< U-Eksodusi 33 >

1 INkosi yasisithi kuMozisi: Hamba wenyuke lapha wena labantu owabenyusa elizweni leGibhithe, uye elizweni engalifungela uAbrahama, uIsaka loJakobe ngisithi: Inzalo yakho ngizayinika lona.
Sa’an nan Ubangiji ya ce wa Musa, “Ka bar wannan wuri, kai da mutanen da ka fito da su daga Masar, ka haura zuwa ƙasar da na alkawarta da rantsuwa wa Ibrahim, Ishaku da Yaƙub cewa, ‘Zan ba zuriyarka.’
2 Njalo ngizathuma ingilosi phambi kwakho, ngixotshe amaKhanani, amaAmori, lamaHethi, lamaPerizi, amaHivi, lamaJebusi.
Zan aika da mala’ika a gabanka in kuma kori Kan’aniyawa, Amoriyawa, Hittiyawa, Ferizziyawa, Hiwiyawa da Yebusiyawa.
3 Uye elizweni eligeleza uchago loluju; ngoba kangiyikwenyuka phakathi kwakho, ngoba uyisizwe esintamo lukhuni, hlezi ngikuqede endleleni.
Ka haura zuwa ƙasar da take zub da madara da zuma. Amma ba zan tafi tare da ku ba, saboda ku mutane ne masu taurinkai domin mai yiwuwa in hallaka ku a hanya.”
4 Kwathi abantu sebezwile lelilizwi elibi, balila; njalo kakulamuntu owafaka izigqizo zakhe;
Da mutane suka ji wannan mugun magana, sai suka fara makoki. Ba kuma wanda ya sa kayan ado.
5 ngoba iNkosi yayithe kuMozisi: Tshono ebantwaneni bakoIsrayeli uthi: Lingabantu abantamo zilukhuni; ngisenyuka ngiphakathi kwakho ngokucwayiza kwelihlo, ngizakuqeda. Ngakho-ke khupha izigqizo zakho kuwe ukuze ngazi engizakwenza kuwe.
Gama Ubangiji ya riga ya ce wa Musa, “Ka faɗa wa Isra’ilawa, ‘Ku mutane ne masu taurinkai. In na yi tafiya da ku ko na ɗan lokaci, mai yiwuwa in hallaka ku. Yanzu sai ku tuɓe kayan adonku, zan kuwa yanke shawara a kan abin da zan yi da ku.’”
6 Abantwana bakoIsrayeli basebezihlubula izigqizo zabo kusukela entabeni yeHorebe.
Saboda haka Isra’ilawa suka tuttuɓe kayan adonsu a Dutsen Horeb.
7 UMozisi wasethatha ithente walimisa ngaphandle kwenkamba, khatshana lenkamba; walibiza ngokuthi lithente lenhlangano. Kwasekusithi wonke odinga iNkosi waphuma waya ethenteni lenhlangano elalingaphandle kwenkamba.
Musa fa ya saba ɗaukan tenti yă kafa shi a bayan sansani da ɗan nisa, yana kiransa “Tentin Sujada.” Duk wanda yake neman wani abu daga wurin Ubangiji sai yă tafi Tentin Sujada a bayan sansani.
8 Kwakusithi lapho uMozisi ephuma ukuya ethenteni, bonke abantu basukume, beme kube ngulowo lalowo emnyango wethente lakhe; bakhangele emva kukaMozisi aze angene ethenteni;
A sa’ad da kuma Musa ya fita zuwa Tentin, dukan mutanen sukan tashi su tsaya a ƙofofin tentinsu, suna kallon Musa, sai ya shiga tentin.
9 njalo kwakusithi lapho uMozisi esengene ethenteni, insika yeyezi yehle, ime emnyango wethente; ibisikhuluma loMozisi.
Yayinda Musa ya shiga cikin tentin, sai al’amudin girgije yă sauko, yă tsaya a ƙofar yayinda Ubangiji yana magana da Musa.
10 Lapho bonke abantu beyibona insika yeyezi imi emnyango wethente, bonke abantu basukume bakhonze, kube ngulowo lalowo emnyango wethente lakhe.
Lokacin da mutane suka ga al’amudin girgije a tsaye a ƙofar tentin, sai duk su miƙe tsaye su yi sujada, kowa a ƙofar tentinsa.
11 INkosi yakhuluma-ke kuMozisi ubuso ngobuso, njengomuntu ekhuluma lomngane wakhe. Wasebuyela enkambeni, kodwa uJoshuwa inceku yakhe, indodana kaNuni, ijaha, kasukanga phakathi kwethente.
Ubangiji yakan yi magana da Musa fuska da fuska, kamar yadda mutum yake magana da abokinsa. Sa’an nan Musa yă koma sansani, amma saurayin nan Yoshuwa ɗan Nun mai taimakonsa ba ya barin tentin.
12 UMozisi wasesithi eNkosini: Khangela, uthi kimi: Yenyusa lababantu; kodwa wena kawungazisanga ozamthuma lami. Kanti wena uthe: Ngiyakwazi ngebizo, futhi uthole umusa emehlweni ami.
Musa ya ce wa Ubangiji, “Kana ta faɗa mini cewa, ‘Ka jagoranci mutane nan,’ amma ba ka faɗa mini wanda zai tafi tare da ni ba. Ga shi ka ƙara ce mini, ‘Na san ka, na san sunanka, ka kuma sami tagomashi a wurina.’
13 Ngakho-ke ngicela, uba ngithole umusa emehlweni akho, ake ungazise indlela yakho, ukuze ngikwazi, ukuze ngithole umusa emehlweni akho; ukhumbule futhi ukuthi lesisizwe singabantu bakho.
In ka ji daɗina, ka koya mini hanyarka don in san ka, in kuma ci gaba da samun tagomashi daga gare ka. Ka tuna cewa wannan al’umma mutanenka ne.”
14 Wasesithi: Ubukhona bami buzahamba lawe, ngikuphumuze.
Ubangiji ya amsa ya ce, “Zan tafi tare da kai, zan kuma rage maka nauyin kaya.”
15 Wasesithi kuye: Uba ubukhona bakho bungahambi lami, ungasenyusi lapha.
Musa kuwa ya ce masa, “In ba za tă tafi tare da mu ba, to, kada ka ɗaga mu daga nan.
16 Ngoba kuzakwaziwa-ke ngani ukuthi ngithole umusa emehlweni akho, mina labantu bakho? Kakusikho yini ekuhambeni kwakho lathi? Ngakho sizakwehlukaniswa, mina labantu bakho, kubo bonke abantu abasebusweni bomhlaba.
Yaya wani zai sani ko ka ji daɗina da kuma mutanenka, in ba ka tafi tare da mu ba? Mene ne kuma zai bambanta ni da mutanenka daga sauran jama’ar da suke a duniya?”
17 INkosi yasisithi kuMozisi: Lale into oyitshoyo ngizayenza, ngoba uthole umusa emehlweni ami, njalo ngiyakwazi ngebizo.
Sai Ubangiji ya ce wa Musa, “Zan yi yadda ka faɗa, gama ka sami tagomashi a wurina, na san ka, na kuma san sunanka.”
18 Wasesithi: Ake ungitshengise inkazimulo yakho.
Musa kuwa ya ce, “To, ka nuna mini ɗaukakarka.”
19 Yasisithi: Mina ngizadlulisa bonke ubuhle bami phambi kwakho, ngimemezele ibizo leNkosi phambi kwakho. Ngizahawukela lowo engizamhawukela, ngibe lomusa kulowo engizakuba lomusa kuye.
Sai Ubangiji ya ce, “Zan wuce a gabanka, Ni Ubangiji zan yi shelar sunana a gabanka. Zan yi alheri ga duk wanda na so in yi masa alheri, zan nuna jinƙai ga duk wanda na so in yi masa jinƙai.
20 Yathi futhi: Ungebone ubuso bami; ngoba kakho umuntu ongangibona, aphile.
Amma ya ce, ba za ka ga fuskata ba, don ba mutumin da zai gan ni yă rayu.”
21 INkosi yasisithi: Khangela, kulendawo ngakimi lapho ozakuma khona edwaleni;
Sa’an nan Ubangiji ya ce, “Ga wani wuri kusa da ni inda za ka tsaya bisa dutsen.
22 kuzakuthi-ke lapho inkazimulo yami isedlula, ngizakufaka esikhexeni sedwala, ngikusibekele ngesandla sami ngize ngidlule;
A sa’ad da ɗaukakata tana wucewa, zan sa ka a cikin tsaguwar dutsen, in rufe ka da hannuna har sai na wuce.
23 besengisusa isandla sami ubusubona ingemuva yami; kodwa ubuso bami kabuyikubonwa.
Sa’an nan zan ɗauke hannuna, ka kuwa ga bayana; amma fuskata, ba za ka gani ba.”

< U-Eksodusi 33 >