< U-Isaya 2 >

1 Ilizwi uIsaya indodana kaAmozi alibona ngoJuda leJerusalema.
Ga abin da Ishaya ɗan Amoz ya gani game da Yahuda da Urushalima.
2 Kuzakuthi-ke ekupheleni kwezinsuku intaba yendlu yeNkosi imiswe engqongeni yezintaba, iphakanyiswe phezu kwamaqaqa; lazo zonke izizwe zizajulukela kuyo.
A kwanaki masu zuwa za a kafa dutsen haikalin Ubangiji a matsayin babba cikin duwatsu; za a daga shi bisa tuddai, kuma dukan al’ummai za su bumbunto zuwa gare shi.
3 Lezizwe ezinengi zizahamba zithi: Wozani senyukele entabeni yeNkosi, endlini kaNkulunkulu kaJakobe, njalo uzasifundisa ngendlela zakhe, sihambe emikhondweni yakhe; ngoba kuzaphuma umlayo eZiyoni, lelizwi leNkosi eJerusalema.
Mutane da yawa za su zo su ce, “Ku zo, bari mu haura zuwa dutsen Ubangiji, zuwa gidan Allah na Yaƙub. Zai koya mana hanyoyinsa, domin mu yi tafiya cikin hanyoyinsa.” Dokar za tă fito daga Sihiyona, maganar Ubangiji daga Urushalima.
4 Njalo izakwahlulela phakathi kwezizwe, ikhuze abantu abanengi; njalo bazakhanda inkemba zabo zibe yizikali zamakhuba, lemikhonto yabo ibe zingqamu zokuthena izihlahla; isizwe kasiyikuphakamisela isizwe inkemba, kazisayikufunda impi futhi.
Zai shari’anta tsakanin al’ummai zai kuma sulhunta faɗar mutane masu yawa. Za su mai da takubansu su zama garemani māsunsu su zama wuƙaƙen askin itatuwa. Al’umma ba za tă ƙara ɗauki takobi a kan al’umma ba, ba kuwa za su ƙara yin horarwar yaƙi.
5 Ndlu kaJakobe, wozani sihambe ekukhanyeni kweNkosi.
Ki zo, ya gidan Yaƙub, bari mu yi tafiya a hasken Ubangiji.
6 Ngoba ubadelile abantu bakho, indlu kaJakobe, ngoba bagcwele okwempumalanga, bayizanuse njengamaFilisti, bazijabulisa ngabantwana bezizwe.
Ka rabu da mutanenka, gidan Yaƙub. Sun cika da ayyukan sihiri da aka kawo daga Gabas; suna yin duba kamar Filistiyawa suna tafa hannuwa tare da marasa sanin Allah.
7 Lelizwe labo ligcwaliswe isiliva legolide, njalo kakulakuphela kwenotho yabo; lelizwe labo ligcwaliswe amabhiza, njalo kakulakuphela kwenqola zabo.
Ƙasarsu ta cika da azurfa da zinariya; dukiyarsu kuma ba iyaka. Ƙasarsu ta cika da dawakai; kekunan yaƙinsu kuma ba iyaka.
8 Lelizwe labo ligcwaliswe izithombe; bakhothamela imisebenzi yezandla zabo, lokho iminwe yabo ekwenzileyo.
Ƙasarsu ta cika da gumaka; sukan rusuna ga aikin hannuwansu, ga abin da yatsotsinsu suka yi.
9 Lomuntukazana uyakhothama, lomuntu omkhulu azithobe; ngakho kawubaxoleli.
Saboda an jawo mutum ƙasa aka kuma ƙasƙantar da ɗan adam, kada ku gafarta musu.
10 Ngena edwaleni, ucatshe othulini, ngenxa yokwesabeka kweNkosi, langenxa yodumo lobukhosi bayo.
Ku tafi cikin duwatsu, ku ɓuya cikin ƙasa daga razanar Ubangiji da kuma darajar ɗaukakarsa!
11 Amehlo aziqhenyayo omuntu azakwehliselwa phansi, lokuzikhukhumeza kwabantu kuzakhothanyiswa, njalo iNkosi kuphela izaphakanyiswa ngalolosuku.
Za a ƙasƙantar da mai girman kai za a kuma lalatar da fariyar masu ɗaga kai; Ubangiji kaɗai za a ɗaukaka a wannan rana.
12 Ngoba usuku lweNkosi yamabandla luzakuba phezu kwakhe wonke ozigqajayo lozikhukhumezayo, lumelane laye wonke oziphakamisayo, ukuze athotshiswe,
Ubangiji Maɗaukaki yana da rana ajiye domin dukan masu girman kai da masu fariya domin dukan waɗanda aka ɗaukaka (zai kuwa ƙasƙantar da su),
13 lumelane layo yonke imisedari yeLebhanoni emide lephakemeyo, lumelane lazo zonke izihlahla zama-okhi zeBashani,
domin dukan al’ul na Lebanon, masu tsayi da masu fariya, da kuma dukan itatuwan oak na Bashan,
14 lumelane lazo zonke intaba ezinde, lumelane lawo wonke amaqaqa aphakemeyo,
domin dukan dogayen duwatsu da kuma tuddai masu tsayi,
15 lumelane lawo wonke umphotshongo ophakemeyo, lumelane lawo wonke umthangala obiyelweyo,
domin kowace doguwar hasumiya da kowace katanga mai ƙarfi,
16 lumelane layo yonke imikhumbi yeTarshishi, lumelane layo yonke imifanekiso eloyisekayo.
domin kowane jirgin ruwan kasuwanci da kuma jirgi mafi girma mafi kyau.
17 Lokuziqhenya kwabantu kuzakhothanyiswa, lokuzikhukhumeza kwabantu kuzathotshiswa, leNkosi kuphela izaphakanyiswa ngalolusuku.
Za a jawo mai girman kai ƙasa a kuma ƙasƙantar da mai ɗaga kai; Ubangiji kaɗai za a ɗaukaka a wannan rana,
18 Lezithombe zizaphela du.
za a kuma kawar da gumaka ƙaƙaf.
19 Bazangena-ke ezimbalwini zamadwala lemihomeni yomhlaba, ngenxa yokwesabeka kweNkosi langenxa yodumo lokuphakama kwayo, lapho izavuka ukuqhaqhazelisa umhlaba.
Mutane za su gudu zuwa kogwannin duwatsu da kuma ramummuka a ƙasa daga razanar Ubangiji da kuma darajar ɗaukakarsa, sa’ad da ya tashi don yă girgiza duniya.
20 Ngalolosuku umuntu uzalahlela emagundwaneni lakubolulwane izithombe zakhe zesiliva lezithombe zakhe zegolide abazenzela zona ukuzikhonza,
A wannan rana mutane za su zubar wa jaba da jamage gumakansu na azurfa da gumakansu na zinariya da suka yi don su bauta musu.
21 ukungena ezingoxweni zamadwala lezingoxweni zamawa, ngenxa yokwesabeka kweNkosi langenxa yodumo lokuphakama kwayo, lapho izavuka ukuqhaqhazelisa umhlaba.
Za su gudu zuwa kogwannin duwatsu da kuma zuwa tsagaggun duwatsu daga razanar Ubangiji da kuma darajar ɗaukakarsa, sa’ad da ya tashi don yă girgiza duniya.
22 Lina phezani kumuntu, omphefumulo wakhe usemakhaleni akhe; ngoba unakanwa kukuphi?
Ku daina dogara ga mutum, wanda numfashi ne kawai yake da shi a hancinsa. Wace daraja gare shi?

< U-Isaya 2 >