< UHagayi 2 >

1 Ngenyanga yesikhombisa, ngolwamatshumi amabili lanye lwenyanga, kwafika ilizwi leNkosi ngesandla sikaHagayi umprofethi, lisithi:
a ranar ashirin da ɗaya ga watan bakwai, maganar Ubangiji ta zo ta wurin annabi Haggai cewa,
2 Khuluma khathesi kuZerubhabheli indodana kaSheyalithiyeli, umbusi wakoJuda, lakuJoshuwa indodana kaJehozadaki, umpristi omkhulu, lakunsali yabantu, usithi:
“Ka yi magana da Zerubbabel ɗan Sheyaltiyel wanda yake gwamna a Yahuda, da Yoshuwa ɗan Yehozadak, babban firist, da kuma dukan raguwar mutane. Ka tambaye su ka ce,
3 Ngubani oseleyo phakathi kwenu owabona lindlu enkazimulweni yayo yakuqala? Liyibona njani khathesi? Kayinjengento engekho yini emehlweni enu nxa ilinganiswa layo?
‘Wane ne a cikinku ya ragu da ya ga wannan gida a darajarsa ta dā? Yaya yake a gare ku a yanzu? Bai yi kamar a bakin kome ba, ko ba haka ba?
4 Kanti khathesi qina, Zerubhabheli, itsho iNkosi; uqine, Joshuwa, ndodana kaJehozadaki, mpristi omkhulu; liqine, lani lonke bantu belizwe, itsho iNkosi, lisebenze: ngoba ngilani, itsho iNkosi yamabandla,
Amma yanzu ka ƙarfafa, ya Zerubbabel,’ in ji Ubangiji. ‘Ka ƙarfafa, ya Yoshuwa ɗan Yehozadak, babban firist. Ku ƙarfafa, dukanku mutanen ƙasar,’ in ji Ubangiji, ‘ku yi aiki. Gama ina tare da ku,’ in ji Ubangiji Maɗaukaki.
5 njengokwelizwi engavumelana ngalo lani ekuphumeni kwenu eGibhithe, ngokunjalo umoya wami uhlala phakathi kwenu; lingesabi.
‘Wannan shi ne alkawarin da na yi da ku a lokacin da kuka fito daga Masar. Ruhuna kuwa yana tare da ku. Kada ku ji tsoro.’
6 Ngoba itsho njalo iNkosi yamabandla: Kusekanye, kuyisikhatshana, ngizazamazamisa amazulu, lomhlaba, lolwandle, lomhlabathi owomileyo;
“Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, ‘Ba da jimawa ba zan sāke girgiza sammai da kuma ƙasa, teku da busasshiyar ƙasa.
7 ngizamazamise izizwe zonke, lesiloyiso sezizwe zonke sizafika; ngigcwalise lindlu ngenkazimulo, itsho iNkosi yamabandla.
Zan girgiza dukan al’ummai, marmarin kowace al’umma kuma zai taso, sa’an nan zan cika gidan nan da ɗaukaka,’ in ji Ubangiji Maɗaukaki.
8 Isiliva ngesami, legolide ngelami, itsho iNkosi yamabandla.
‘Da zinariya da azurfa duka nawa ne,’ in ji Ubangiji Maɗaukaki.
9 Inkazimulo yalindlu yokucina izakuba nkulu kuleyokuqala, itsho iNkosi yamabandla; lakulindawo ngizanika ukuthula, itsho iNkosi yamabandla.
‘Ɗaukakar gidan nan na yanzu za tă fi ɗaukakar gidan nan na dā,’ in ji Ubangiji Maɗaukaki. ‘A wannan wuri kuma zan ba da salama,’ in ji Ubangiji Maɗaukaki.”
10 Ngolwamatshumi amabili lane lwenyanga yesificamunwemunye, ngomnyaka wesibili kaDariyusi, lafika ilizwi leNkosi ngesandla sikaHagayi umprofethi, lisithi:
A ranar ashirin da huɗu ga watan tara, a shekara ta biyu ta mulkin Dariyus, maganar Ubangiji ta zo wa annabi Haggai cewa,
11 Itsho njalo iNkosi yamabandla: Buza khathesi abapristi ngomthetho, usithi:
“Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, ‘Ku tambayi firist abin da doka ta ce.
12 Uba umuntu ethwala inyama engcwele emphethweni wesembatho sakhe, athinte isinkwa ngomphetho wakhe, kumbe ukudla okuphekiweyo, kumbe iwayini, kumbe amafutha, kumbe loba yikuphi ukudla, kuzakuba ngcwele yini? Abapristi basebephendula bathi: Hatshi.
Idan mutum yana riƙe da naman da aka keɓe a rigarsa, sa’an nan kuma wannan rigar ta taɓa burodi, ko dafaffen abinci, ko ruwan inabi, ko mai, ko kowane irin abinci, wannan zai sa abin yă zama tsarkake?’” Firistoci suka amsa, suka ce, “A’a.”
13 Wasesithi uHagayi: Uba ongcoliswe yisidumbu ethinta loba yiziphi zalezi, kuzangcola yini? Abapristi basebephendula bathi: Kuzangcola.
Sa’an nan Haggai ya ce, “In mutumin da ya ƙazantar da kansa ta wurin taɓa gawa, ya taɓa wani daga cikin waɗannan abubuwa, za su ƙazantu?” Firistoci suka amsa, suka ce, “I, zai ƙazantu.”
14 Khona uHagayi waphendula wathi: Banjalo lababantu, futhi sinjalo lesisizwe phambi kwami, itsho iNkosi, futhi unjalo wonke umsebenzi wezandla zabo, lalokho abakunikelayo lapho kungcolile.
Sai annabi Haggai ya ce, “‘Haka yake da wannan mutane da kuma wannan al’umma a gabana,’ in ji Ubangiji. ‘Duk abin da suke yi da kuma dukan abin da suke miƙawa ƙazantattu ne.
15 Khathesi-ke, ake libeke inhliziyo yenu kukho, kusukela kulolusuku kusiya phambili, kungakabekwa ilitshe phezu kwelitshe ethempelini leNkosi;
“‘Yanzu kuwa sai ku yi la’akari da wannan daga wannan rana zuwa gaba, ku tuna yadda al’amura suke kafin a ɗora wani dutse bisa wani a haikalin Ubangiji.
16 kusukela lapho umuntu efika enqwabeni yezilinganiso ezingamatshumi amabili, kwakuletshumi kuphela; esiya esikhamelweni sewayini ukukha imbiza ezingamatshumi amahlanu esikhamelweni, kwakulamatshumi amabili kuphela.
A lokacin, idan wani ya tafi wurin tsibin da zai auna mudu ashirin, sai yă iske mudu goma kawai. Idan kuma wani ya tafi wurin matse ruwan inabi don yă ɗebo lita hamsin, sai yă tarar da lita ashirin kawai.
17 Ngalitshaya ngokuhanguka langengumane langesiqhotho, wonke umsebenzi wezandla zenu; kanti kaliphendukelanga kimi, itsho iNkosi.
Na mai da aikin da kuka sha wahala kuka yi ya zama banza ta wurin saukar da burtuntuna, da fumfuna, da ƙanƙara, duk da haka ba ku juyo gare ni ba,’ in ji Ubangiji.
18 Ake libeke inhliziyo yenu kukho kusukela kulolusuku kusiya phambili, kusukela osukwini lwamatshumi amabili lane lwenyanga yesificamunwemunye, ngitsho kusukela osukwini isisekelo sethempeli leNkosi sibekwa, libeke inhliziyo yenu kukho.
‘Daga wannan rana zuwa gaba, wato, rana ta ashirin da huɗu ga watan tara, ku lura da ranar da aka kafa harsashin haikalin Ubangiji. Ku lura da kyau.
19 Inhlanyelo isesesiphaleni yini? Yebo, ivini, lomkhiwa, lepomegranati, lesihlahla somhlwathi kakukatheli. Kusukela kulolusuku ngizalibusisa.
Akwai sauran irin da ya rage a rumbu? Har yanzu, kuringar inabi da itacen ɓaure, rumman da itacen zaitun ba su ba da’ya’ya ba tukuna. “‘Amma daga wannan rana zuwa gaba zan sa muku albarka.’”
20 Ilizwi leNkosi lafika ngokwesibili kuHagayi ngolwamatshumi amabili lane lwenyanga, lisithi:
Maganar Ubangiji ta zo wa annabi Haggai sau na biyu a rana ta ashirin da huɗu ga wata cewa,
21 Khuluma kuZerubhabheli, umbusi wakoJuda, usithi: Ngizazamazamisa amazulu lomhlaba.
“Ka faɗa wa Zerubbabel gwamnan Yahuda cewa zan girgiza sammai da ƙasa.
22 Ngigenqule isihlalo sobukhosi semibuso, ngichithe amandla emibuso yezizwe, ngigenqule inqola labagadi bayo; lamabhiza labagadi bawo bazakwehla, ngulowo ngenkemba yomfowabo.
Zan hamɓarar da gadajen mulki in kuma ragargaza ƙarfin ƙasashen al’ummai. Zan tumɓuke kekunan yaƙi da mahayansu; dawakai da mahayansu za su mutu, kowane ta wurin takobin ɗan’uwansu.
23 Ngalolosuku, itsho iNkosi yamabandla, ngizakuthatha, wena Zerubhabheli, ndodana kaSheyalithiyeli, nceku yami, itsho iNkosi, ngikwenze ube njengendandatho elophawu; ngoba ngikukhethile, itsho iNkosi yamabandla.
“‘A wannan rana,’ in ji Ubangiji Maɗaukaki, ‘Zan ɗauke ka, bawana Zerubbabel ɗan Sheyaltiyel,’ in ji Ubangiji, ‘in kuma maishe ka kamar zoben hatimi, gama na zaɓe ka,’ in ji Ubangiji Maɗaukaki.”

< UHagayi 2 >