< U-Eksodusi 16 >

1 Basebesuka eElimi, lenhlangano yonke yabantwana bakoIsrayeli yafika enkangala yeSini, ephakathi kweElimi leSinayi, ngosuku lwetshumi lanhlanu lwenyanga yesibili emva kokuphuma kwabo elizweni leGibhithe.
Dukan taron Isra’ila suka tashi daga Elim suka zo hamadar Sin, wadda take tsakanin Elim da Sinai, a rana ta goma sha biyar ga wata biyu, bayan sun fito daga Masar.
2 Lenhlangano yonke yabantwana bakoIsrayeli yakhonona imelana loMozisi loAroni enkangala.
A hamadan, dukan taro suka yi gunaguni a kan Musa da Haruna.
3 Abantwana bakoIsrayeli basebesithi kubo: Kungathi ngabe safa ngesandla seNkosi elizweni leGibhithe lapho sasihlezi embizeni zenyama, lapho sadla isinkwa sasutha; ngoba lisikhuphele kulinkangala ukuze libulale lelibandla lonke ngendlala.
Isra’ilawa suka ce musu, “Da ma a hannun Ubangiji ne muka mutu a Masar, inda muka zauna kewaye da tukwanen nama, muna cin duk abincin da muke so, amma kun kawo mu cikin wannan hamada don ku kashe dukan wannan taro da yunwa.”
4 INkosi yasisithi kuMozisi: Khangela, ngizalinisela isinkwa sivela emazulwini; labantu bazaphuma ukubutha isabelo sosuku ngosuku lwaso, ukuze ngibalinge ukuthi bazahamba ngomlayo wami yini kumbe hayi.
Sai Ubangiji ya ce wa Musa, “Zan zubo muku burodi kamar ruwa daga sama. Mutanen za su fita kowace rana su tattara abin da zai ishe su na ranan. Ta haka zan gwada su in ga ko za su bi umarnaina.
5 Kuzakuthi-ke ngosuku lwesithupha bazalungisa lokho abakulethileyo, njalo kuzabe kuphindwe kabili kulokho abakubuthayo insuku ngensuku.
A rana ta shida za su shirya abin da suka kwaso, wannan kuwa zai zama ninki biyu na abin da sukan tattara na sauran ranaku.”
6 UMozisi loAroni basebesithi kubo bonke abantwana bakoIsrayeli: Kusihlwa, khona lizakwazi ukuthi iNkosi ilikhuphile elizweni leGibhithe;
Saboda haka Musa da Haruna suka ce wa dukan Isra’ila, “Da yamma za ku sani Ubangiji ne ya fitar da ku daga Masar.
7 njalo kusisa, khona lizabona inkazimulo yeNkosi, ngoba izwile ukukhonona kwenu limelene leNkosi. Thina-ke siyini ukuthi lisikhononele?
Da safe za ku ga ɗaukakar Ubangiji, saboda ya ji gunaguninku a kansa. Wane mu, da za ku yi gunaguni a kanmu?”
8 UMozisi wasesithi: Lapho iNkosi ilinika inyama yokudla kusihlwa, lesinkwa ekuseni, ukuze lisuthe, kungoba iNkosi izwile ukukhonona kwenu elikukhonona limelene layo. Ngoba thina siyini? Ukukhonona kwenu kakumelananga lathi, kodwa kumelene leNkosi.
Musa ya kuma ce, “Za ku san cewa shi ne Ubangiji, sa’ad da ya ba ku nama ku ci da yamma, da kuma duk burodin da kuke so da safe, saboda ya ji gunagunin da kuka yi a kansa. Namu a wane? Ai, gunaguninku ba a kanmu ba, amma a kan Ubangiji ne.”
9 UMozisi wasesithi kuAroni: Tshono kunhlangano yonke yabantwana bakoIsrayeli uthi: Sondelani phambi kweNkosi, ngoba izwile ukukhonona kwenu.
Sai Musa ya ce wa Haruna, “Ka faɗa wa dukan taron Isra’ila, ‘Ku zo gaban Ubangiji, gama ya ji gunaguninku.’”
10 Kwasekusithi uAroni esakhuluma kunhlangano yonke yabantwana bakoIsrayeli, bakhangela ngasenkangala, khangela-ke, inkazimulo yeNkosi yabonakala eyezini.
Yayinda Haruna yake magana da dukan taron Isra’ila, sai suka duba wajen hamada, sai ga ɗaukakar Ubangiji tana bayyana a girgije.
11 INkosi yasikhuluma kuMozisi isithi:
Ubangiji ya ce wa Musa,
12 Sengizwile ukukhonona kwabantwana bakoIsrayeli; batshele uthi: Kusihlwa lizakudla inyama, lekuseni lisuthe isinkwa, njalo lizakwazi ukuthi ngiyiNkosi uNkulunkulu wenu.
“Na ji gunagunin Isra’ilawa. Ka faɗa musu, ‘A tsakanin fāɗuwar rana da almuru, za ku ci nama, da safe kuma za ku ƙoshi da burodi. Sa’an nan za ku sani ni ne Ubangiji Allahnku.’”
13 Kwasekusithi ntambama kwenyuka izagwaca, zasibekela inkamba; lakusisa kwakulomlalela wamazolo uzingelezele inkamba.
Da yamman wannan rana, sai makware suka rufe dukan sansani, da safe kuma sai ga raɓa ta kewaye sansani.
14 Kwathi umlalela wamazolo usuwenyukile, khangela-ke, phezu kobuso benkangala into eyisigaqa encinyane, incinyane njengongqwaqwane emhlabathini.
Lokacin da raɓar ta watse, sai ga wani abu kamar tsaki, falle-falle kuma da laushi, fari, kamar hazo, a ƙasa.
15 Kwathi abantwana bakoIsrayeli bezibona bathi omunye komunye: Yimana. Ngoba babengazi ukuthi kuyini. UMozisi wasesithi kubo: Kuyisinkwa iNkosi elinike sona ukuze lidle.
Sa’ad da Isra’ilawa suka ga wannan, sai suka ce wa junansu, “Mene ne wannan?” Gama ba su san ko mene ne ba. Musa ya ce musu, “Wannan shi ne burodin da Ubangiji ya ba ku ku ci.
16 Le yinto iNkosi elilaye ngayo yathi: Ngulowo lalowo kabuthe kuyo okulingene ukudla kwakhe, i-omeri ngekhanda, njengenani lemiphefumulo yenu, ngulowo uzathathela abasethenteni lakhe.
Wannan shi ne abin da Ubangiji ya umarta, ‘Kowane mutum zai tattara bisa ga bukatarsa. Ku tara rabin gallon don mutum guda da yake cikin tentinku.’”
17 Abantwana bakoIsrayeli basebesenza njalo, babutha, omunye okunengi lomunye okulutshwana.
Isra’ilawa suka yi kamar yadda aka faɗa musu, waɗansu suka tattara da yawa, waɗansu kuma kaɗan.
18 Sebelinganise nge-omeri, lowo owayebuthe okunengi kabanga lokusalayo, lowayebuthe okulutshwana kaswelanga; babutha, ngulowo lalowo okulingene ukudla kwakhe.
Da suka gwada a mudu, wanda ya tattara da yawa bai sami mafi yawa ba, wanda kuma ya tattara kaɗan bai sami ƙanƙani ba. Kowane mutum ya tattara daidai bukatarsa.
19 UMozisi wasesithi kubo: Kakungabi lamuntu otshiya kukho kuze kube sekuseni.
Sa’an nan Musa ya ce musu, “Kada wani yă bar saura har safe.”
20 Kodwa kabamlalelanga uMozisi; kodwa abanye batshiya kukho kwaze kwaba sekuseni, kwasekuphethuza impethu, kwaba levumba. Ngakho uMozisi wabathukuthelela.
Duk da haka waɗansu ba su kula da umarnin Musa ba, suka bar saura har safe, kashegari kuwa ta yi tsutsotsi, ta ruɓe, sai Musa ya yi fushi da su.
21 Bakubutha ukusa ngokusa, ngulowo lalowo okulingene ukudla kwakhe; lapho ilanga selitshisa, kwancibilika.
Kowace safiya, kowanne mutum yakan tattara daidai bukatarsa, lokacin da rana ta yi zafi, sai ta narke.
22 Kwasekusithi ngosuku lwesithupha babutha isinkwa esiphindwe kabili, ama-omeri amabili ngamunye. Njalo zonke izinduna zenhlangano zeza zamtshela uMozisi.
A rana ta shida, suka tattara ninki biyu, mudu biyu ga mutum guda, sai shugabannin taron suka zo suka kawo ƙara wurin Musa.
23 Wasesithi kuzo: Lokhu yikho iNkosi ekutshiloyo: Kusasa yikuphumula, isabatha elingcwele leNkosi. Bhakani elizakubhaka, lipheke elizakupheka, konke lokho okuseleyo lizibekele kugcinwe kuze kube sekuseni.
Shi kuma ya ce musu, “Wannan shi ne umarnin Ubangiji, ‘Gobe za tă zama ranar hutu, Asabbaci mai tsarki ga Ubangiji. Domin haka sai ku toya abin da kuke so ku toya, ku kuma dafa abin da kuke so ku dafa. Abin da ya rage ku ajiye har safe.’”
24 Basebekubeka kwaze kwaba sekuseni njengokulaya kukaMozisi. Njalo kakubanga levumba, kwakungelampethu kukho.
Sai suka bar saura har safe, kamar yadda Musa ya umarta, bai kuwa yi wari ko yă yi tsutsa ba.
25 UMozisi wasesithi: Dlanini lokhu lamuhla, ngoba lamuhla kulisabatha leNkosi; lamuhla kaliyikukuthola egangeni.
Musa ya ce, “Ku ci shi yau, saboda yau Asabbaci ne na Ubangiji. Ba za ku same shi a ƙasa a yau ba.
26 Lizakubutha insuku eziyisithupha; kodwa ngosuku lwesikhombisa, isabatha, kakuyikuba khona kulo.
Kwana shida za ku tattara shi, amma a rana ta bakwai, Asabbaci, ba za a same shi ba.”
27 Kwasekusithi ngosuku lwesikhombisa abanye babantu baphuma ukubutha, kodwa kabakutholanga.
Duk da haka waɗansu mutane suka fita a ranar Asabbaci don su tattara, amma ba su sami kome ba.
28 INkosi yasisithi kuMozisi: Koze kube nini lisala ukugcina imilayo yami lemithetho yami?
Sai Ubangiji ya ce wa Musa, “Har yaushe za ku ƙi bin dokokina da umarnaina?
29 Bonani, ngoba iNkosi ilinikile isabatha, ngakho ilinika ngosuku lwesithupha isinkwa sensuku ezimbili; hlalani kube ngulowo lalowo endaweni yakhe, kakungaphumi muntu endaweni yakhe ngosuku lwesikhombisa.
Ku lura fa, ai, Ubangiji ne ya ba ku Asabbaci; shi ya sa a kan ba ku burodi na kwana biyu, a rana ta shida. Kowa ya kamata yă kasance inda yake a rana ta bakwai; kada kowa yă fita.”
30 Ngakho abantu baphumula ngosuku lwesikhombisa.
Sai mutanen suka huta a rana ta bakwai.
31 Indlu yakoIsrayeli yasibiza ibizo lakho ngokuthi yimana; njalo kwakunjengenhlanyelo yekhoriyanderi emhlophe, lokunambitheka kwayo kwakunjengezinkwana eziyizipatalala eziloluju.
Mutanen Isra’ila suka kira burodin Manna. Manna yana nan fari kamar farin riɗi, ɗanɗanonsa kuma yana kama da masa da aka yi da zuma.
32 UMozisi wasesithi: Le yinto iNkosi elaye ngayo ukuthi: Gcwalisani i-omeri ngayo igcinelwe izizukulwana zenu, ukuze zibone isinkwa engalinika sona ukuthi lidle enkangala ekulikhupheni kwami elizweni leGibhithe.
Musa ya ce, “Wannan shi ne abin da Ubangiji ya umarta, ‘Ku auna mudu guda na Manna, a adana ta dukan zamananku, domin kowane zamani yă ga irin abincin da na ba ku ku ci a hamada, yayinda na fitar da ku daga Masar.’”
33 UMozisi wasesithi kuAroni: Thatha inqayi eyodwa, ufake kuyo i-omeri eligcwele imana, uyibeke phambi kweNkosi, igcinelwe izizukulwana zenu.
Saboda haka Musa ya ce wa Haruna, “Ka ɗauki tulu, ka sa mudu guda na Manna a ciki. Sa’an nan ka sa shi a gaban Ubangiji, don a adana don tsararraki masu zuwa.”
34 Njengokulaya kweNkosi kuMozisi, uAroni wayibeka phambi kobufakazi ukuze igcinwe.
Sai Haruna ya ajiye Mannar a gaban Akwatin Alkawari, don a adana ta kamar yadda Ubangiji ya umarci Musa.
35 Abantwana bakoIsrayeli-ke badla imana iminyaka engamatshumi amane baze bafika elizweni elakhiweyo. Badla imana baze bafika emngceleni welizwe leKhanani.
Isra’ilawa suka yi shekaru arba’in suna cin Manna, har sai da suka shiga cikin ƙasar da take da mutane, suka ci Manna har zuwa kan iyakar ƙasar Kan’ana.
36 I-omeri-ke ingokwetshumi kwe-efa.
(Omer guda, daidai ne da kashi ɗaya bisa goma na Efa.)

< U-Eksodusi 16 >