< U-Esta 3 >

1 Emva kwalezizindaba inkosi uAhasuwerusi yamkhulisa uHamani indodana kaHamedatha umAgagi, yamphakamisa, yabeka isihlalo sakhe phezu kwazo zonke iziphathamandla ezazilaye.
Bayan waɗannan al’amura, sai Sarki Zerzes ya girmama Haman ɗan Hammedata, mutumin Agag, ya ɗaukaka shi, ya kuma ba shi matsayi mafi girma fiye da na dukan sauran hakiman.
2 Ngakho zonke inceku zenkosi ezazisesangweni lenkosi zakhothama zamkhonza uHamani, ngoba inkosi yayilaye ngokunjalo ngaye. Kodwa uModekhayi kakhothamanga kakhonzanga.
Dukan masu hidimar da suke a ƙofar sarki suka riƙa durƙusa suna ba wa Haman girma, gama sarki ya ba da umarni a yi masa haka. Amma Mordekai bai durƙusa ya ba shi girma ba.
3 Izinceku zenkosi ezazisesangweni lenkosi zasezisithi kuModekhayi: Kungani useqa umlayo wenkosi?
Sa’an nan masu hidimar da suke a ƙofar sarki suka tambaye Mordekai, “Me ya sa ba ka yin biyayya da umarnin sarki?”
4 Kwasekusithi zikhuluma laye insuku ngensuku, kodwa engazizwanga, zamtshela uHamani ukuze zibone ukuthi amazwi kaModekhayi azakuma yini; ngoba wayezitshelile ukuthi ungumJuda.
Kowace rana suna masa magana, amma ya ƙi yă yi. Saboda haka, suka faɗa wa Haman game da wannan don su ga ko za a jure da halin Mordekai, gama ya faɗa musu cewa shi mutumin Yahuda ne.
5 UHamani esebonile ukuthi uModekhayi kakhothamanga njalo kakhonzanga kuye, uHamani wagcwala intukuthelo.
Sa’ad da Haman ya ga cewa Mordekai ba ya durƙusa ko yă girmama shi, sai ya fusata.
6 Wesedelela emehlweni akhe ukumthela isandla uModekhayi yedwa, ngoba babemtshelile abantu bakibo kaModekhayi, ngakho uHamani wadinga ukuchitha wonke amaJuda, ayesembusweni wonke kaAhasuwerusi, abantu bakibo kaModekhayi.
Da yake an faɗa masa asalin Mordekai, sai ya ga a kashe Mordekai kaɗai ba zai biya masa bukata ba. A maimakon haka, Haman ya nemi hanya a hallaka dukan mutanen Mordekai, wato, Yahudawa, a ko’ina a dukan masarautar Zerzes.
7 Ngenyanga yokuqala, eyinyanga uNisani, ngomnyaka wetshumi lambili wenkosi uAhasuwerusi, baphosa iPuri, eliyinkatho, phambi kukaHamani, kusukela osukwini kusiya osukwini, njalo kusukela enyangeni kusiya enyangeni yetshumi lambili, eyinyanga uAdari.
A shekara ta goma sha biyu ta Sarki Zerzes, a wata na farko, watan Nisan, sai suka jefa fur (wato, ƙuri’a) a gaban Haman don a zaɓi rana da watan da zai dace da ƙulle-ƙullen. Sai ƙuri’a ta fāɗa a kan wata na goma sha biyu, wato, watan Adar.
8 UHamani wasesithi enkosini uAhasuwerusi: Kukhona abantu abathile abahlakazeke basabalala phakathi kwabantu ezabelweni zonke zombuso wakho; lemilayo yabo yehlukile kweyabo bonke abantu, lemilayo yenkosi kabayenzi; ngakho kakufanelanga enkosini ukuthi ibayekele bahlale.
Sai Haman ya ce wa Sarki Zerzes, “Akwai waɗansu mutanen da suke a warwatse, sun kuma bazu a cikin mutane cikin dukan lardunan masarautarka, waɗanda al’adunsu sun yi dabam da na dukan sauran mutane. Mutanen nan ba sa biyayya da dokokin sarki; ba zai yi wa sarki kyau a jure su ba.
9 Uba kulungile enkosini, kakubhalwe ukuthi bachithwe, njalo ngizalinganisa amathalenta esiliva azinkulungwane ezilitshumi ezandleni zabenzi bomsebenzi, ukuze afakwe kokuligugu kwenkosi.
In ya gamshi sarki, bari a yi doka, don a hallaka su, zan kuma sa talenti dubu goma na azurfa a cikin ma’ajin fada saboda mutanen da suka aikata wannan sha’ani.”
10 Inkosi yasikhupha indandatho yophawu lwayo esandleni sayo, yayinika uHamani indodana kaHamedatha umAgagi, isitha samaJuda.
Saboda haka sarki ya zare zoben hatimi daga yatsarsa, ya ba wa Haman ɗan Hammedata, mutumin Agag, abokin gāban Yahudawa.
11 Inkosi yasisithi kuHamani: Isiliva usinikiwe, labantu, ukwenza ngabo njengokuhle emehlweni akho.
Sarki ya ce wa Haman, “Ka riƙe kuɗin, ka kuma yi da mutanen yadda ka ga dama.”
12 Kwasekubizwa ababhali benkosi ngenyanga yokuqala ngosuku lwetshumi lantathu lwayo; kwasekubhalwa njengakho konke uHamani ayekulayile, ezikhulwini zenkosi lakubabusi ababephezu kwesabelo lesabelo, lakuziphathamandla zesizwe lesizwe sesabelo lesabelo, njengokombhalo waso, labantu ngabantu ngokolimi lwabo; kwabhalwa ebizweni lenkosi uAhasuwerusi, kwananyathiselwa ngendandatho yophawu lwenkosi.
Sa’an nan aka kira magatakardun sarki a rana ta goma sha uku na wata na fari. Suka rubuta dukan umarnin Haman a irin rubutun kowane lardi, kuma cikin harshen kowane mutane, zuwa ga shugabannin mahukuntai na sarki, da gwamnonin larduna dabam-dabam, da kuma hakiman mutane dabam-dabam. Aka rubuta waɗannan a sunan Sarki Zerzes da kansa, aka kuma hatimce da zobensa.
13 Incwadi zathunyelwa ngesandla sezigijimi kuzo zonke izabelo zenkosi ukuchitha, ukubulala, lokubhubhisa wonke amaJuda, kusukela komutsha kusiya komdala, abantwanyana labesifazana, ngasuku lunye, ngolwetshumi lantathu lwenyanga yetshumi lambili, eyinyanga uAdari, lokuthi kuphangwe impahla yawo.
Aka aika’yan-kada-tă-kwana da saƙoni zuwa dukan lardunan sarki da umarni a hallaka, a karkashe, a kuma kawar da dukan Yahudawa, manya da ƙanana, mata da yara, a kuma washe kayayyakinsu.
14 Ikhophi yombhalo yokuthi umlayo unikwe kuso sonke isabelo ngesabelo yayisobala kubo bonke abantu ukuze balungele lolosuku.
Za a ba da kofin rubutun a matsayin doka a kowane lardi, a kuma sanar da mutanen kowace al’umma, domin su zauna da shiri don wannan rana.
15 Izigijimi zaphuma ziphangisiswa yilizwi lenkosi, lomthetho wanikwa eShushani isigodlo. Inkosi loHamani basebehlalela ukunatha, kodwa umuzi iShushani wawusanganisekile.
Bisa ga umarnin sarki, sai’yan-kada-tă-kwana, suka tafi da sauri. Aka ba da umarni a mazaunin masarauta da yake a Shusha. Sai Sarki da Haman suka zauna don su sha, amma birnin Shusha ya ruɗe.

< U-Esta 3 >