< U-Isaya 42 >

1 Khangela inceku yami, engiyisekelayo, umkhethwa wami, othokoza ngaye umphefumulo wami; ngibekile uMoya wami phezu kwakhe; uzavezela izizwe isahlulelo.
“Ga bawana, wanda na ɗaukaka, zaɓaɓɓen nan nawa wanda nake jin daɗi; Zan sa Ruhuna a cikinsa zai kuwa kawo adalci ga al’ummai.
2 Kayikumemeza, kayikuphakamisa ilizwi, kayikwenza ilizwi lakhe lizwakale esitaladeni.
Ba zai yi ihu ko ya tā da murya, ko ya daga muryarsa a tituna ba.
3 Umhlanga ofecekileyo kayikuwephula, lentambo yesibane ethunqayo kayikuyicitsha; uzaveza isahlulelo ngeqiniso.
Iwan da ta tanƙware ba zai karye ba, ba zai kashe lagwani mai hayaƙi ba. Cikin aminci zai kawo adalci;
4 Kayikudinwa, kayikwephulwa, aze amise isahlulelo emhlabeni; lezihlenge zizalindela umlayo wakhe.
ba zai kāsa ko ya karai ba sai ya kafa adalci a duniya. Cikin dokarsa tsibirai za su sa zuciya.”
5 Utsho njalo uNkulunkulu iNkosi, owadala amazulu, wawelula, owendlala umhlaba lalokho okuphuma kuwo, onika abantu abakuwo ukuphefumula, lomoya kulabo abahamba kuwo.
Ga abin da Allah Ubangiji ya ce, shi da ya halicci sammai ya kuma miƙe su, wanda ya shimfiɗa duniya da dukan abin da ya fito cikinta, wanda ya ba wa mutanenta numfashi, da rai ga waɗanda suke tafiya a kanta.
6 Mina Nkosi ngikubizile ngokulunga, ngizabamba isandla sakho, ngikulondoloze, ngikunike ube yisivumelwano sabantu, ube yikukhanya kwabezizwe.
“Ni Ubangiji, na kira ka cikin adalci; zan riƙe hannunka. Zan kiyaye ka in kuma sa ka zama alkawari ga mutane haske kuma ga Al’ummai,
7 Ukuthi uvule amehlo eziphofu, ukuthi ukhuphe izibotshwa entolongweni, labahlezi emnyameni endlini yezibotshwa.
don ka buɗe idanun makafi ka’yantar da kamammu daga kurkuku kuma kunce ɗaurarrun kurkuku masu zama cikin duhu.
8 NgiyiNkosi, lelo libizo lami; lodumo lwami kangiyikulunika omunye, kumbe indumiso yami ezithombeni ezibaziweyo.
“Ni ne Ubangiji; sunana ke nan! Ba zan ba da ɗaukakata ga wani ba ko yabona ga gumaka.
9 Khangela, izinto zamandulo sezifikile; sengimemezela izinto ezintsha; zingakahlumi ngilitshela ngazo.
Duba, abubuwan da sun tabbata, sababbin abubuwa kuwa nake furtawa; kafin ma su soma faruwa na sanar da su gare ku.”
10 Hlabelelani iNkosi ingoma entsha, indumiso zayo kusukela emkhawulweni womhlaba; lina elehlela elwandle, lokugcwala kwalo, zihlenge, labahlali bazo.
Ku rera sabuwar waƙa ga Ubangiji, ku yi yabonsa daga iyakar duniya, ku da kuka gangara zuwa teku, da kome da yake cikinsa, ku tsibirai, da waɗanda suke zama a cikinsu.
11 Kakuthi inkangala lemizi yayo kuphakamise ilizwi, lemizi uKedari ahlala kuyo; kakuthi abahlali bedwala bahlabelele, bamemeze besengqongeni yezintaba.
Bari hamada da garuruwanta su tā da muryoyinsu; bari wuraren zaman da Kedar ke zama su yi farin ciki. Bari mutanen Sela su rera don farin ciki; bari su yi sowa daga ƙwanƙolin duwatsu.
12 Kabayinike udumo iNkosi, bamemezele indumiso yayo ezihlengeni.
Bari su ɗaukaka Ubangiji su kuma yi shelar yabonsa a tsibirai.
13 INkosi izaphuma njengeqhawe, ivuselele ukutshiseka njengendoda yempi; izamemeza, yebo iklabalale, izinqobe izitha zayo.
Ubangiji zai fita ya yi yaƙi kamar mai ƙarfi, kamar jarumi zai yi himma; da ihu zai tā da kirarin yaƙi zai kuma yi nasara a kan abokan gābansa.
14 Kwasendulo ngithule, ngathi zwi, ngazibamba; ngizakhala njengowesifazana obelethayo; ngiphefuzele, ngikhefuzele kanyekanye.
“Na daɗe ina shiru, na yi shiru na kuma ƙame kaina. Amma yanzu, kamar mace mai naƙuda, na yi ƙara, ina nishi ina kuma haki.
15 Ngizabhidliza izintaba lamaqaqa, ngomise konke okuluhlaza kwazo, ngenze imifula ibe yizihlenge, ngomise amachibi.
Zan lalatar da duwatsu da tuddai in busar da dukan itatuwansu; zan mai da koguna su zama tsibirai in kuma busar da tafkuna.
16 Njalo ngizakwenza iziphofu zihambe ngendlela ezingayaziyo, ngizikhokhelele emikhondweni ezingayaziyo; ngizakwenza umnyama ube yikukhanya phambi kwazo, lezinto ezigobileyo ziqonde; lezizinto ngizazenza kuzo, ngingaziyekeli.
Zan yi wa makafi jagora a hanyoyin da ba su taɓa sani ba, a hanyoyin da ba a saba ba zan bishe su; zan mai da duhu ya zama haske a gabansu in kuma mai da ƙasa mai kururrumai ta zama sumul. Abubuwan da zan yi ke nan; ba zan yashe su ba.
17 Bazabuyiselwa emuva, bayangeke ngenhloni abathembela ezithombeni ezibaziweyo, abathi ezithombeni ezibunjwe ngokuncibilikisa: Lingonkulunkulu bethu.
Amma waɗanda suka dogara ga gumaka, waɗanda suke ce wa siffofi, ‘Ku ne allolinmu,’ za a mai da su baya da kunya.
18 Zwanini lina zacuthe, lani ziphofu likhangele, ukuze libone.
“Ka ji, kai kurma; duba, kai makaho, ka kuma gani!
19 Ngubani oyisiphofu ngaphandle kwenceku yami, kumbe oyisacuthe njengesithunywa sami engisithumayo? Ngubani oyisiphofu njengopheleleyo, loyisiphofu njengenceku yeNkosi?
Wane ne makaho in ba bawana ba, da kuma kurma in ba ɗan aikan da na aika ba? Wane ne makaho kamar wanda ya miƙa kai gare ni, makaho kamar bawan Ubangiji?
20 Wena ubona izinto ezinengi, kodwa ungaziqaphelisi; yena uvula izindlebe, kodwa kezwa.
Kun ga abubuwa masu yawa, amma ba ku kula ba; kunnuwanku suna a buɗe, amma ba kwa jin wani abu.”
21 INkosi iyathokoza ngenxa yokulunga kwayo; ikhulise umlayo, iwenze ube lodumo.
Yakan gamsar da Ubangiji saboda adalcinsa ya sa dokarsa ta zama mai girma da kuma mai ɗaukaka.
22 Kodwa laba ngabantu abantshontshelwayo baphangwa, bonke bathiyiwe emigodini, bafihlwa ezintolongweni; bangabokuphangwa, njalo kungekho okhululayo; bayimpango, njalo kungabikho othi: Buyisela.
Amma ga mutanen da aka washe aka kuma kwashe ganima, an yi wa dukansu tarko a cikin rammuka ko kuma an ɓoye su cikin kurkuku. Sun zama ganima, babu wani da zai kuɓutar da su; an mai da su ganima, ba wanda zai ce, “Mayar da su.”
23 Ngubani phakathi kwenu ozabeka indlebe kulokhu, ozalalela azwe esikhathini esizayo?
Wane ne a cikinku zai saurari wannan ko ya kasa kunne sosai a cikin kwanaki masu zuwa?
24 Ngubani owanikela uJakobe ekuphangweni, loIsrayeli kubaphangi? Kwakungeyisiyo yini iNkosi esone kuyo? Ngoba bengavumanga ukuhamba endleleni zayo, njalo bengalalelanga umlayo wayo.
Wa ya ba da Yaƙub don yă zama ganima Isra’ila kuma ga masu kwasar ganima? Ba Ubangiji ba ne, wanda kuka yi wa zunubi? Gama ba su bi hanyoyinsa ba; ba su yi biyayya da dokarsa ba.
25 Ngakho yathululela phezu kwakhe ukuvutha kolaka lwayo, lamandla empi; njalo kwamthungela ngomlilo inhlangothi zonke, kodwa kakwazanga; kwamtshisa, kodwa kakubekanga enhliziyweni.
Saboda haka ya zuba musu zafin fushinsa, yaƙi mai tsanani. Ya rufe su cikin harsunan wuta, duk da haka ba su gane ba; ya cinye su, amma ba su koyi kome ba.

< U-Isaya 42 >