< U-Esta 8 >

1 Ngalolosuku inkosi uAhasuwerusi yanika uEsta indlovukazi indlu kaHamani isitha samaJuda. UModekhayi wasesiza phambi kwenkosi ngoba uEsta wayeselandisile ukuthi wayeyini kuye.
A wannan rana, Sarki Zerzes ya ba wa Esta mallakar Haman, abokin gāban Yahudawa. Mordekai kuma ya zo gaban sarki, gama Esta ta faɗa yadda ta haɗa dangi da shi.
2 Inkosi yasikhupha indandatho yophawu lwayo eyayiyithathele uHamani, yayinika uModekhayi. UEsta wasebeka uModekhayi phezu kwendlu kaHamani.
Sarki ya cire zobensa na hatimi, wanda ya karɓo daga Haman ya ba Mordekai. Esta kuma ta naɗa shi a kan mallakar Haman.
3 UEsta wasebuya ekhuluma phambi kwenkosi, wawa phambi kwenyawo zayo wakhala inyembezi wayincenga ukuthi isuse ububi bukaHamani umAgagi, logobe lwakhe ayelucebe ngamaJuda.
Esta ta sāke roƙon sarki, ta fāɗi a ƙafafunsa tana kuka. Ta roƙe shi yă kawo ƙarshen mugun shirin nan na Haman, mutumin Agag; wanda ya shirya a kan Yahudawa.
4 Inkosi yasiselulela intonga yobukhosi yegolide kuEsta. UEsta wasesukuma wema phambi kwenkosi,
Sai sarki ya miƙa wa Esta sandan sarauta na zinariya, ta kuwa tashi ta tsaya a gabansa.
5 wasesithi: Uba kukuhle enkosini, uba-ke ngithole umusa phambi kwayo, lodaba lulungile phambi kwenkosi, lami ngilungile emehlweni ayo, kakubhalwe ukubuyisela emuva izincwadi, ugobe lukaHamani indodana kaHamedatha umAgagi, ayelubhalele ukubhubhisa amaJuda asezabelweni zonke zenkosi.
Ta ce, “In sarki ya yarda, in kuma na sami tagomashi daga gare shi, idan kuma ya gamshe shi yă yi abin da yake daidai, idan yana jin daɗina, bari a rubuta umarni a soke hukuncin saƙonin da Haman ɗan Hammedata, mutumin Agag, ya shirya ya kuma rubuta domin a hallaka Yahudawa a dukan lardunan sarki.
6 Ngoba ngingaba lakho njani ukubona ububi obuzathola isizwe sakithi? Kumbe ngingaba lakho njani ukubona ukubhujiswa kwezihlobo zami?
Gama yaya zan jure da ganin masifa ta faɗa a kan mutanena? Yaya zan jure in ga an hallaka iyalina?”
7 Inkosi uAhasuwerusi yasisithi kuEsta indlovukazi lakuModekhayi umJuda: Khangelani, indlu kaHamani ngiyinike uEsta, yena-ke bamlengise egodweni, ngenxa yokuthi welulela isandla sakhe kumaJuda.
Sarki Zerzes ya amsa wa Esta da Mordekai mutumin Yahuda, “Domin Haman ya kai wa Yahudawa hari, na ba da mallakarsa ga Esta, an kuma rataye shi a wurin rataye mai laifi.
8 Ngakho lina bhalelani amaJuda ebizweni lenkosi, njengokuhle emehlweni enu, likunameke ngophawu lwendandatho yenkosi, ngoba umbhalo obhalwe ngebizo lenkosi wananyekwa ngophawu lwendandatho yenkosi, kakho ongawubuyisela emuva.
Yanzu ku rubuta wata doka, a sunan sarki, a madadin Yahudawa, yadda kuka ga ya fi kyau ku kuma hatimce ta da zoben hatimin sarki, gama babu takardar da aka rubuta da sunan sarki, aka kuma hatimce da zobensa da za a iya sokewa.”
9 Kwasekubizwa ababhali benkosi ngalesosikhathi ngenyanga yesithathu, eyinyanga uSivani, ngolwamatshumi amabili lantathu lwayo; kwasekubhalwa njengakho konke uModekhayi akulaya kumaJuda, lezikhulwini lakubabusi lakuziphathamandla zezabelo ezisukela eIndiya kuze kufike eEthiyophiya, izabelo ezilikhulu lamatshumi amabili lesikhombisa, isabelo lesabelo njengokombhalo waso, lesizwe ngesizwe njengokolimi lwaso, lakumaJuda njengokombhalo wawo lanjengokolimi lwawo.
Nan da nan aka kira magatakardun fada, a ranar ashirin da uku ga watan uku, wato, watan Siban. Suka rubuta dukan umarnan Mordekai ga Yahudawa, da kuma ga shugabanni, da gwamnoni, da hakiman larduna 127 tun daga Indiya har zuwa Kush. Aka rubuta waɗannan umarnan a rubutun kowane lardi, da kuma cikin harshen kowane mutane. Aka kuma rubuta ga Yahudawa a rubutunsu da harshensu.
10 Wasebhala ebizweni lenkosi uAhasuwerusi, wanameka ngophawu lwendandatho yenkosi, wathumela izincwadi ngesandla sezigijimi ezigade amabhiza, ezigade amabhiza alejubane awesikhosini, amabhizakazi amatsha.
Mordekai ya yi rubutu da sunan Sarki Zerzes, ya hatimce saƙonin da zoben hatimin sarki, ya kuma aika da su ta hannun masu’yan aika a kan dawakai, waɗanda sukan hau dawakai masu gudu sosai, da aka yi kiwonsu musamman saboda sarki.
11 Ukuthi inkosi yavumela amaJuda ayesemzini ngomuzi wonke ukuthi ahlangane amele impilo yawo ukubhubhisa abulale aqede wonke amandla abantu lesabelo abawahlaseleyo, abantwanyana labesifazana, lokuphanga impango yabo,
Dokar sarki ta ba wa Yahudawa a kowace birni izini su taru, su kuma kāre kansu, domin su hallaka, su kashe, su kuma hallaka kowace ƙungiyar mayaƙa, na kowace ƙasa, ko lardi, da wataƙila za su kai musu, da matansu, da yaransu hari; su kuma washe mallakar abokan gābansu.
12 ngasuku lunye kuzo zonke izabelo zenkosi uAhasuwerusi, ngolwetshumi lantathu lwenyanga yetshumi lambili, eyinyanga uAdari.
Ranar da aka shirya domin Yahudawa su yi wannan a dukan lardunan Sarki Zerzes, ita ce ranar goma sha uku ga watan goma sha biyu, wato, watan Adar.
13 Ikhophi yombhalo yomthetho ozamiswa kuso sonke isabelo ngesabelo yayisobala kubo bonke abantu, ukuthi amaJuda azilungisele lolusuku ukuziphindiselela ezitheni zawo.
Za a ba da kofi na rubutacciyar dokar a matsayin ƙa’ida a kowane lardi, a kuma sanar wa mutanen kowace ƙasa, domin Yahudawa su zauna da shiri a ranar, domin su ɗau fansa a kan maƙiyansu.
14 Izigijimi zigade amabhiza esikhosini alejubane zaphuma, ziphangisiswa zicindezelwa yilizwi lenkosi, lomthetho wanikwa eShushani isigodlo.
’Yan aikan, a kan dawakan fada, suka fita a guje, umarnin sarki yana iza su. Aka kuma ba da dokar a mazaunin masarauta wadda take Shusha.
15 UModekhayi wasephuma phambi kwenkosi ekusembatho sobukhosi sobuluhlaza okwesibhakabhaka lesimhlophe, lomqhele omkhulu wegolide, lesembatho selembu elicolekileyo kakhulu leliyibubende. Umuzi weShushani wasuthokoza wathaba.
Mordekai kuwa ya fita a gaban sarki da rigunan sarauta, masu ruwan shuɗi, da fari, da babban kambi na zinariya, da alkyabba ta lilin mai ruwan shunayya. Aka yi sowa don murna a birnin Shusha.
16 AmaJuda ayelokukhanya lentokozo lenjabulo lodumo.
Ga Yahudawa kuwa, lokaci ne na murna da farin ciki, da jin daɗi da bangirma.
17 Lakuso sonke isabelo ngesabelo lakuwo wonke umuzi ngomuzi endaweni lapho ilizwi lenkosi lomthetho wayo okwafika khona amaJuda aba lentokozo, lenjabulo, idili, losuku oluhle. Labanengi babantu belizwe baba ngamaJuda, ngoba ukwesaba amaJuda kwabehlela.
A kowane lardi da kowace birni, ko’ina da dokar sarki ta kai, aka yi farin ciki a cikin Yahudawa, cike da bukukkuwa. Yawan mutane da waɗansu ƙasashe suka zama Yahudawa, don tsoron Yahudawa ya kama su.

< U-Esta 8 >