< UHoseya 6 >

1 Wozani sibuyele eNkosini, ngoba yona idwengulile, njalo izaselapha; itshayile, njalo izasibopha.
“Ku zo, mu koma ga Ubangiji. Ya yayyage mu kucu-kucu amma zai warkar da mu; ya ji mana ciwo amma zai daure mana miyakunmu.
2 Izasivuselela emva kwensuku ezimbili, ngosuku lwesithathu isivuse, njalo siphile phambi kwayo.
Bayan kwana biyu zai rayar da mu, a rana ta uku zai tashe mu, don mu rayu a gabansa.
3 Khona sizakwazi, silandele ukuyazi iNkosi; ukuphuma kwayo kulungiswe njengokusa; njalo izafika kithi njengezulu, njengezulu lemuva lelokuqala emhlabeni.
Bari mu yarda da Ubangiji; bari mu nace gaba don mu yarda da shi. Muddin rana tana fitowa, zai bayyana; zai zo mana kamar ruwan bazara, kamar ruwan saman farko da yake jiƙe ƙasa.”
4 Ngizakwenzani kuwe, Efrayimi? Ngizakwenzani kuwe, Juda? Ngoba umusa wenu unjengeyezi lekuseni, lanjengamazolo ovivi athintithekayo.
“Me zan yi da kai Efraim? Me zan yi da kai Yahuda? Ƙaunarku tana kamar hazon safiya, kamar raɓar safiya da takan ɓace.
5 Ngenxa yalokhu ngibagamule ngabaprofethi, ngababulala ngamazwi omlomo wami; lezahlulelo zakho zinjengokukhanya okuphumayo.
Saboda haka na yayyaga ku kucu-kucu tare da annabawana, na kashe ku da kalmomin bakina; hukuntaina sun haskaka kamar walƙiya a kanku.
6 Ngoba ngaloyisa umusa, hatshi-ke umhlatshelo, lolwazi lukaNkulunkulu kuleminikelo yokutshiswa.
Gama jinƙai nake bukata, ba hadaya ba, ku kuma san Allah a maimakon hadayun ƙonawa.
7 Kodwa bona njengoluntu baseqile isivumelwano; lapho benza ngenkohliso kimi.
Kamar Adamu, sun tā da alkawari, sun yi mini rashin aminci a can.
8 IGileyadi ingumuzi wabenzi bokubi, ilemikhondo yegazi.
Gileyad birni ce ta mugayen mutane, da tabon alamun jini.
9 Njengamaviyo abaphangi acathamele umuntu, linjalo ixuku labapristi; bayabulala endleleni yeShekema; ngoba benza inkohlakalo.
Kamar yadda mafasa sukan yi fakon mutum, haka ƙungiyoyin firistoci suke; suna kisa a hanya zuwa Shekem, suna aikata laifofi bankunya.
10 Endlini yakoIsrayeli ngibone into eyesabekayo; lapho kulobuwule bukaEfrayimi, uIsrayeli ungcolisiwe.
Na ga wani abu mai bantsoro a gidan Isra’ila. A can Efraim ya miƙa wuya ga karuwanci Isra’ila kuma ta ƙazantu.
11 Lawe Juda, ukumisele isivuno, lapho ngibuyise ukuthunjwa kwabantu bami.
“Ku kuma, ya mutanen Yahuda, na shirya muku ranar girbi. “A duk sa’ad da zan mayar da dukiya wa mutanena,

< UHoseya 6 >