< UGenesisi 34 >
1 UDina indodakazi kaLeya, ayizalela uJakobe, wasephuma ukuyabona amadodakazi elizwe.
To, Dina,’yar da Liyatu ta haifa wa Yaƙub, ta je ta ziyarci matan ƙasar.
2 Njalo uShekema indodana kaHamori umHivi, isiphathamandla selizwe, sambona, samthatha, salala laye, samona.
Sa’ad da Shekem ɗan Hamor Bahiwiye mai mulkin wurin ya gan ta, sai ya kama ta, ya kwana da ita, ya ɓata ta.
3 Inhliziyo yaso yasinamathela kuDina indodakazi kaJakobe, sayithanda intombi, sakhuluma kunhliziyo yentombi.
Zuciyarsa kuwa ta damu da son Dina’yar Yaƙub, ya kuwa ƙaunaci yarinyar, ya yi mata magana a hankali.
4 UShekema wasekhuluma kuHamori uyise esithi: Ngithathela lintombi ibe ngumkami.
Sai Shekem ya ce wa mahaifinsa Hamor, “Ka auro mini wannan yarinya ta zama matata.”
5 UJakobe wasesizwa ukuthi usemngcolisile uDina indodakazi yakhe; lamadodana akhe ayesezifuyweni egangeni; njalo uJakobe wathula aze afika.
Sa’ad da Yaƙub ya ji cewa an ɓata’yarsa Dina, sai ya yi shiru game da batun sai’ya’yansa maza sun dawo gida, gama’ya’yansa suna a jeji tare da dabbobinsa suna kiwo.
6 UHamori uyise kaShekema wasephuma waya kuJakobe ukuze akhulume laye.
Sai Hamor mahaifin Shekem ya je don yă yi magana da Yaƙub.
7 Kwathi amadodana kaJakobe efika evela egangeni esezwile, amadoda adabuka, athukuthela kakhulu ngoba wayenze ubuphukuphuku koIsrayeli ngokulala lendodakazi kaJakobe, okungafanele kwenziwe ngokunjalo.
Da’ya’yan Yaƙub maza suka dawo daga jeji sai suka ji labarin. Abin kuwa ya zafe su ƙwarai, don Shekem ya jawo abin kunya wa jama’ar Isra’ila ta wurin kwana da’yar Yaƙub, don bai kamata wannan abu yă faru ba.
8 UHamori wasekhuluma labo esithi: UShekema indodana yami, inhliziyo yakhe iyayilangatha indodakazi yenu; ake limnike yona ibe ngumkakhe.
Amma Hamor ya ce musu, “Ɗana Shekem ya sa zuciyarsa a kan’yarku. Ina roƙonku ku ba shi ita yă aura.
9 Njalo yendiselanani lathi, lisiphe amadodakazi enu, lani lizithathele amadodakazi ethu.
Ku yi auratayya da mu; ku aurar mana da’ya’yanku mata, ku kuma ku auro’ya’yanmu mata wa kanku.
10 Hlalani-ke lathi, lelizwe lizakuba phambi kwenu; hlalani lithengiselane kulo, lifuye kulo.
Za ku iya zauna a cikinmu, ƙasar tana nan a buɗe dominku. Ku yi zama a cikinta, ku yi sana’a, ku kuma sami dukiya.”
11 UShekema wasesithi kuyise wentombi lakubanewabo: Angithole umusa emehlweni enu; lalokho elizakutsho kimi ngizanika.
Sai Shekem ya ce wa mahaifin Dina da kuma’yan’uwanta. “Bari in sami tagomashi a idanunku, zan kuwa ba ku duk abin da kuka tambaya.
12 Yandisani kakhulu kimi ilobolo lesipho, njalo ngizakupha njengoba litshilo kimi; kodwa ngiphani intombi ibe ngumkami.
Ku faɗa mini nawa ne dukiyar aure da kuma sadakin da zan kawo bisa ga yadda kuke so, zan kuwa biya duk abin da kuka ce. Ku dai bar ni in aure yarinyar ta zama matata.”
13 Amadodana kaJakobe asephendula uShekema loHamori uyise ngobuqili, athi, ngenxa yokuthi ubesemngcolisile uDina udadewabo,
Domin an ɓata’yar’uwansu Dina, sai’ya’yan Yaƙub maza suka amsa a ha’ince yayinda suke wa Shekem da mahaifinsa Hamor magana.
14 athi kubo: Asilakuyenza lindaba, ukunika udadewethu indoda engasokwanga, ngoba kulihlazo kithi.
Suka ce musu, “Ba za mu iya yin wannan abu ba, ba za mu iya ba da’yar’uwarmu ga mutumin da ba shi da kaciya ba. Wannan zai zama abin kunya ne a gare mu.
15 Kodwa ngalokhu singalivumela, uba libe njengathi, ukuthi wonke owesilisa wakini asokwe,
Za mu yarda da wannan kaɗai ta wannan sharaɗi, cewa za ku zama kamar mu ta wurin yin wa dukan’ya’yanku maza kaciya.
16 sizalinika-ke amadodakazi ethu, lathi amadodakazi enu sizithathele, njalo sihlale lani sibe yisizwe sinye.
Sa’an nan za mu ba da’ya’yanmu mata aure gare ku, mu kuma mu aure’ya’yanku mata wa kanmu. Za mu zauna a cikinku mu kuma zama mutane ɗaya da ku.
17 Kodwa uba lingasilaleli lisokwe, sizathatha indodakazi yethu, sihambe.
Amma in ba za ku yarda a yi muku kaciya ba, za mu ɗauki’yar’uwanmu mu tafi.”
18 Lamazwi abo aba mahle emehlweni kaHamori, lemehlweni kaShekema indodana kaHamori.
Sharuɗansu sun gamshi Hamor da ɗansa, Shekem.
19 Njalo ijaha kaliphuzanga ukwenza lindaba, ngoba yayilentokozo endodakazini kaJakobe; yayilodumo kulendlu yonke kayise.
Saurayin wanda aka fi girmamawa a cikin dukan gidan mahaifinsa, bai ɓata lokaci a yin abin da suka ce ba, domin ya ji daɗin’yar Yaƙub.
20 UHamori wasefika, loShekema indodana yakhe, esangweni lomuzi wabo, basebekhuluma kumadoda omuzi wabo, besithi:
Saboda haka Hamor da ɗansa Shekem suka tafi ƙofar birninsu don su yi magana da mutanen garinsu.
21 Lamadoda alokuthula lathi; ngakho kabahlale elizweni bathengiselane kulo; ngoba ilizwe, khangelani, libanzi inhlangothi zombili phambi kwawo; amadodakazi abo sizawathatha abe ngomkethu, lamadodakazi ethu sizawanika wona.
Suka ce, “Waɗannan mutane ba su da damuwa, bari su zauna a cikin ƙasarmu, su kuma yi sana’a a ciki; ƙasar tana da isashen fili dominsu. Za mu iya auro’ya’yansu mata, su kuma su auri namu.
22 Kulokhu kuphela amadoda azavumelana lathi, ukuhlala lathi, ukuba yisizwe sinye, nxa wonke owesilisa wethu esokiwe, njengalokhu esokiwe wona.
Amma mutanen za su yarda su zauna tare da mu kamar mutane ɗaya kawai bisa wannan sharaɗi, cewa a yi wa mazanmu kaciya, kamar yadda su kansu suke.
23 Inkomo zawo lempahla yawo lazo zonke izifuyo zawo kaziyikuba ngezethu yini? Kuphela asiwavumele, ahlale-ke lathi.
Ashe, shanunsu, dukiyarsu da dukan sauran dabbobinsu, ba za su zama namu ba? Saboda haka mu yarda, za su kuwa zauna a cikinmu.”
24 Basebelalela uHamori loShekema indodana yakhe, bonke abaphuma ngesango lomuzi wakhe; basebesokwa, wonke owesilisa, bonke abaphuma ngesango lomuzi wakhe.
Dukan mazan da suka fito ƙofar birnin suka yarda da Hamor da kuma ɗansa Shekem, aka kuwa yi wa kowane namiji a birnin kaciya.
25 Kwasekusithi ngosuku lwesithathu beselobuhlungu, amadodana amabili kaJakobe, oSimeyoni loLevi, abanewabo bakaDina, ngulowo lalowo wathatha inkemba yakhe, awujuma umuzi, abulala wonke owesilisa.
Bayan kwana uku, yayinda dukansu suna cikin zafi mikin kaciya, sai biyu daga cikin’ya’yan Yaƙub maza, Simeyon da Lawi,’yan’uwan Dina, suka ɗauki takubansu suka fāɗa wa birnin ba labari, suka kashe kowane namiji.
26 Asebabulala oHamori loShekema indodana yakhe ngobukhali benkemba, amkhupha uDina endlini kaShekema, aphuma.
Suka kashe Hamor da ɗansa Shekem da takobi, suka ɗauko Dina daga gidan Shekem suka tafi.
27 Amadodana kaJakobe ehlela phezu kwasebebulewe, awuphanga umuzi, ngoba babemngcolisile udadewabo.
Sa’an nan’ya’yan Yaƙub maza suka bi kan gawawwakin, suka washe arzikin birni saboda an ɓata’yar’uwarsu.
28 Athatha izimvu zabo lenkomo zabo labobabhemi babo lalokho okwakusemzini lalokho okwakusegangeni,
Suka kwashe garkunansu na shanu da jakuna, da kuma kome na mutanen a birnin da kuma cikin gonaki.
29 lenotho yabo yonke, labantwana babo bonke abancinyane, labomkabo, athumba abaphanga, lakho konke okwakusendlini.
Suka kwashe dukan dukiyarsu da dukan matansu da’ya’yansu, suka kwashe kome da yake cikin gidaje.
30 UJakobe wasesithi kuSimeyoni loLevi: Lingihluphile, ngokungenza ukuthi ngibe levumba phakathi kwabakhileyo belizwe, phakathi kwamaKhanani lamaPerizi; njalo ngimlutshwana, futhi bazangihlanganyela bangitshaye, ngibe sengichitheka mina lendlu yami.
Sai Yaƙub ya ce wa Simeyon da Lawi, “Kun jawo mini wahala ta wurin sa in zama abin ƙi ga Kan’aniyawa da Ferizziyawa, mazaunan wannan ƙasa. Mu kima ne, in kuwa suka haɗa kai gāba da ni, suka fāɗa mini, za su hallaka ni da gidana.”
31 Basebesithi: Amenze yini udadewethu njengesifebe?
Amma’ya’yansa suka amsa, “To, ya dace ke nan da ya yi da’yar’uwarmu kamar karuwa?”