< UHezekheli 19 >

1 Wena-ke, phakamisa isililo ngezikhulu zakoIsrayeli,
“Ka yi makoki game da sarakunan Isra’ila
2 uthi: Uyini unyoko? Isilwanekazi; salala phakathi kwezilwane, sakhulisa imidlwane yaso phakathi kwezilwane ezintsha.
ka ce, “‘Mahaifiyarki zakanya ce cikin zakoki! Takan kwanta cikin’yan zakoki ta kuma yi renon kwiyakwiyanta.
3 Sakhulisa omunye wemidlwane yaso, waba libhongo, wafunda ukudabula impango, wadla abantu.
Ta goyi ɗaya daga cikin kwiyakwiyanta, ya yi girma ya zama zaki mai ƙarfi. Ya koyi yayyage abin da ya yi farauta yakan kuma cinye mutane.
4 Izizwe zasezisizwa ngawo, wabanjwa emgodini wazo, zawusa elizweni leGibhithe ngamaketane.
Al’ummai suka ji labarinsa, aka kuma kama shi cikin raminsu. Suka ja shi da ƙugiyoyi zuwa ƙasar Masar.
5 Kwathi sibona ukuthi sesilindile, lokuthi ithemba laso selibhubhile, sathatha omunye wemidlwane yaso, sawenza waba libhongo.
“‘Sa’ad da ta ga sa zuciyarta bai cika ba, abin da take fata gani ya tafi, sai ta ɗauki wani daga cikin kwiyakwiyanta ta mai da shi zaki mai ƙarfi.
6 Wahamba waya le lale phakathi kwezilwane, waba libhongo, wafunda ukudabula impango, wadla abantu.
Ya yi ta yawo a cikin zakoki, gama yanzu shi zaki ne mai ƙarfi. Ya koyi yayyage abin da ya yi farauta yakan kuma cinye mutane.
7 Wazazi inqaba zabo, wachitha imizi yabo; ilizwe laselisiba yinkangala, lokugcwala kwalo, ngomsindo wokubhonga kwawo.
Ya rurrushe kagaransu ya kuma ragargaza biranensu. Ƙasar da dukan waɗanda suke cikinta sun tsorata da jin rurinsa.
8 Izizwe zasezisima zimelene lawo inhlangothi zonke zivela ezabelweni, zendlala imbule lazo phezu kwawo; wabanjwa emgodini wazo.
Sai al’ummai suka tayar masa, waɗannan daga yankunan da suke kewaye. Suka yafa raga dominsa ya kuwa fāɗa cikin raminsu.
9 Zawufaka ekhejini ngamaketane, zawusa enkosini yeBhabhiloni, zawuletha ezinqabeni, ukuze ilizwi lawo lingabe lisezwakala phezu kwezintaba zakoIsrayeli.
Da ƙugiyoyi suka ja shi cikin keji suka kawo shi wurin sarkin Babilon. Suka sa shi cikin kurkuku, saboda haka ba a ƙara jin rurinsa a kan duwatsun Isra’ila ba.
10 Unyoko unjengevini egazini lakho, elihlanyelwe ngasemanzini; laba lezithelo ligcwele izingatsha ngenxa yamanzi amanengi.
“‘Mahaifiyarku kamar kuringa ce a cikin gonar inabi da aka shuka kusa da ruwa; ta ba da’ya’ya da kuma cikakkun rassa saboda yalwan ruwa.
11 Lalilezinti eziqinileyo ezaba zintonga zababusayo, njalo ubude balo babuphakeme phakathi kwengatsha eziqatha, libonakala ngobude balo ngokwanda kwengatsha zalo.
Rassanta suka yi ƙarfi, suka dace da sandar mai mulki. Ta yi tsayi zuwa sama ana ganin ta saboda tsayinta da kuma saboda yawan rassanta.
12 Kodwa lasitshunwa ngokuthukuthela, laphoselwa emhlabathini, lomoya wempumalanga womisa isithelo salo; izinti zalo eziqinileyo zephuka zoma; umlilo waziqeda.
Amma aka tumɓuke ta cikin fushi aka jefar da ita a ƙasa. Iskar gabas ta sa ta yanƙwane, aka kakkaɓe’ya’yanta; rassanta masu ƙarfi suka bushe wuta kuma ta cinye su.
13 Khathesi selihlanyelwe enkangala, emhlabathini otshileyo lowomileyo.
Yanzu an shuka ta a hamada, a busasshiyar ƙasa marar ruwa.
14 Umlilo usuphume oluthini lwezingatsha zalo, waqeda isithelo salo, ukuze lingabi loluthi oluqinileyo lube yintonga yokubusa. Lesi yisililo, njalo sizakuba yisililo.
Wuta ta fito daga jikin rassanta ta cinye’ya’yanta. Babu sauran reshe mai ƙarfin da ya rage a kanta da ya dace da sandar mai mulki.’ Wannan waƙa ce kuma za a yi amfani da ita a matsayin makoki.”

< UHezekheli 19 >