< UGenesisi 46 >
1 UIsrayeli wasesuka lakho konke ayelakho, wafika eBherishebha, wanikela imihlatshelo kuNkulunkulu kayise uIsaka.
Saboda haka Isra’ila ya kama hanya da dukan abin da yake nasa, sa’ad da ya kai Beyersheba, sai ya miƙa hadayu ga Allah na Ishaku, mahaifinsa.
2 UNkulunkulu wasekhuluma kuIsrayeli emibonweni yebusuku esithi: Jakobe, Jakobe! Wasesithi: Khangela ngilapha.
Allah kuwa ya yi magana ga Isra’ila a wahayi da dare ya ce, “Yaƙub! Yaƙub!” Yaƙub kuwa ya amsa ya ce, “Ga ni.”
3 Wasesithi: NginguNkulunkulu, uNkulunkulu kayihlo; ungesabi ukwehlela eGibhithe, ngoba ngizakumisa ube yisizwe esikhulu khona;
Sai Allah ya ce, “Ni ne Allah, Allah na mahaifinka. Kada ka ji tsoron zuwa Masar, gama zan mai da kai al’umma mai girma a can.
4 mina ngizakwehlela eGibhithe lawe, njalo lami isibili ngizakwenyusa; futhi uJosefa uzabeka isandla sakhe phezu kwamehlo akho.
Zan gangara zuwa Masar tare da kai, tabbatacce zan sāke dawo da kai. Kuma hannun Yusuf zai rufe idanunka.”
5 UJakobe wasesukuma evela eBherishebha. Lamadodana kaIsrayeli amthwala uJakobe uyise labantwanyana bawo labomkawo ezinqoleni uFaro ayezithumile ukumthwala.
Sa’an nan Yaƙub ya bar Beyersheba,’ya’yan Isra’ila maza, suka ɗauki mahaifinsu Yaƙub da’ya’yansu da matansu a cikin wagonun da Fir’auna ya aika don a kawo shi.
6 Basebethatha izifuyo zabo lempahla zabo ababezizuzile elizweni leKhanani, bafika eGibhithe, uJakobe lenzalo yakhe yonke laye,
Suka kuma ɗauki dabbobinsu da mallakarsu, da suka samu a Kan’ana, Yaƙub kuwa da dukan zuriyarsa suka tafi Masar.
7 amadodana akhe, lamadodana amadodana akhe kanye laye, lamadodakazi akhe, lamadodakazi amadodana akhe; layo yonke inzalo yakhe wayiletha laye eGibhithe.
Ya ɗauki’ya’yansa maza da jikokinsa da’ya’yansa mata da jikokinsa mata, dukan zuriyarsa zuwa Masar.
8 Njalo la ngamabizo amadodana kaIsrayeli afika eGibhithe: UJakobe lamadodana akhe. Izibulo likaJakobe: URubeni.
Waɗannan su ne sunayen’ya’yan Isra’ila maza (Yaƙub da zuriyarsa) waɗanda suka tafi Masar, Ruben ɗan farin Yaƙub.
9 Lamadodana kaRubeni: OHanoki, loPalu, loHezironi, loKarimi.
’Ya’yan Ruben maza su ne, Hanok, Fallu, Hezron da Karmi.
10 Lamadodana kaSimeyoni: OJemuweli loJamini loOhadi loJakini loZohari, loShawuli indodana yomKhananikazi.
’Ya’yan Simeyon maza su ne, Yemuwel, Yamin, Ohad, Yakin, Zohar da Sha’ul ɗan mutuniyar Kan’ana.
11 Lamadodana kaLevi: OGerishoni, uKohathi loMerari.
’Ya’yan Lawi maza su ne, Gershon, Kohat da Merari.
12 Lamadodana kaJuda: OEri loOnani loShela loPerezi loZera; kodwa uEri wafa, loOnani, elizweni leKhanani. Lamadodana kaPerezi ayengoHezironi loHamuli.
’Ya’yan Yahuda maza su ne, Er, Onan, Shela, Ferez da Zera (amma Er da Onan sun mutu a ƙasar Kan’ana).’Ya’yan Ferez maza su ne, Hezron da Hamul.
13 Lamadodana kaIsakari: OThola loPuva loYobi loShimroni.
’Ya’yan Issakar maza su ne, Tola, Fuwa, Yoshub da Shimron.
14 Lamadodana kaZebuluni: OSeredi loEloni loJaleli.
’Ya’yan Zebulun maza su ne, Sered, Elon da Yaleyel.
15 La ngamadodana kaLeya awazalela uJakobe ePadani-Arama loDina indodakazi yakhe; yonke imiphefumulo yamadodana akhe lamadodakazi akhe yayingamatshumi amathathu lantathu.
Waɗannan su ne’ya’yan Liyatu maza da ta haifa wa Yaƙub a Faddan Aram, ban da’yarsa Dina.’Ya’yansa maza da mata duka, mutum talatin da uku ne.
16 Njalo amadodana kaGadi: UZifiyoni loHagi, uShuni loEziboni, uEri loArodi loAreli.
’Ya’yan Gad maza su ne, Zafon, Haggi, Shuni, Ezbon, Eri, Arodi da Areli.
17 Lamadodana kaAsheri: OJimna loIshiva loIshivi loBeriya loSera udadewabo. Lamadodana kaBeriya: OHeberi loMalikiyeli.
’Ya’yan Asher maza su ne, Imna, Ishba, Ishbi da Beriya.’Yar’uwarsu ita ce Sera.’Ya’yan Beriya maza su ne, Heber da Malkiyel.
18 La ngamadodana kaZilipa, uLabani amnika yena uLeya indodakazi yakhe, njalo la wawazalela uJakobe, imiphefumulo elitshumi lesithupha.
Waɗannan su ne’ya’yan da Zilfa ta haifa wa Yaƙub, ita ce Laban ya ba wa’yarsa Liyatu.’Ya’yan duka, su sha shida ne.
19 Amadodana kaRasheli umkaJakobe: OJosefa loBhenjamini.
’Ya’yan Yaƙub maza waɗanda Rahila ta haifa su ne, Yusuf da Benyamin.
20 Kwasekuzalelwa uJosefa elizweni leGibhithe oManase loEfrayimi, amzalela bona uAsenathi indodakazi kaPotifera umpristi weOni.
A Masar, Asenat’yar Fotifera, firist na On ta haifi Manasse da Efraim wa Yusuf.
21 Lamadodana kaBhenjamini: OBhela loBekeri loAshibeli, uGera loNamani, uEhi loRoshi, uMupimi loHupimi loAridi.
’Ya’yan Benyamin maza su ne, Bela, Beker, Ashbel, Gera, Na’aman, Ehi, Rosh, Muffim, Huffim da Ard.
22 La ngamadodana kaRasheli azalelwa uJakobe; yonke imiphefumulo ilitshumi lane.
Waɗannan su ne’ya’yan Rahila maza waɗanda ta haifa wa Yaƙub, dukansu mutum goma sha huɗu ne.
23 Lamadodana kaDani: UHushimi.
Yaron Dan shi ne, Hushim.
24 Lamadodana kaNafithali: OJazeli loGuni loJezeri loShilema.
’Ya’yan Naftali maza su ne, Yazeyel, Guni, Yezer da Shillem.
25 La ngamadodana kaBiliha, uLabani amnika yena uRasheli indodakazi yakhe, wasemzalela la uJakobe; yonke imiphefumulo iyisikhombisa.
Waɗannan su ne’ya’ya mazan da Bilha ta haifa wa Yaƙub, ita ce Laban ya ba wa’yarsa Rahila.’Ya’yan suka su bakwai ne.
26 Yonke imiphefumulo eyafika loJakobe eGibhithe, evela ekhalweni lwakhe, ngaphandle kwabafazi bamadodana kaJakobe, yonke imiphefumulo ingamatshumi ayisithupha lesithupha.
Dukan waɗanda suka tafi Masar tare da Yaƙub, waɗanda suke zuriyarsa kai tsaye ban da matan’ya’yansa maza, su mutum sittin da shida ne.
27 Lamadodana kaJosefa awazalelwa eGibhithe ayimiphefumulo emibili. Yonke imiphefumulo yendlu kaJakobe eyafika eGibhithe yayingamatshumi ayisikhombisa.
In aka haɗa da’ya’yan nan maza guda biyu waɗanda aka haifa wa Yusuf a Masar, membobin iyalin Yaƙub, waɗanda suka tafi Masar, duka su saba’in ne.
28 Wasethuma uJuda phambi kwakhe kuJosefa, ukuthi akhokhele phambi kwakhe esiya eGosheni; basebefika elizweni leGosheni.
To, Yaƙub ya aiki Yahuda yă yi gaba yă sadu da Yusuf, don yă nuna musu hanyar da za su bi zuwa yankin Goshen. Da suka isa yankin Goshen,
29 UJosefa wasebopha inqola yakhe, wenyukela eGosheni ukuhlangabeza uIsrayeli uyise; wazibonakalisa kuye, wawela entanyeni yakhe, wakhala inyembezi isikhathi eside entanyeni yakhe.
sai Yusuf ya kintsa keken yaƙinsa ya haura zuwa Goshen don yă taryi mahaifinsa, Isra’ila. Nan da nan da isowar Yusuf a wurin mahaifinsa, sai ya rungumi mahaifinsa, ya yi kuka na dogon lokaci.
30 UIsrayeli wasesithi kuJosefa: Khathesi kangife, lokhu sengibonile ubuso bakho, ngoba usaphila.
Isra’ila ya ce wa Yusuf, “Yanzu ina a shirye in mutu, da yake na gani da kaina cewa har yanzu kana da rai.”
31 UJosefa wasesithi kubafowabo lakundlu kayise: Ngizakwenyuka ngibike kuFaro ngithi kuye: Abafowethu lendlu kababa ababeselizweni leKhanani sebefikile kimi;
Sa’an nan Yusuf ya ce wa’yan’uwansa da gidan mahaifinsa, “Zan haura in yi magana da Fir’auna, zan kuwa ce masa, ‘’Yan’uwana da gidan mahaifina, waɗanda suke zaune a ƙasar Kan’ana, sun zo wurina.
32 lamadoda angabelusi bezimvu, ngoba abengamadoda afuyileyo; njalo alethe izimvu zawo lenkomo zawo lakho konke alakho.
Mutanen fa, makiyaya ne; suna kiwon dabbobi, sun kuma zo tare da garkunansu da shanunsa da kuma kome da suka mallaka.’
33 Njalo kuzakuthi lapho uFaro elibiza esithi: Iyini imisebenzi yenu?
Sa’ad da Fir’auna ya kira ku ciki, ya yi tambaya, ‘Mece ce sana’arku?’
34 Lizakuthi-ke: Izinceku zakho zingamadoda okufuya, kusukela ebutsheni bethu kuze kube khathesi, thina sonke labobaba; ukuze lihlale elizweni leGosheni; ngoba wonke umelusi wezimvu uyanengeka kumaGibhithe.
Ku amsa, ‘Bayinka suna kiwon dabbobi ne, tun muna samari har zuwa yanzu, kamar yadda kakanninmu suka yi.’ Ta haka za a bar ku ku zauna a yankin Goshen, gama Masarawa suna ƙyamar makiyaya.”