< UHoseya 5 >

1 Zwanini lokhu, bapristi, lilalele, ndlu kaIsrayeli, libeke indlebe, lani ndlu yenkosi. Ngoba isahlulelo singakini, ngoba selibe ngumjibila eMizipa, lembule elendlalwe phezu kweThabhori.
“Ku ji wannan, ku firistoci! Ku kasa kunne, ku Isra’ilawa! Ku saurara, ya ku gidan sarauta! Wannan hukunci yana a kanku, kun zama tarko a Mizfa, ragar da aka shimfiɗa a kan Tabor.
2 Labahlamuki batshonisa ukuhlaba, kodwa ngizakuba ngumlayi wabo bonke.
’Yan tawaye sun yi zurfi cikin kisan gilla. Zan hore su duka.
3 Mina ngiyamazi uEfrayimi, loIsrayeli kafihlakalanga kimi; ngoba khathesi ufebile, wena Efrayimi, uIsrayeli uzingcolisile.
Na san Efraim ƙaf; Isra’ila ba a ɓoye take a gare ni ba. Efraim, yanzu ka juya ka shiga karuwanci; Isra’ila ta lalace.
4 Kabaqondisi izenzo zabo ukuze baphendukele kuNkulunkulu wabo, ngoba umoya wokuwula uphakathi kwabo, leNkosi kabayazi.
“Ayyukansu ba su ba su dama su koma ga Allahnsu ba. Halin karuwanci yana cikin zuciyarsu; ba su yarda da Ubangiji ba.
5 Lokuzigqaja kukaIsrayeli kuyafakaza ebusweni bakhe; ngakho uIsrayeli loEfrayimi bazakhubeka esiphambekweni sabo, loJuda uzakhubeka kanye labo.
Girmankan Isra’ila yana ba da shaida a kansu; Isra’ilawa, har ma Efraim, sun yi tuntuɓe a cikin zunubinsu; Yahuda ma ya yi tuntuɓe tare da su.
6 Bazahamba lezimvu zabo lenkomo zabo ukuyadinga iNkosi, kodwa kabayikuyithola; imonyukile kubo.
Sa’ad da suka tafi tare da garkunan shanu, tumaki da awakinsu don su nemi Ubangiji, ba za su same shi ba; ya janye kansa daga gare su.
7 Benze ngenkohliso ngakuyo iNkosi, ngoba bazele abantwana bezizweni. Khathesi inyanga ethwasayo izabaqeda lezabelo zabo.
Su marasa aminci ne ga Ubangiji; suna haihuwar shegu. Yanzu bukukkuwar Sabon Watansu za su cinye su da gonakinsu.
8 Vuthelani uphondo lwenqama eGibeya, uphondo eRama, lihlabe umkhosi eBeti-Aveni lithi: Emva kwakho, wena Bhenjamini.
“Amon kakaki a Gibeya, ƙaho a Rama. Ku yi kirarin yaƙi a Bet-Awen; ku ja gaba, ya Benyamin.
9 UEfrayimi uzakuba yincithakalo ngosuku lokujeziswa; phakathi kwezizwe zakoIsrayeli ngikwazisile okuliqiniso.
Efraim za tă zama kango a ranar hukunci. A cikin kabilan Isra’ila na yi shelar abin da yake tabbatacce.
10 Iziphathamandla zakoJuda sezinjengalabo abatshedisa umngcele; ngizathululela phezu kwabo ulaka lwami njengamanzi.
Shugabannin Yahuda suna kamar waɗanda suke matsar da duwatsun shaidar da aka sa a kan iyaka ne. Zan zubo musu da fushina a kansu kamar rigyawar ruwa.
11 UEfrayimi ucindezelwe wachotshozwa ngesahlulelo, ngoba wavuma ukuhamba elandela umlayo.
An danne Efraim, an murƙushe ta a shari’a ta ƙudura ga bin gumaka.
12 Ngakho ngizakuba njengenundu koEfrayimi, lanjengokubola endlini yakoJuda.
Na zama kamar asu ga Efraim, kamar ruɓa ga mutanen Yahuda.
13 Kwathi uEfrayimi ebona umkhuhlane wakhe, loJuda isilonda sakhe, uEfrayimi waya eAsiriya, wathumela ilizwi enkosini yeJarebhi; kodwa yona kayiyikuba lakho ukulelapha, kayiyikupholisa isilonda senu.
“Sa’ad da Efraim ya ga ciwonsa, Yahuda kuwa miyakunta, sai Efraim ya juya ga Assuriya, ya aika wurin babban sarki don neman taimako. Amma bai iya warkar da kai ba, bai iya warkar da miyakunka ba.
14 Ngoba ngizakuba njengesilwane koEfrayimi, lanjengebhongo lesilwane endlini yakoJuda. Mina, uqobo lwami, ngizadabudabula, besengihamba, ngisuse, kungabi lomophuli.
Gama zan zama kamar zaki ga Efraim, kamar babban zaki ga Yahuda. Zan yage su kucu-kucu in tafi; zan kwashe su, ba wanda zai kuɓutar da su.
15 Ngizahamba ngibuyele endaweni yami, baze bavume icala labo, badinge ubuso bami; ekucindezelweni kwabo bazangidinga ngovivi.
Sa’an nan zan koma wurina sai sun yarda da laifinsu. Za su kuma nemi fuskata; cikin azabansu za su nace da nemana.”

< UHoseya 5 >