< UGenesisi 45 >
1 UJosefa-ke wayengelakuzibamba phambi kwabo ababemi laye, wamemeza wathi: Khuphani wonke umuntu asuke kimi. Futhi kwakungelamuntu owayemi laye lapho uJosefa eziveza kubafowabo.
Yusuf bai ƙara iya daurewa a gaban dukan masu yi masa hidima ba, sai ya yi kuka da ƙarfi ya ce, “Kowa yă tashi daga gabana!” Saboda haka ba kowa a wurin sa’ad da Yusuf ya sanar da kansa ga’yan’uwansa.
2 Wasephakamisa ilizwi lakhe ngokukhala, aze ezwa amaGibhithe, yezwa lendlu kaFaro.
Sai ya yi kuka da ƙarfi har Masarawa suka ji, har labarin ya kai gidan Fir’auna.
3 UJosefa wasesithi kubafowabo: NginguJosefa. Ubaba usaphila yini? Kodwa abafowabo kabaze bamphendula, ngoba besanganisekile phambi kwakhe.
Yusuf kuwa ya ce wa’yan’uwansa, “Ni ne Yusuf! Mahaifina yana nan da rai har yanzu?” Amma’yan’uwansa ba su iya amsa masa ba, gama sun firgita ƙwarai a gabansa.
4 UJosefa wasesithi kubafowabo: Ake lisondele kimi. Basondela-ke. Wasesithi: NginguJosefa umfowenu elamthengisa waya eGibhithe.
Sa’an nan Yusuf ya ce wa’yan’uwansa, “Ku zo kusa da ni.” Da suka yi haka, sai ya ce, “Ni ne ɗan’uwanku Yusuf, wannan da kuka sayar zuwa Masar!
5 Khathesi-ke, lingadabuki, lingazithukutheleli, ukuthi langithengisa lapha, ngoba uNkulunkulu wangithuma phambi kwenu ukulondoloza impilo.
Yanzu dai, kada ku damu, kada kuma ku yi fushi da kanku saboda kun sayar da ni a nan, gama Allah ya aiko ni gabanku ne don in ceci rayuka.
6 Ngoba liminyaka emibili indlala iphakathi kwelizwe; njalo kuseleminyaka emihlanu okungayikulinywa kuvunwe ngayo.
Ga shi shekaru biyu ke nan ake yunwa a ƙasar, kuma da sauran shekara biyar masu zuwa da ba za a yi noma ko girbi ba.
7 Njalo uNkulunkulu wangithuma phambi kwenu ukulimisela insali emhlabeni, lokuligcina liphila ngokukhulula okukhulu.
Amma Allah ya aiko ni gabanku ne don in adana muku raguwa a duniya, in kuma ceci rayukanku ta wurin ceto mai girma.
8 Khathesi-ke, lina alingithumelanga lapha, kodwa uNkulunkulu; wasengimisa ngaba nguyise kaFaro, lenkosi yendlu yakhe yonke, lombusi elizweni lonke leGibhithe.
“Saboda haka fa, ba ku ba ne kuka aiko ni nan, Allah ne. Ya mai da ni mahaifi ga Fir’auna, shugaban dukan gidansa da kuma mai mulkin dukan Masar.
9 Phangisani lenyukele kubaba, lithi kuye: Itsho njalo indodana yakho uJosefa: UNkulunkulu ungimise inkosi yeGibhithe lonke; yehlela kimi, ungaphuzi;
Yanzu sai ku gaggauta zuwa wurin mahaifina ku faɗa masa, ‘Abin da ɗanka Yusuf ya ce; Allah ya mai da ni shugaban dukan Masar. Gangaro wurina; kada ka jinkirta.
10 uzahlala elizweni leGosheni, ube seduze lami, wena labantwana bakho labantwana babantwabakho, lezimvu zakho lenkomo zakho, lakho konke olakho.
Za ka yi zama a yankin Goshen, ka kasance kusa da ni. Kai,’ya’yanka da kuma jikokinka, garkunanka da shanunka, da kuma dukan abin da kake da shi.
11 Njalo ngizakondla lapho, ngoba isekhona iminyaka emihlanu yendlala, hlezi ube ngumyanga, wena lendlu yakho lakho konke olakho.
Zan tanada maka a nan, domin akwai saura shekaru biyar na yunwa masu zuwa. In ba haka ba, kai da gidanka da dukan mallakarka za ku zama gajiyayyu.’
12 Khangelani-ke, amehlo enu ayabona, lamehlo omfowethu uBhenjamini, ukuthi umlomo wami ukhuluma kini.
“Ku kanku kun gani, haka ma ɗan’uwana Benyamin, cewa tabbatacce ni ne nake magana da ku.
13 Bikelani ubaba lonke udumo lwami eGibhithe, lakho konke elikubonileyo, liphangise lehlisele ubaba lapha.
Faɗa wa mahaifina game da dukan girman da aka ba ni a Masar, da kuma game da kome da kuka gani. Ku kuma kawo mahaifina a nan da sauri.”
14 Wasewela entanyeni kaBhenjamini umfowabo, wakhala inyembezi; loBhenjamini wakhala inyembezi entanyeni yakhe.
Sa’an nan ya rungume ɗan’uwansa Benyamin ya yi kuka, sai Benyamin ya rungume shi yana kuka.
15 Wasebanga bonke abafowabo, wakhala inyembezi phezu kwabo. Njalo emva kwalokhu abafowabo baxoxa laye.
Ya sumbaci dukan’yan’uwansa, ya kuma yi kuka a kansu. Bayan haka sai’yan’uwansa suka yi masa magana.
16 Kwathi lelilizwi lizwakala endlini kaFaro lisithi, abafowabo bakaJosefa bafikile, kwaba kuhle emehlweni kaFaro lemehlweni enceku zakhe.
Sa’ad da labarin ya kai fadan Fir’auna cewa’yan’uwan Yusuf sun zo, sai Fir’auna da dukan hafsoshin suka ji daɗi.
17 UFaro wasesithi kuJosefa: Tshela abafowenu uthi: Yenzani lokhu, yethwesani inyamazana zenu, lihambe liye elizweni leKhanani,
Fir’auna ya ce wa Yusuf, “Faɗa wa’yan’uwanka, ‘Yi wannan; ku jibge dabbobinku ku koma zuwa ƙasar Kan’ana,
18 lithathe uyihlo lemizi yenu, libuye kimi; besengilinika okuhle kwelizwe leGibhithe, beselisidla amanono elizwe.
Ku kawo mahaifinku da iyalanku zuwa wurina. Zan ba ku mafi kyau na ƙasar Masar, za ku kuwa ci moriyar ƙasar.’
19 Wena-ke usulayiwe; yenzani lokhu, zithatheleni elizweni leGibhithe izinqola zabantwanyana benu labomkenu, lithwale uyihlo libuye.
“An kuma umarce ka, ka faɗa musu, ‘Ku yi wannan, ku ɗauki wagonu daga Masar domin’ya’yanku da matanku, ku ɗauki mahaifinku ku zo.
20 Futhi ilihlo lenu lingakhathaleli impahla zenu, ngoba okuhle kwelizwe lonke leGibhithe kungokwenu.
Kada ku damu da mallakarku, gama mafi kyau na Masar za su zama naku.’”
21 Asesenza njalo amadodana kaIsrayeli; uJosefa wasewanika izinqola njengokulaya kukaFaro, wabanika umphako wendlela.
Sai’ya’yan Isra’ila maza suka yi haka. Yusuf ya ba su wagonu kamar yadda Fir’auna ya umarta, ya kuma ba su guzuri don tafiyarsu.
22 Wabanika bonke, kwaba ngulowo lalowo izembatho zokuntshintsha; kodwa uBhenjamini wamnika inhlamvu zesiliva ezingamakhulu amathathu, lezembatho zokuntshintsha ezinhlanu.
Ya ba da sababbin riguna ga kowannensu amma ga Benyamin ya ba shi shekel ɗari uku na azurfa da riguna kashi biyar.
23 Wasethumela kuyise kanje, obabhemi abalitshumi, bethwele okwezinto ezinhle zeGibhithe, labobabhemikazi abalitshumi bethwele amabele lezinkwa lokudla kwendlela kukayise.
Ga kuma abin da ya aika wa mahaifinsa, jakuna goma da aka jibge da abubuwa mafi kyau na Masar, da jakuna mata guda goma ɗauke da hatsi da burodi da waɗansu tanade-tanade don tafiyarsa.
24 Wasebathuma abafowabo bahamba. Wathi kibo: Lingaxabani endleleni.
Sa’an nan ya sallami’yan’uwansa, yayinda suke barin wurin ya ce musu, “Kada ku yi faɗa a hanya!”
25 Basebesenyuka besuka eGibhithe, bafika elizweni leKhanani, kuJakobe uyise.
Saboda haka suka haura, suka fita daga Masar, suka zo wurin maihaifinsu Yaƙub a ƙasar Kan’ana.
26 Bambikela besithi: UJosefa usaphila, njalo ungumbusi elizweni leGibhithe lonke. Inhliziyo yakhe yasiphela amandla, ngoba wayengabakholwa.
Suka faɗa masa, “Yusuf yana da rai! Gaskiya, shi ne mai mulkin dukan Masar.” Gaban Yaƙub ya fāɗi, domin bai gaskata su ba.
27 Basebemtshela wonke amazwi kaJosefa ayewatshilo kibo. Kwathi esezibonile izinqola uJosefa ayezithume ukumthwala, umoya kaJakobe uyise wavuseleleka.
Amma sa’ad da suka faɗa masa kome da Yusuf ya faɗa musu, da kuma sa’ad da ya ga wagonun da Yusuf ya aika don a ɗauke shi a kai da shi can, sai ya farfaɗo, ya dawo cikin hankalinsa.
28 UIsrayeli wasesithi: Kwanele, uJosefa indodana yami usaphila; ngizahamba ngimbone ngingakafi.
Sai Yaƙub ya ce, “Na yarda! Ɗana Yusuf yana da rai har yanzu. Zan tafi in gan shi kafin in mutu.”