< U-Isaya 31 >
1 Maye kulabo abehlela usizo eGibhithe, abeyama emabhizeni, bethemba izinqola ngoba zizinengi, labagadi bamabhiza ngoba belamandla kakhulu, kodwa bengakhangeli koNgcwele kaIsrayeli, njalo bengadingi iNkosi!
Kaiton waɗanda suka gangara zuwa Masar don neman taimako, waɗanda suke dogara ga dawakai, waɗanda suke dogara ga yawan kekunan yaƙinsu da kuma a girman ƙarfin mahayan dawakansu, amma ba sa dogara ga Mai Tsarkin nan na Isra’ila, ko ya nemi taimako daga Ubangiji.
2 Kanti layo ihlakaniphile, izaletha ububi, njalo kayiyikuwabuyisa amazwi ayo; kodwa izavukela indlu yabenzi bobubi, njalo imelene losizo lwabenzi beziphambeko.
Shi ma yana da hikima kuma zai iya kawo masifa; ba ya janye kalmominsa. Zai yi gāba da gidan mugu, gāba da waɗanda suke taimakon masu aikata mugunta.
3 Ngoba amaGibhithe angabantu, kabasuNkulunkulu, lamabhiza awo ayinyama, kawayisimoya. Lapho iNkosi izakwelula isandla sayo, osizayo uzakhubeka losizwayo uzakuwa phansi, njalo bonke baphele kanyekanye.
Amma Masarawa mutane ne ba Allah ba; dawakansu nama da jini ne ba ruhu ba. Sa’ad da Ubangiji ya miƙa hannunsa, shi da yake taimako zai yi tuntuɓe shi da aka taimaka zai fāɗi; dukansu biyu za su hallaka tare.
4 Ngoba iNkosi itsho njalo kimi: Njengesilwane lebhongo lesilwane kubhongela phezu kwempango yakho, lapho ixuku labelusi libizelwe ukumelana laso, kasiyikwesaba ilizwi labo, njalo kasiyikuzithoba ngenxa yomsindo wabo; ngokunjalo iNkosi yamabandla izakwehla ukulwela intaba yeZiyoni loqaqa lwayo.
Ga abin da Ubangiji ya faɗa mini, “Kamar yadda zaki kan yi ruri babban zaki a kan abin da ya yi farauta, kuma ko da yake dukan ƙungiyar makiyaya sun taru wuri ɗaya a kansa, ba zai jijjigu ta wurin ihunsu ba ko ya damu da kiraye-kirayensu, ta haka Ubangiji Maɗaukaki zai sauko don yă yi yaƙi a kan Dutsen Sihiyona da kuma a kan ƙwanƙolinsa.
5 Njengenyoni eziphaphayo, ngokunjalo iNkosi yamabandla izavikela iJerusalema; ivikela, izayophula; isedlula, iyikhulule.
Kamar tsuntsaye masu shawagi a sama haka Ubangiji Maɗaukaki zai kiyaye Urushalima; zai kāre ta ya kuma fanshe ta, zai ‘ƙetare’ ta ya kuma kuɓutar da ita.”
6 Phendukelani kuyo okuyo abantwana bakoIsrayeli bahlubuke ngokujulileyo.
Ku dawo gare shi ku da kuka yi masa babban tayarwa, ya Isra’ilawa.
7 Ngoba ngalolosuku bazalahla, wonke umuntu izithombe zakhe zesiliva lezithombe zakhe zegolide, ozandla zenu zilenzele zona ukuba yisono.
Gama a wannan rana kowannenku zai ƙi gumakan azurfa da zinariya da hannuwanku masu zunubi suka yi.
8 ISiriya izakuwa-ke ngenkemba engeyisiyo yomuntu olamandla, lenkemba engeyisiyo yomuntukazana izayiqeda; kodwa izabalekela inkemba, lamajaha ayo abe yizibhalwa.
“Za a karkashe Assuriyawa da takobin da ba na yin mutum ba; takobi, da ba na yin mutum ba, zai cinye. Za su gudu daga takobi za a kuma sa samarinsu aikin dole.
9 Izakwedlulela edwaleni layo ngokwesaba, leziphathamandla zayo zesabe uphawu, itsho iNkosi, omlilo wayo useZiyoni, lesithando sayo siseJerusalema.
Kagararsu za tă fāɗi saboda razana; da ganin matsayin yaƙin, shugabannin yaƙinsu za su firgita,” in ji Ubangiji, wanda wutarsa tana a Sihiyona, wanda matoyarsa tana a Urushalima.