< U-Isaya 3 >

1 Ngoba khangela, iNkosi, uJehova wamabandla, izasusa eJerusalema lakoJuda insika lodondolo, insika yonke yesinkwa, lensika yonke yamanzi,
Yanzu ka duba fa, Ubangiji, Ubangiji Maɗaukaki, yana shirin yă ɗauke kowane tanadi da taimako daga Urushalima da Yahuda dukan tanade-tanaden abinci da kuma dukan tanade-tanaden ruwa,
2 iqhawe, lendoda yempi, umahluleli, lomprofethi, lomvumisi, lomdala,
jarumi, da soja, alƙali da annabi masu duba da dattijo,
3 induna yamatshumi amahlanu, lowemukelekayo ngobuso, lomeluleki, lombazi ohlakaniphileyo, lowazi amalumbo.
shugaban sojojin hamsin da mutum mai makami, mai ba da shawara, gwanin sarrafa abubuwa da mai gwanintan dabo.
4 Ngizabanika abafana babe yiziphathamandla zabo, lezihluku zizabusa phezu kwabo.
“Zan sa’yan yara su zama shugabanninsu;’yan yara kurum za su yi mulkinsu.”
5 Labantu bazacindezelwa, omunye komunye, njalo ngulowo lalowo kumakhelwane wakhe; ijaha lizadelela omdala, lodelelekayo ohloniphekayo.
Mutane za su zalunci juna mutum da mutum, maƙwabci da maƙwabci. Yara za su rena tsofaffi, ƙasƙantacce zai rena mai daraja.
6 Lapho umuntu ezabamba umfowabo wendlu kayise athi: Wena ulesembatho, woba ngumbusi wethu, lokhukuchithakala kube ngaphansi kwesandla sakho;
Mutum zai kama ɗaya daga cikin’yan’uwansa a gidan mahaifinsa ya ce, “Kana da abin sawa, ka zama shugabanmu; wannan kango kuma yă zama a ƙarƙashinka!”
7 uzaphakamisa ngalolosuku athi: Kangiyikuba ngumelaphi, ngoba endlini yami kakulakudla kakulasembatho; lingangimisi ngibe ngumbusi wabantu.
Amma a ranan nan zai tā da murya ya ce, “Ba ni ba dai. Ba ni da abinci ko abin sawa a gidana; kada ka mai da ni shugaban mutane.”
8 Ngoba iJerusalema ikhubekile, loJuda uwile, ngoba ulimi lwabo lezenzo zabo kumelene leNkosi, ukuvukela amehlo obukhosi bayo.
Urushalima tana tangaɗi, Yahuda yana fāɗuwa; maganganunsu da ayyukansu suna gāba da Ubangiji, suna rena ɗaukakar kasancewarsa.
9 Ukukhangeleka kobuso babo kuyafakaza ngabo; bememezela izono zabo njengeSodoma, kabazifihli. Maye kumphefumulo wabo! Ngoba bazenzela okubi.
Fuskokinsu shaidu ne a kansu; suna nuna zunubinsu a fili kamar yadda Sodom ya yi; ba sa ma ɓoye shi. Kaitonsu! Sun jawo wa kansu masifa.
10 Tshelani olungileyo ukuthi kuzakuba kuhle kuye; ngoba bazakudla isithelo sezenzo zabo.
Ku faɗa wa masu adalci cewa kome zai zama musu da kyau, gama za su ji daɗin aikin da hannuwansu suka yi.
11 Maye kokhohlakeleyo! Kuzakuba kubi kuye; ngoba umvuzo wezandla zakhe uzakwenziwa kuye.
Kaiton masu mugunta! Masifa tana a kansu! Za a rama abin da hannuwansu suka yi.
12 Abantu bami, abacindezeli babo ngabantwana, labesifazana bayababusa. Bantu bami, abakhokheli benu ngabaduhisi, basanganisa indlela yemikhondo yenu.
Matasa suna zalunta mutanena, mata suna mulki a bisansu. Ya mutanena, jagorarinku suna ɓad da ku; suna karkatar da ku daga hanya.
13 INkosi izimisele ukuphikisana, imi ukuthi yahlulele abantu.
Ubangiji ya ɗauki mazauninsa a cikin ɗakin shari’a; ya tashi don yă shari’anta mutane.
14 INkosi ingena kusahlulelo labadala babantu bayo leziphathamandla zayo; ngoba lina lidle isivini; impango yomyanga isezindlini zenu.
Ubangiji yana shari’a da dattawa da kuma shugabannin mutanensa, “Ku ne kuka lalace gonar inabina; ganimar talakawa suna a gidajenku.
15 Lina libachobozelani abantu bami, lichola ubuso babayanga? itsho iNkosi uJehova wamabandla.
Ina dalilin da kuke marmatsa mutanena kuna gurgurje fuskokin talakawa?” Ni Ubangiji Maɗaukaki na faɗa.
16 INkosi yasisithi: Ngenxa yokuthi amadodakazi eZiyoni eziphakamisile, ehamba elule intamo, ehuga ngamehlo, ehamba ngokuqoqomela ehamba, ekhencezisa izigqizo enyaweni zawo,
Ubangiji ya ce, “Matan Sihiyona suna da girman kai, suna tafiya da wuya a miƙe, da idanu masu yaudara, suna takawa ɗaya-ɗaya a hankali, da mundaye a ƙafafunsu, suna cas-cas.
17 ngakho iNkosi izakwenza inkanda yamadodakazi eZiyoni ibe loqweqwe, leNkosi izanqunula izitho zawo zangasese.
Saboda haka Ubangiji zai kawo gyambuna a kawunan matan Sihiyona; Ubangiji zai sa a aske kawunansu, a bar su ƙwal.”
18 Ngalolosuku iNkosi izasusa ubuhle bezigqizo zawo, lezicwatsho, lamasongo anjengenyanga,
A wannan rana Ubangiji zai ƙwace abin da suke taƙama da shi, mundayensu, ɗankwalin kansu da abin wuyansu,
19 amacici, lamasongo, lezimbombozo,
’yan kunnensu, kwandagansu da lulluɓinsu,
20 amaqhiye, lezigetsho, lamabhanti, lemifuma, lezintebe,
kitsonsu, sarƙar da suke sa wa damatsansu da ɗamararsu, kwalabai turare da layu,
21 izindandatho, lamacici amakhala,
da ƙawanen da suka sa a yatsotsinsu da hancinsu,
22 izigqoko zemikhosi, lamajazi, lezembatho, lezamba,
tufafi masu kyau, da manyan rigunansu, da mayafansu, da jakar kuɗinsu
23 lezibuko, lezigqoko zelembu elicolekileyo kakhulu, lamaqhele, lamaveyili.
da madubi, da kuma tufafin lilin da adikai, da gyale.
24 Kuzakuthi-ke endaweni yamakha kube levumba, lendaweni yebhanti kube khona igoda, lendaweni yenwele ezilungiswe kuhle kube khona impabanga, lendaweni yesigqoko esihle kube khona isaka, ukutsha endaweni yobuhle.
A maimakon ƙanshi, wari ne za a ji; a maimakon abin ɗamara, igiya ce za a samu; a maimakon kyakkyawan gashi, sanƙo za su kasance da shi a kai; a maimakon tufafi masu kyau, za su sa tsummoki; a maimakon kyau, za su zama munana.
25 Amadoda akho azakuwa ngenkemba, lamaqhawe akho empini.
Mazanku za su mutu ta wurin takobi, jarumawanku za su mutu a yaƙi.
26 Lamasango ayo azakhala alile; yenziwe ize izahlala emhlabathini.
Ƙofofin Sihiyona za su yi makoki su kuma yi kuka; za tă zama wofi, za tă zauna a ƙasa.

< U-Isaya 3 >