< UGenesisi 12 >

1 INkosi yasisithi kuAbrama: Suka wena elizweni lakini lezihlotsheni zakho lemzini kayihlo, uye elizweni engizakutshengisa lona.
Ubangiji ya ce wa Abram, “Tashi ka bar ƙasarka, da mutanenka, da iyalin mahaifinka, ka tafi ƙasar da zan nuna maka.
2 Ngizakwenza-ke ube yisizwe esikhulu, ngikubusise, ngenze ibizo lakho libe likhulu, njalo ube yisibusiso.
“Zan mai da kai al’umma mai girma, zan kuma albarkace ka; zan sa sunanka yă zama mai girma, ka kuma zama sanadin albarka.
3 Njalo ngizababusisa abakubusisayo, lokuqalekisayo ngimqalekise; lakuwe kuzabusiswa zonke insapho zomhlaba.
Zan albarkaci duk wanda ya albarkace ka, in kuma la’anci duk wanda ya la’anta ka, dukan mutanen duniya za su sami albarka ta wurinka.”
4 UAbrama wasehamba njengoba iNkosi ikhulumile kuye, loLothi wahamba laye. Njalo uAbrama wayeleminyaka engamatshumi ayisikhombisa lanhlanu ekusukeni kwakhe eHarani.
Saboda haka Abram ya tashi yadda Ubangiji ya faɗa masa; Lot ma ya tafi tare da shi. Abram yana da shekaru 75, sa’ad da ya tashi daga Haran.
5 UAbrama wasethatha uSarayi umkakhe, loLothi indodana yomfowabo, lempahla yabo yonke ababeyiqoqile, lemiphefumulo ababeyizuzile eHarani; basebesuka ukuya elizweni leKhanani; bafika elizweni leKhanani.
Abram ya ɗauki matarsa Saira da Lot ɗan ɗan’uwansa, da dukan mallakar da suka tattara, da kuma mutanen da suka samu a Haran, suka kama hanya zuwa ƙasar Kan’ana.
6 UAbrama wasedabula ilizwe waze wafika endaweni yeShekema, esihlahleni se-okhi seMore. LamaKhanani ayekhona elizweni ngalesosikhathi.
Abram ya ratsa ƙasar har zuwa wurin babban itace na More a Shekem. A lokacin Kan’aniyawa suna a ƙasar.
7 INkosi yasibonakala kuAbrama, yathi: Kunzalo yakho ngizanika lelilizwe. Waseyakhela lapho iNkosi ilathi eyayibonakale kuye.
Ubangiji ya bayyana ga Abram ya ce, “Ga zuriyarka ne zan ba da wannan ƙasa.” Saboda haka Abram ya gina bagade a can ga Ubangiji, wanda ya bayyana gare shi.
8 Waseqhubeka esuka lapho waya entabeni empumalanga yeBhetheli, wamisa ithente lakhe, iBhetheli isentshonalanga leAyi empumalanga. Waseyakhela lapho iNkosi ilathi, wabiza ibizo leNkosi.
Daga can, ya ci gaba zuwa wajen tuddai a gabashin Betel ya kafa tentinsa, Betel yana yamma, Ai, kuma a gabas. A can ya gina bagade ga Ubangiji ya kuma kira bisa sunan Ubangiji.
9 UAbrama wasesuka wahamba eqhubeka esiya eningizimu.
Sa’an nan Abram ya tashi ya ci gaba da tafiya zuwa wajen Negeb.
10 Kwasekusiba khona indlala elizweni. UAbrama wasesehlela ngaseGibhithe ukuthi ahlale khona njengowezizwe, ngoba indlala yayinzima elizweni.
To, a lokacin, an yi yunwa a ƙasar, sai Abram ya gangara zuwa Masar don yă zauna a can na ɗan lokaci, domin yunwa ta yi tsanani.
11 Kwasekusithi esesondela ukungena eGibhithe wathi kuSarayi umkakhe: Khangela-ke, ngiyazi ukuthi ungowesifazana omuhle obukekayo.
Yayinda yana gab da shiga Masar, sai ya ce wa matarsa Saira, “Na sani ke kyakkyawar mace ce.
12 Njalo kuzakuthi lapho amaGibhithe ekubona, azakuthi: Lo ngumkakhe; abesengibulala, kodwa wena akugcine uphila.
Sa’ad da Masarawa suka ganki, za su ce, ‘Wannan matarsa ce.’ Za su kuwa kashe ni, su bar ki da rai.
13 Ake uthi ungudadewethu, ukuze kube kuhle kimi ngenxa yakho, lomphefumulo wami uphile ngenxa yakho.
Saboda haka ki ce ke’yar’uwata ce, domin ta dalilinki a mutunta ni, a kuma bar ni da rai.”
14 Kwasekusithi lapho uAbrama esefikile eGibhithe, amaGibhithe ambona owesifazana, ukuthi muhle kakhulu.
Sa’ad da Abram ya isa Masar, Masarawa suka ga cewa Saira kyakkyawa mace ce ƙwarai.
15 Iziphathamandla zikaFaro lazo zambona, zambabaza phambi kukaFaro. Owesifazana waselethwa endlini kaFaro.
Sa’ad da fadawan Fir’auna suka gan ta kuwa, sai suka yabe ta wajen Fir’auna, aka kuwa kawo ta cikin fadarsa.
16 Wasemphatha kuhle uAbrama ngenxa yakhe; njalo waba lezimvu lezinkabi labobabhemi lezinceku lezincekukazi labobabhemikazi lamakamela.
Ya mutunta Abram sosai saboda ita, Abram kuwa ya mallaki tumaki da shanu, da jakuna maza da mata, da bayi maza da mata, da kuma raƙuma.
17 Kodwa iNkosi yamhlupha uFaro ngezinhlupheko ezinkulu, lendlu yakhe, ngendaba kaSarayi umkaAbrama.
Amma Ubangiji ya wahalar da Fir’auna da gidansa da cututtuka masu zafi saboda Saira, matar Abram.
18 UFaro wasembiza uAbrama, wathi: Kuyini lokhu okwenze kimi? Kungani ungangitshelanga ukuthi ungumkakho?
Saboda haka Fir’auna ya kira Abram ya ce, “Me ke nan ka yi mini? Me ya sa ba ka faɗa mini cewa ita matarka ce ba?
19 Utsholoni ukuthi ungudadewenu, ngize ngimthathe ukuba ngumkami? Ngakho khangela-ke umkakho; mthathe uhambe.
Don me ka ruɗe ni cewa, ‘Ita’yar’uwata ce,’ har na ɗauke ta tă zama matata? To, ga matarka. Ɗauke ta ka tafi.”
20 UFaro waselaya amadoda ngaye; asemmukisa lomkakhe lakho konke ayelakho.
Sa’an nan Fir’auna ya yi wa mutanensa umarni a kan Abram, suka kuwa sallame shi tare da matarsa da kuma dukan abin da yake da shi.

< UGenesisi 12 >