< UHezekheli 14 >

1 Kwasekufika kimi abanye babadala bakoIsrayeli, bahlala phambi kwami.
Waɗansu dattawan Isra’ila suka zo wurina suka zauna a ƙasa a gabana.
2 Ilizwi leNkosi laselifika kimi lisithi:
Sai maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
3 Ndodana yomuntu, lamadoda amise izithombe zawo enhliziyweni yawo, abeka isikhubekiso sesiphambeko sawo phambi kobuso bawo: Ngingabuzwa yiwo ngeqiniso yini?
“Ɗan mutum, waɗannan mutane sun kafa gumaka a cikin zukatansu suka sa mugayen abubuwan sa tuntuɓe a gabansu. Zan bar su, su taɓa nemi ni?
4 Ngakho khuluma lawo, uthi kuwo: Itsho njalo iNkosi uJehova: Wonke umuntu wendlu kaIsrayeli omisa izithombe zakhe enhliziyweni yakhe, abeke isikhubekiso sesiphambeko sakhe phambi kobuso bakhe, abesesiza kumprofethi, mina iNkosi ngizamphendula njengobunengi bezithombe zakhe;
Saboda haka ka yi musu magana ka faɗa musu cewa, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa sa’ad da wani mutumin Isra’ila ya kafa gumaka a cikin zuciyarsa ya kuma sa mugun abin tuntuɓe a gabansa sa’an nan ya tafi wurin annabi, Ni Ubangiji zan amsa masa da kaina game da babban bautar gumakarsa.
5 ukuze ngibambe indlu kaIsrayeli ngenhliziyo yabo, ngoba bonke bazenze abemzini kimi ngezithombe zabo.
Zan yi haka don in sāke ƙame zukatan mutanen Isra’ila, waɗanda duk suka yashe ni don gumakansu.’
6 Ngakho tshono kuyo indlu kaIsrayeli: Itsho njalo iNkosi uJehova: Phendukani, lifulathele izithombe zenu, lifulathelise ubuso benu kuzo zonke izinengiso zenu.
“Saboda haka ka faɗa wa gidan Isra’ila cewa, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa ku tuba! Ku juyo daga gumakanku ku kuma furta dukan ayyukanku masu banƙyama!
7 Ngoba ngulowo lalowo wendlu kaIsrayeli, kumbe owezizweni ohlala koIsrayeli njengowezizwe ozehlukanisa ekungilandeleni, amise izithombe zakhe enhliziyweni yakhe, abeke isikhubekiso sobubi bakhe phambi kobuso bakhe, eze kumprofethi ukubuza kuye ngami; mina Nkosi ngizamphendula ngokwami.
“‘Duk sa’ad da mutumin Isra’ila ko baƙo mai zama a Isra’ila ya rabu da ni ya kuma kafa gumaka a cikin zuciyarsa ya kuna sa mugun abin tuntuɓe a gabansa sa’an nan ya tafi wurin annabi don yă neme ni, Ni Ubangiji zan amsa masa da kaina.
8 Ngizamisa ubuso bami ngimelane lalowomuntu, ngimenze abe yisibonakaliso lezaga, ngimqume asuke phakathi kwabantu bami; lizakwazi-ke ukuthi ngiyiNkosi.
Zan yi gāba da mutumin in kuma sa ya zama misali da kuma abin karin magana. Zan ware shi daga mutanena. Sa’an nan za ku san cewa ni ne Ubangiji.
9 Futhi uba umprofethi ekhohliseka, nxa ekhulume ilizwi, mina Nkosi ngimkhohlisile lowomprofethi; njalo ngizakwelulela isandla sami phezu kwakhe, ngimbhubhise asuke phakathi kwabantu bami uIsrayeli.
“‘In kuma aka ruɗi annabin har ya yi annabci, Ni Ubangiji na rinjayi wannan annabi, zan kuma miƙa hannuna gāba da shi in hallaka shi daga cikin mutanena Isra’ila.
10 Njalo bazathwala icala labo. Njengecala lobuzayo lizakuba njalo icala lomprofethi;
Za su ɗauki hakkin laifinsu annabin zai zama mai laifi daidai da wanda ya zo neman shawararsa.
11 ukuze indlu kaIsrayeli ingabe isaphambuka ekungilandeleni, futhi ingabuyi izingcolise ngeziphambeko zabo zonke, kodwa ukuthi babe ngabantu bami, lami ngibe nguNkulunkulu wabo, itsho iNkosi uJehova.
Sa’an nan mutanen Isra’ila ba za su ƙara kauce daga gare ni ba, ba kuwa za su ƙara ƙazantar da kansu da dukan zunubansu ba. Za su zama mutanena, ni kuma zan zama Allahnsu, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.’”
12 Ilizwi leNkosi lafika kimi futhi lisithi:
Maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
13 Ndodana yomuntu, lapho ilizwe lisona kimi ngokuphambeka okukhulu, ngizakwelulela isandla sami phezu kwalo, ngephule udondolo lwesinkwa salo, ngithume indlala kulo, ngiqume kulo umuntu lenyamazana;
“Ɗan mutum, in wata ƙasa ta yi mini zunubi ta wurin rashin aminci na kuma miƙa hannuna gāba da ita don in toshe hanyar samun abincinta na kuma aika da yunwa a kanta na kashe mutanenta da dabbobinta,
14 lanxa lamadoda amathathu, oNowa, uDaniyeli, loJobe, ayephakathi kwalo, wona ayezakhulula umphefumulo wawo wodwa ngokulunga kwawo, itsho iNkosi uJehova.
ko da waɗannan mutum uku Nuhu, Daniyel da kuma Ayuba suna a cikinta, za su iya ceton kansu ne kawai ta wurin adalcinsu, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
15 Uba ngidabulisa izilo ezimbi elizweni, zenze lifelwe ngabantwana, lize libe lunxiwa, kuze kungabi khona odlulayo ngenxa yezilo,
“Ko kuwa in na aika da namun jeji su ratsa cikin wannan ƙasa suka kuma bar ta babu yaro, ta kuma zama kufai har babu wanda zai ratsa cikinta saboda namun jeji,
16 loba lamadoda amathathu abephakathi kwalo, kuphila kwami, itsho iNkosi uJehova, abengayikukhulula amadodana kumbe amadodakazi; wona wodwa abezakhululwa, kodwa ilizwe libe lunxiwa.
muddin ina raye, in ji Ubangiji Mai Iko Duka, ko da ma waɗannan mutum uku suna a cikinta, ba za su iya ceton’ya’yansu maza ko mata ba. Su kaɗai za a iya ceto, amma ƙasar za tă zama kufai.
17 Kumbe uba ngisehlisela inkemba phezu kwalelolizwe ngithi: Nkemba, dabula phakathi kwelizwe, ukuze ngiqume ngisuse kulo umuntu lenyamazana;
“Ko kuma in na kawo takobi a kan wannan ƙasa na kuma ce, ‘Bari takobin ya ratsa cikin dukan ƙasar,’ na kuma kashe mutanenta da dabbobinsu,
18 loba lamadoda amathathu abephakathi kwalo, kuphila kwami, itsho iNkosi uJehova, abengayikukhulula amadodana kumbe amadodakazi, kodwa wona wodwa abezakhululwa.
muddin ina raye, in ji Ubangiji Mai Iko Duka, ko da waɗannan mutum uku suna cikinta, ba za su iya ceton’ya’yansu maza ko mata ba. Su kaɗai za a iya ceto.
19 Kumbe uba ngithumela umatshayabhuqe wesifo kulelolizwe, ngithululele ukuthukuthela kwami phezu kwalo ngegazi, ukuze ngiqume ngisuse kulo umuntu lenyamazana;
“Ko kuma in na aika da annoba a cikin wannan ƙasa na kuma yi fushi a kanta ta wurin kisa, ina kisan mutanenta da dabbobinsu,
20 loba oNowa, uDaniyeli, loJobe bebephakathi kwalo, kuphila kwami, itsho iNkosi uJehova, bebengayikukhulula indodana loba indodakazi; bona bebezakhulula umphefumulo wabo wodwa ngokulunga kwabo.
muddin ina raye, in ji Ubangiji Mai Iko Duka, ko da Nuhu, Daniyel da Ayuba suna a cikinta, ba za su iya ceton ɗansu ko’yarsu ba. Za su iya ceton kansu ne kaɗai ta wurin adalcinsu.
21 Ngoba itsho njalo iNkosi uJehova: Kakhulu kangakanani lapho ngithuma izahlulelo zami ezine ezimbi phezu kweJerusalema, inkemba, lendlala, lesilo esibi, lomatshayabhuqe wesifo, ukuze ngiqume ngisuse kiyo umuntu lenyamazana.
“Gama ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa balle fa sa’ad da na aika wa Urushalima da hukuntaina guda huɗu masu zafi takobi da yunwa da namun jeji da annoba don su kashe mutanenta da dabbobinsu!
22 Kodwa khangela, kuzasala kiyo abaphephileyo abazakhutshwa, amadodana lamadodakazi; khangela, bazaphuma besiza kini, libone indlela yabo lezenzo zabo; njalo lizaduduzwa mayelana lokubi engikulethe phezu kweJerusalema, mayelana lakho konke engikulethe phezu kwayo.
Duk da haka za a sami mutanen da za su ragu’ya’ya maza da matan da za a fitar daga cikinta. Za su zo wurinka, kuma sa’ad da ka gan halinsu da ayyukansu, za ka ta’azantu game da bala’in da na kawo a kan Urushalima kowane bala’in da na kawo a kanta.
23 Ngokunjalo bazaliduduza nxa libona indlela yabo lezenzo zabo; njalo lizakwazi ukuthi kangikwenzanga ngaphandle kwesizatho, konke engikwenzileyo phakathi kwayo, itsho iNkosi uJehova.
Za ka ta’azantu sa’ad da ka ga halinsu da kuma ayyukansu, gama za ka san cewa ban aikata wani abu a cikinta ba dalili ba, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.”

< UHezekheli 14 >