< U-Isaya 20 >

1 Ngomnyaka wokufika kukaTharithani eAshidodi, lapho uSarigoni inkosi yeAsiriya emthuma, lapho walwa leAshidodi wayithumba;
A shekarar da babban shugaban yaƙin da Sargon sarkin Assuriya ya aika, ya zo Ashdod ya kuma fāɗa mata ya kuma ci ta da yaƙi,
2 ngalesosikhathi iNkosi yakhuluma ngesandla sikaIsaya indodana kaAmozi isithi: Hamba, ukhulule isaka ekhalweni lwakho, ukhuphe inyathela lakho enyaweni zakho. Wasesenza njalo, ehambaze engafakanga manyathela.
a wannan lokaci Ubangiji ya yi magana ta wurin Ishaya ɗan Amoz. Ya ce masa, “Tuɓe tsummokin da kake saye da su, da kuma takalman da ka sa a ƙafafu.” Ya kuwa yi haka, yana yawo tsirara kuma ba takalma a ƙafa.
3 INkosi yasisithi: Njengalokhu inceku yami uIsaya isihambeze ingafakanga manyathela okweminyaka emithathu, kube yisibonakaliso lesimanga phezu kweGibhithe laphezu kweEthiyophiya;
Sa’an nan Ubangiji ya ce, “Kamar dai yadda bawana Ishaya ya yi ta yawo tsirara kuma ba takalmi a ƙafa shekara uku, a matsayin alama da shaida a kan Masar da Kush,
4 ngokunjalo inkosi yeAsiriya izaqhuba abathunjiweyo beGibhithe labaxotshiweyo beEthiyophiya, abatsha labadala, beze bengafakanga manyathela, lezibunu zisegcekeni, kube lihlazo eGibhithe.
haka sarkin Assuriya zai kwashe kamammun Masarawa da Kushawa tsirara kuma ba takalma a ƙafa, yaro da babba, asirinsu a tsiraice, don a kunyata Masar.
5 Basebesethuka baba lenhloni ngeEthiyophiya ithemba labo, langeGibhithe udumo lwabo.
Waɗanda suka dogara ga Kush suka yi taƙama da Masar za su ji tsoro su kuma sha kunya.
6 Abahlali balesisihlenge bazakuthi ngalolosuku: Khangela, linjalo ithemba lethu, lapho esabalekelela usizo khona ukuze sikhululwe ebusweni benkosi yeAsiriya. Pho, thina sizaphunyuka njani?
A wannan rana mutanen da suke zama a bakin teku za su ce, ‘Dubi abin da ya faru da waɗanda muka dogara a kai, waɗanda muka gudu muka je don neman taimako da ceto daga sarkin Assuriya! Yaya za mu tsira?’”

< U-Isaya 20 >