< UGenesisi 35 >
1 UNkulunkulu wasesithi kuJakobe: Sukuma, yenyukela eBhetheli, uhlale khona; umenzele lapho ilathi uNkulunkulu owabonakala kuwe mhla ubaleka ebusweni bukaEsawu umnewenu.
Sa’an nan Allah ya ce wa Yaƙub, “Haura zuwa Betel ka yi zama a can, ka kuma gina bagade a can wa Allah wanda ya bayyana gare ka sa’ad da kake gudu daga ɗan’uwanka Isuwa.”
2 UJakobe wasesithi kundlu yakhe lakubo bonke ababelaye: Susani onkulunkulu bezizwe abaphakathi kwenu, lizihlambulule, lintshintshe izembatho zenu.
Saboda haka Yaƙub ya ce wa gidansa da kuma dukan waɗanda suke tare da shi, “Ku zubar da baƙin allolin da kuke da su, ku tsarkake kanku, ku kuma canja tufafinku.
3 Asisukume senyukele eBhetheli, ngimenzele khona uNkulunkulu ilathi owangiphendula ngosuku lokuhlupheka kwami, njalo waba lami endleleni engahamba kuyo.
Sa’an nan ku zo, mu haura zuwa Betel, inda zan gina bagade wa Allah wanda ya amsa mini a ranar wahalata, wanda kuma ya kasance tare da ni a dukan inda na tafi.”
4 Basebenika uJakobe bonke onkulunkulu bezizwe ababesesandleni sabo, lamacici ayesezindlebeni zabo; uJakobe wasekufihla ngaphansi kwesihlahla se-okhi eliseShekema.
Saboda haka suka ba Yaƙub dukan baƙin allolin da suke da su, da zoban da suke kunnuwansu, sai Yaƙub ya binne su a ƙarƙashin itacen oak a Shekem.
5 Basebehamba; lokwesabeka kukaNkulunkulu kwakuphezu kwemizi eyayibazingelezele, njalo kabawaxotshanga amadodana kaJakobe.
Sa’an nan suka kama hanya, tsoron Allah kuwa ya kama dukan garuruwan da suke kewayensu har babu wanda ya iya bin su.
6 UJakobe wasefika eLuzi, eselizweni leKhanani, eyiBhetheli, yena labantu bonke ababelaye.
Yaƙub da dukan mutanen da suke tare da shi suka zo Luz (wato, Betel) a ƙasar Kan’ana.
7 Wasesakha khona ilathi, wayibiza indawo ngokuthi iEli-Bhetheli, ngoba lapho uNkulunkulu wabonakala kuye ekubalekeleni ubuso bomnewabo.
A can ya gina bagade, ya kuma kira wurin El Betel, gama a can ne Allah ya bayyana kansa gare shi sa’ad da yake gudu daga ɗan’uwansa.
8 Njalo uDebora umlizane kaRebeka wafa, wangcwatshwa ezansi kweBhetheli ngaphansi kwesihlahla se-okhi, ngakho wasitha ibizo laso iAloni-Bakuthi.
To, Debora, ungozomar Rebeka ta rasu aka kuma binne ta a ƙarƙashin itacen oak, ƙasa da Betel. Saboda haka aka kira wurin Allon Bakut.
9 UNkulunkulu wasebuya wabonakala kuJakobe evela ePadani-Arama, wambusisa.
Bayan Yaƙub ya komo daga Faddan Aram, sai Allah ya bayyana gare shi, ya kuma albarkace shi.
10 UNkulunkulu wasesithi kuye: Ibizo lakho nguJakobe; ibizo lakho kalisayikuthiwa nguJakobe, kodwa uIsrayeli kuzakuba libizo lakho. Wabiza ibizo lakhe ngokuthi uIsrayeli.
Allah ya ce masa, “Sunanka Yaƙub ne, amma ba za a ƙara kira ka Yaƙub ba; sunanka zai zama Isra’ila.” Saboda haka ya ba shi suna Isra’ila.
11 UNkulunkulu wasesithi kuye: NginguNkulunkulu uSomandla; zala wande; isizwe, yebo ibandla lezizwe kuzavela kuwe; lamakhosi azaphuma ekhalweni lwakho.
Sai Allah ya ce masa, “Ni ne Allah Maɗaukaki, ka yi ta haihuwa, ka kuma riɓaɓɓanya. Al’umma da tarin al’ummai za su fito daga gare ka, sarakuna kuma za su fito daga jikinka.
12 Lelizwe engalinika uAbrahama loIsaka ngizalinika wena, lenzalweni yakho emva kwakho ngizayinika ilizwe.
Ƙasar da na ba wa Ibrahim da Ishaku, zan kuma ba ka, zan kuma ba da wannan ƙasa ga zuriyarka a bayanka.”
13 UNkulunkulu wasesenyuka esuka kuye endaweni lapho ayekhuluma laye khona.
Sa’an nan Allah ya tashi sama daga gare shi a wurin da ya yi magana da shi.
14 UJakobe wasemisa insika endaweni lapho ayekhuluma laye khona, insika yelitshe. Wathululela phezu kwayo umnikelo wokunathwayo, wathela phezu kwayo amagcobo.
Yaƙub kuwa ya kafa al’amudin dutse a inda Allah ya yi magana da shi, ya zuba hadaya ta sha a kansa; ya kuma zuba mai a kansa.
15 UJakobe waseyitha ibizo lendawo, lapho uNkulunkulu ayekhulume laye khona, iBhetheli.
Yaƙub ya kira inda Allah ya yi magana da shi, Betel.
16 Basebehamba besuka eBhetheli; kwathi kusesengummango ukuya eEfrathi, uRasheli wabeletha, wayelobunzima ekubeletheni.
Sa’an nan suka tashi daga Betel. Yayinda suna da ɗan nisa da Efrat, sai Rahila ta fara naƙuda ta kuwa sha wahala sosai.
17 Kwasekusithi ekubeletheni kwakhe nzima, umbelethisi wathi kuye: Ungesabi, ngoba lalo uzakuba yindodana yakho.
Sa’ad da take cikin zafin haihuwa, sai macen da ta karɓi haihuwar ta ce mata, “Kada ki ji tsoro, gama yanzu kin sami wani ɗa.”
18 Kwasekusithi umphefumulo wakhe usuphuma, ngoba esesifa, wayitha ibizo layo uBenoni; kodwa uyise wayibiza ngokuthi nguBhenjamini.
Yayinda take jan numfashinta na ƙarshe, sai ta ba wa ɗanta suna Ben-Oni. Amma mahaifinsa ya kira shi Benyamin.
19 URasheli wasesifa, wangcwatshwa endleleni eya eEfrathi, eyiBhethelehema.
Ta haka Rahila ta rasu, aka kuma binne ta a hanya zuwa Efrata (wato, Betlehem).
20 UJakobe wasemisa insika phezu kwengcwaba lakhe; le yinsika yengcwaba likaRasheli kuze kube lamuhla.
Yaƙub ya kafa al’amudi bisa kabarinta, al’amudin kabarin Rahila ke nan, wanda yake can har wa yau.
21 UIsrayeli wasehamba, wamisa ithente lakhe ngaphambili komphotshongo weEderi.
Isra’ila ya yi gaba, ya kafa tentinsa gaba da Migdal Eder.
22 Kwasekusithi uIsrayeli ehlala kulelolizwe, uRubeni waya walala loBiliha umfazi omncinyane kayise; uIsrayeli wasekuzwa. Amadodana kaJakobe-ke ayelitshumi lambili;
Yayinda Isra’ila yana zama a wancan yanki, Ruben ya shiga ya kwana da Bilha ƙwarƙwarar mahaifinsa, Isra’ila kuwa ya ji labari. Yaƙub ya haifi’ya’ya maza goma sha biyu.
23 amadodana kaLeya: Izibulo likaJakobe, uRubeni, loSimeyoni loLevi loJuda loIsakari loZebuluni;
’Ya’yan Liyatu maza, Ruben shi ne ɗan fari na Yaƙub. Sauran su ne, Simeyon, Lawi, Yahuda, Issakar da Zebulun.
24 amadodana kaRasheli: OJosefa loBhenjamini;
’Ya’yan Rahila maza su ne, Yusuf da Benyamin.
25 lamadodana kaBiliha, incekukazi kaRasheli: ODani loNafithali;
’Ya’yan Bilha maza, mai hidimar Rahila su ne, Dan da Naftali.
26 lamadodana kaZilipa, incekukazi kaLeya: OGadi loAsheri; la ngamadodana kaJakobe azalelwa yena ePadani-Arama.
’Ya’yan Zilfa maza, mai hidimar Liyatu su ne, Gad da Asher. Waɗannan su ne’ya’yan Yaƙub maza, waɗanda aka haifa masa a Faddan Aram.
27 UJakobe wasefika kuIsaka uyise eMamre, eKiriyathi-Arba, eyiHebroni, lapho uAbrahama ahlala khona njengowezizwe, loIsaka.
Yaƙub ya dawo gida wurin mahaifinsa Ishaku a Mamre, kusa da Kiriyat Arba (wato, Hebron), inda Ibrahim da Ishaku suka zauna.
28 Lensuku zikaIsaka zaziyiminyaka elikhulu lamatshumi ayisificaminwembili.
Ishaku ya rayu shekaru ɗari da tamanin,
29 UIsaka wasehodoza, wafa, wabuthelwa ezizweni zakibo, emdala, enele ngensuku. Amadodana akhe uEsawu loJakobe asemngcwaba.
sa’an nan ya ja numfashinsa na ƙarshe, ya kuwa mutu, aka kuma tara shi ga mutanensa da kyakkyawan tsufa da kuma cikakken shekaru.’Ya’yansa maza, Isuwa da Yaƙub suka binne shi.