< U-Esta 5 >

1 Kwasekusithi ngosuku lwesithathu uEsta wagqoka ezobundlovukazi, wema egumeni elingaphakathi lendlu yenkosi, maqondana lendlu yenkosi. Inkosi yayihlezi esihlalweni sobukhosi sombuso wayo endlini yesikhosini iqondene lomnyango wendlu.
A rana ta uku, Esta ta sanya rigunanta na sarauta, ta tafi ta tsaya a harabar fada, a gaban zaure sarki. Sarki yana zaune a kan gadon sarautarsa a zauren, yana fuskantar ƙofar shiga.
2 Kwasekusithi inkosi ibona uEsta indlovukazi emi egumeni, wazuza umusa emehlweni ayo; inkosi yasimelulela uEsta intonga yobukhosi yegolide eyayisesandleni sayo. Wasesondela uEsta wathinta isihloko sentonga yobukhosi.
Sa’ad da ya ga Sarauniya Esta tsaye a harabar, sai ya ji daɗin ganinta, ya miƙa mata sandan sarauta na zinariya da take hannunsa. Sai Esta ta matsa kusa ta taɓa kan sandan.
3 Inkosi yasisithi kuye: Ulani, ndlovukazi Esta? Lesicelo sakho siyini? Uzasinikwa ngitsho kuze kube yingxenye yombuso.
Sai sarki ya ce mata, “Me kike so, Sarauniya Esta? Mene ne roƙonki? Kai, ko rabin masarautata ce, za a ba ki.”
4 UEsta wasesithi: Uba kukuhle enkosini, kayize inkosi loHamani edilini engiyenzele lona.
Esta ta ce, “In ya gamshi sarki, bari sarki, tare da Haman su zo wurin liyafar da na shirya wa sarki yau.”
5 Inkosi yasisithi: Phangisisani uHamani ukuthi enze ilizwi likaEsta. Ngakho yeza inkosi loHamani edilini uEsta ayelenzile.
Sai sarki ya ce, “Maza a kawo Haman don mu yi abin da Esta ta roƙa.” Saboda haka, sarki da Haman suka tafi liyafar da Esta ta shirya.
6 Inkosi yasisithi kuEsta edilini lewayini: Siyini isicelo sakho? Njalo uzasinikwa. Siyini-ke isifiso sakho? Kuzakwenziwa ngitsho kuze kube yingxenye yombuso.
Yayinda suke shan ruwan inabi, sarki ya sāke ce wa Esta, “Yanzu, mece ce bukatarki? Za a biya miki shi. Kuma mene ne roƙonki? Kai, ko rabin masarautata ce, za a ba ki.”
7 UEsta wasephendula wathi: Isicelo sami lesifiso sami yilokhu:
Esta ta amsa ta ce, “Bukatata da kuma roƙona shi ne,
8 Uba ngithole umusa emehlweni enkosi, futhi uba kukuhle enkosini ukupha isicelo sami lokwenza isifiso sami, inkosi loHamani kabeze edilini engizalenzela bona. Kusasa-ke ngizakwenza njengokwelizwi lenkosi.
in na sami tagomashi a wurin sarki, in kuma sarki ya yarda yă biya mini bukatata, yă kuma ji roƙona, bari sarki da Haman su zo gobe wurin liyafar da zan shirya musu. Sa’an nan zan amsa tambayar sarki.”
9 UHamani wasephuma mhlalokho ethokoza elenhliziyo enhle. Kodwa uHamani ebona uModekhayi esangweni lenkosi ukuthi kasukumanga lokuthi kamthuthumelelanga, uHamani wagcwala ulaka ngoModekhayi.
Haman ya fita a ranan da murna, ya kuma ji daɗi. Amma sa’ad da ya ga Mordekai a bakin ƙofar sarki, ya kuma lura cewa bai tashi, ko yă nuna bangirma a gabansa ba, sai ya cika da fushi.
10 Kodwa uHamani wazithinta, wafika endlini yakhe; wasethuma walanda abangane bakhe loZereshi umkakhe.
Duk da haka, Haman ya cije, ya tafi gida. Sai ya kira abokansa da kuma matarsa, Zeresh,
11 UHamani wasebalandisela udumo lwenotho yakhe, lobunengi bamadodana akhe, lakho konke inkosi eyayimkhulise ngakho, leyamphakamisa ngakho phezu kweziphathamandla lenceku zenkosi.
ya yi ta taƙama game da ɗumbun wadatarsa, da yawan’ya’yansa maza, da dukan yadda sarki ya girmama shi, ya kuma ɗaga shi bisan sauran hakimai da shugabanni.
12 UHamani wasesithi: Yebo, uEsta indlovukazi kangenisanga muntu kanye lenkosi edilini alenzileyo ngaphandle kwami; njalo lakusasa nginxuselwe kuye lenkosi.
Haman ya ƙara da cewa, “Ba duka ke nan ba, kai, ni ne kaɗai mutumin da Sarauniya Esta ta gayyata yă tafi tare da sarki zuwa liyafar da ta shirya. Ta sāke gayyace ni tare da sarki gobe.
13 Kanti konke lokhu kakungenelisi ngalutho ngaso sonke isikhathi ngibona uModekhayi umJuda ehlezi esangweni lenkosi.
Amma dukan wannan bai biya mini bukata ba, muddin ina ganin wannan mutumin Yahudan nan Mordekai, yana zama a bakin ƙofar sarki.”
14 UZereshi umkakhe labo bonke abangane bakhe basebesithi kuye: Kakwenziwe ugodo ubude obuzingalo ezingamatshumi amahlanu; kusasa-ke uthi enkosini kabalengise uModekhayi kulo, ubusungena lenkosi edilini uthokozile. Njalo loludaba lwalulungile phambi kukaHamani, waselwenza ugodo.
Matarsa Zeresh, da dukan abokansa suka ce masa, “Ka sa a gina wurin rataye mai laifi, mai tsawo, ƙafa saba’in da biyar, da safe kuwa ka ce wa sarki a rataye Mordekai a kansa. Sa’an nan ka tafi cin abincin dare tare da sarki da murna.” Wannan shawarar ta faranta wa Haman rai, ya kuma sa aka gina wurin rataye mai laifi.

< U-Esta 5 >