lemifuleni, kayiyikukukhukhula; lapho uhamba udabula emlilweni, kawuyikutsha, lelangabi kaliyikukulumathisa.
Sa’ad da kuka bi ta ruwaye, zan kasance tare da ku; sa’ad da kuka bi ta koguna, ba za su kwashe ku ba. Sa’ad da kuke tafiyata cikin wuta, ba za tă ƙone ku ba; harsunan wutar ba za su ƙone ku ba.
3 Ngoba ngiyiNkosi uNkulunkulu wakho, oNgcwele kaIsrayeli, uMsindisi wakho. Nginikele iGibhithe libe lihlawulo lokuthula lakho, iEthiyophiya leSeba esikhundleni sakho.
Gama ni ne Ubangiji, Allahnku, Mai Tsarkin nan na Isra’ila, Mai Cetonku; na bayar da Masar don fansa, Kush da Seba a maimakonku.
4 Njengoba wawuligugu emehlweni ami, wawudumile, njalo mina ngikuthandile. Ngakho ngizanika abantu esikhundleni sakho, lezizwe endaweni yempilo yakho.
Da yake ku masu daraja da kuma girma ne a idona, saboda kuma ina ƙaunarku, zan ba da mutane a maimakonku, al’umma kuma domin ranku.
5 Ungesabi, ngoba ngilawe; ngizaletha inzalo yakho ivela empumalanga, ngikubuthe uvela entshonalanga;
Kada ku ji tsoro, gama ina tare da ku; zan kawo yaranku daga gabas in kuma tattara ku daga yamma.
6 ngizakutsho kuyo inyakatho: Phana; lakuningizimu: Ungagodli; lethani amadodana ami akhatshana, lamadodakazi ami asemkhawulweni womhlaba,
Zan ce wa arewa, ‘Ku miƙa su!’ Ga kudu kuma, ‘Kada ku riƙe su.’ Kawo’ya’yana maza daga nesa’ya’yana mata kuma daga iyakar duniya,
7 wonke obizwa ngebizo lami; ngoba ngimdalele udumo lwami, ngimbumbile, yebo ngimenzile.
kowa da ake kira da sunana, wanda aka halitta saboda ɗaukakata, wanda na siffanta na kuma yi.”
8 Khuphani abantu abayiziphofu abalamehlo, lezacuthe ezilendlebe.
Jagoranci waɗanda suke da idanu amma suke makafi, waɗanda suke da kunnuwa amma suke kurame.
9 Izizwe zonke kazibuthane ndawonye, labantu bahlangane. Ngubani phakathi kwabo ongamemezela lokhu, asenze sizwe izinto zamandulo? Kabalethe abafakazi babo, ukuze balungisiswe, kumbe bezwe bathi: Kuliqiniso.
Dukan al’ummai su taru mutane kuma su tattaru. Wane ne a cikinsu ya yi faɗar wannan ya kuma yi mana shelar abubuwan da suka riga suka faru? Bari su kawo shaidunsu don su tabbatar cewa sun yi daidai, don waɗansu su ji su kuma ce, “Gaskiya ne.”
10 Lingabafakazi bami, kutsho iNkosi, lenceku yami engiyikhethileyo; ukuze lazi, lingikholwe, liqedisise ukuthi nginguye; ngaphambi kwami kakubunjwanga unkulunkulu, langemva kwami kayikuba khona.
“Ku ne shaiduna,” in ji Ubangiji, “bawana kuma wanda na zaɓa, saboda ka sani ka kuma gaskata ni ka kuma fahimci cewa ni ne shi. Kafin ni babu allahn da aka siffanta, ba kuwa za a yi wani a bayana ba.
11 Mina, mina ngiyiNkosi; langaphandle kwami kakulamsindisi.
Ni kaɗai, ni ne Ubangiji, kuma in ban da ni babu wani mai ceto.
12 Ngimemezele, ngasindisa, ngazwakalisa, kungakabikho unkulunkulu wezizwe phakathi kwenu; ngakho lingabafakazi bami, kutsho iNkosi, ukuthi nginguNkulunkulu.
Na bayyana na ceci na kuma furta, Ni ne, ba wani baƙon allah a cikinku. Ku ne shaiduna,” in ji Ubangiji, “cewa ni ne Allah.
13 Yebo, kungakabi khona usuku, mina nginguye; njalo kakho ongakhulula esandleni sami; ngizasebenza, njalo ngubani ongakubuyisela emuva?
I, kuma tun fil azal ni ne shi. Babu wani da zai amshi daga hannuna. Sa’ad da na aikata, wa zai iya sauyawa?”
14 Itsho njalo iNkosi, uMhlengi wenu, oNgcwele kaIsrayeli: Ngenxa yenu ngithumele eBhabhiloni, ngehlisele phansi bonke ababalekayo babo, lamaKhaladiya okukhala kwawo kusemikhunjini.
Ga abin da Ubangiji yana cewa, Mai Fansarku, Mai Tsarkin nan na Isra’ila, “Saboda ku zan aika Babilon in kawo dukan Babiloniyawa kamar masu gudun hijira, a cikin jiragen ruwa waɗanda suke taƙama da su.
15 NgiyiNkosi, oNgcwele wenu, uMdali kaIsrayeli, inkosi yenu.
Ni ne Ubangiji, Mai Tsarkin nan, Mahaliccin Isra’ila, Sarkinku.”
16 Itsho njalo iNkosi, eyenza indlela olwandle, lomkhondo emanzini alamandla,
Ga abin da Ubangiji yana cewa, shi da ya yi hanya ta cikin teku, hanya ta cikin manyan ruwaye,
17 ekhupha inqola lebhiza, ibutho lamandla; kuzalala ndawonye, kakuyikuvuka; kuzaphela du, kucitshe njengentambo yesibane.
wanda ya ja kekunan yaƙi da dawakai, mayaƙa da kuma ƙarin mayaƙa tare ya kwantar da su a can, ba kuwa za su ƙara tashi ba, ya kashe hayaƙi daga lagwani,
18 Lingakhumbuli izinto zakuqala, linganakani ngezinto zendulo.
“Ku manta da abubuwan da suka riga suka faru; kada ku yi tunanin abin da ya riga ya wuce.
19 Khangelani, ngizakwenza into entsha; khathesi izahluma, kaliyikuyazi yini? Yebo, ngizakwenza indlela enkangala, imifula ogwaduleni.
Duba, ina yi abu sabo! Yanzu yana faruwa; ba ku gan shi ba? Ina yin hanya a cikin hamada rafuffuka kuma a cikin ƙeƙasasshiyar ƙasa.
20 Inyamazana zeganga zizangidumisa, imigobho lamadodakazi ezintshe; ngoba nginika amanzi enkangala, imifula ogwaduleni, ukunathisa abantu bami, abakhethiweyo bami.
Namun jeji suna girmama ni, diloli da mujiyoyi ma haka, domin na tanada musu ruwa a hamada da rafuffuka a ƙeƙasasshiyar ƙasa, don a ba da abin sha ga mutanena, zaɓaɓɓuna,
21 Lababantu ngizibumbele bona; bazalandisa udumo lwami.
mutanen da na yi saboda kaina don su furta yabona.
22 Kanti kawungibizanga, Jakobe, kodwa udiniwe ngami, Israyeli.
“Duk da haka ba ku kira bisa sunana ba, ya Yaƙub, ba ku gajiyar da kanku saboda ni ba, ya Isra’ila.
23 Kawulethanga kimi izimvu zomnikelo wakho wokutshiswa, kawungihloniphanga ngemihlatshelo yakho. Kangikwenzanga wakhonza ngomnikelo, kangikudinisanga ngempepha.
Ba ku kawo mini tumaki don hadaya ta ƙonewa ba, balle ku girmama ni da hadayunku. Ban nawaita muku da hadaya ta gari ba balle in gajiyar da ku da bukatar turare.
24 Kawungithengelanga umhlanga olephunga elimnandi ngemali, njalo kawungisuthisanga ngamahwahwa emihlatshelo yakho; kodwa ungenze ngasebenza ngezono zakho, wangidinisa ngeziphambeko zakho.
Ba ku saya wani turaren kalamus domina ba ko ku gamshe ni da kitsen hadayunku. Amma kun nawaita ni da zunubanku kuka kuma gajiyar da ni da laifofinku.
25 Mina, mina nginguye owesula iziphambeko zakho ngenxa yami, kangiyikuzikhumbula izono zakho.
“Ni kaɗai ne na shafe laifofinku, saboda sunana, ban kuma ƙara tunawa da zunubanku ba.
26 Ngikhumbuza; kasehlulelane; landisa wena, ukuze ulungisiswe.
Ku tunashe ni abin da ya riga ya wuce, bari mu yi muhawwara wannan batu tare; ku kawo hujjarku na nuna rashin laifinku.
27 Uyihlo wokuqala wona, labachasisi bakho baphambukile bemelene lami.
Mahaifinku na farko ya yi zunubi; masu magana a madadinku suka yi mini tayarwa.
28 Ngakho ngingcolise iziphathamandla zendlu engcwele, nganikela uJakobe ekutshabalalisweni, loIsrayeli ekuthukweni.
Saboda haka zan kunyata manyan baƙi na haikalinku, zan tura Yaƙub ga hallaka Isra’ila kuwa yă zama abin dariya.