< UDutheronomi 3 >

1 Sasesiphenduka sisenyuka ngendlela yeBashani. UOgi inkosi yeBashani wasephuma ukumelana lathi, yena labantu bakhe bonke, ukulwa eEdreyi.
Biye da wannan muka juya muka haura ta hanyar wajen Bashan, inda Og, sarkin Bashan tare da dukan mayaƙansa suka fito don su sadu da mu a yaƙi, a Edireyi.
2 Kodwa iNkosi yathi kimi: Ungamesabi, ngoba ngizamnikela labantu bakhe bonke lelizwe lakhe esandleni sakho; njalo uzakwenza kuye njengokwenza kwakho kuSihoni inkosi yamaAmori owayehlala eHeshiboni.
Ubangiji ya ce mini, “Kada ka ji tsoronsa, gama na riga na miƙa shi da dukan mayaƙansa da kuma ƙasarsa gare ka. Yi masa abin da ka yi wa Sihon sarkin Amoriyawa, wanda ya yi mulkin Heshbon.”
3 Ngakho iNkosi uNkulunkulu wethu yanikela esandleni sethu loOgi inkosi yeBashani labo bonke abantu bakhe; sasesimtshaya, kakwaze kwasala lansali kuye.
Saboda haka Ubangiji Allahnmu ya ba da Og, sarkin Bashan da dukan mayaƙansa a hannuwanmu. Muka karkashe su, ba mu bar wani da rai ba.
4 Sasesithumba yonke imizi yakhe ngalesosikhathi; kwakungelamuzi esingawuthathanga kibo; imizi engamatshumi ayisithupha, isabelo sonke seArigobi, umbuso kaOgi eBashani.
A wannan lokaci muka kwashe dukan biranensa. Babu ɗaya daga birane sittin da ba mu ɗauke daga gare su ba, dukan yankin Argob, masarautar Og a Bashan.
5 Yonke limizi yayivikelwe ngemithangala ephakemeyo, amasango lemigoqo, ngaphandle kwemizana eminengi kakhulu engelamithangala.
Dukan biranen nan masu katanga da suke da tsayi masu ƙofofi da ƙyamare, akwai kuma manya ƙauyukan da ba su da katanga.
6 Sasesiyitshabalalisa, njengokwenza kwethu kuSihoni inkosi yeHeshiboni, satshabalalisa yonke imizi, abesilisa labesifazana labantwanyana.
Muka hallaka su ƙaƙaf, kamar yadda muka yi wa Sihon sarkin Heshbon, muka hallaka kowace birni, maza, mata da yara.
7 Kodwa zonke izifuyo lempango yemizi, saziphangela.
Amma dukan dabbobin da kuma ganimar daga biranensu muka kwaso wa kanmu.
8 Ngalesosikhathi sasesithatha esandleni samakhosi amabili amaAmori ilizwe, elalinganeno kweJordani, kusukela esifuleni iArinoni kuze kube sentabeni yeHermoni.
A lokacin ne muka ƙwace wannan ƙasa daga hannun sarakunan nan biyu na Amoriyawa, wato, ƙasa wadda take a hayin Urdun, daga Kwarin Arnon zuwa Dutsen Hermon.
9 (AmaSidoni ayibiza iHermoni ngokuthi yiSiriyoni, lamaAmori ayibiza ngokuthi yiSeniri.)
(Hermon ne Sidoniyawa suke kira Siriyon, Amoriyawa kuwa suna kira shi Senir.)
10 Yonke imizi yemagcekeni, leGileyadi yonke, leBashani yonke, kuze kube seSaleka leEdreyi, imizi yombuso kaOgi eBashani.
Muka kama dukan biranen da suke kan tudu, da dukan Gileyad, da dukan Bashan, har zuwa Saleka da Edireyi, biranen masarautar Og a Bashan.
11 Ngoba nguOgi kuphela, inkosi yeBashani, owasalayo kunsali yeziqhwaga; khangela, umbheda wakhe wawungumbheda wensimbi; kawukho yini eRaba yabantwana bakoAmoni? Ubude bawo babuzingalo eziyisificamunwemunye, lobubanzi bawo babuzingalo ezine, ngokwengalo yomuntu.
(Og sarkin Bashan, ne kaɗai ya ragu cikin Refahiyawa. An yi gadonsa da ƙarfe, tsawon gadon ya fi ƙafa goma sha uku, fāɗinsa kuwa ƙafa shida ne. Yana nan a Rabba ta Ammonawa har yanzu.)
12 Lalelilizwe sadla ilifa lalo ngalesosikhathi; kusukela eAroweri, elisesifuleni seArinoni, lengxenye yentaba yeGileyadi lemizi yayo ngayipha abakoRubeni labakoGadi.
Cikin ƙasar da muka kwasa a lokacin, na ba wa mutanen Ruben da mutanen Gad yankin arewa na Arower ta Kwarin Arnon, haɗe da rabin ƙasar tudu ta Gileyad, tare da biranenta.
13 Lokuseleyo kweGileyadi leBashani yonke, umbuso kaOgi, ngakunika kungxenye yesizwe sakoManase; isabelo sonke seArigobi, layo yonke iBashani, eyayithiwa yilizwe leziqhwaga.
Sai kuma na ba wa rabin kabilar Manasse sauran rabin ƙasar tudu ta Gileyad da kuma dukan Bashan, masarautar Og (Wato, dukan yankin ƙasan nan na Argob a Bashan da dā ake kira ƙasar Refahiyawa.
14 UJayiri indodana kaManase wathatha isabelo sonke seArigobi, kuze kube semngceleni wamaGeshuri lowamaMahakathi; wayibiza imizi ngebizo lakhe wathi yiBashani-Havothi-Jayiri, kuze kube yilolusuku.
Yayir na zuriyar Manasse ya karɓi dukan yankin ƙasar Argob a Bashan har zuwa iyakar Geshurawa da Ma’akatiyawa. Sai ya kira ƙauyukan wurin da sunansa, Hawwot Yayir.)
15 Ngasengimnika uMakiri iGileyadi.
Na kuma ba da Gileyad ga Makir.
16 LakwabakoRubeni lakwabakoGadi nganika kusukela eGileyadi ngitsho kuze kufike esifuleni seArinoni, phakathi laphakathi kwesifula, lomngcele, njalo kuze kube sesifuleni iJaboki, umngcele wabantwana bakoAmoni.
Amma ga mutanen Ruben da mutanen Gad, na ba da yankin da ya tashi daga Gileyad, ya gangara zuwa Kwarin Arnon (tsakiyar kwarin kuwa shi ne iyaka) ya fita zuwa Kogin Yabbok, wanda yake shi ne iyakar Ammonawa.
17 Lamagceke, leJordani, lomngcele, kusukela eKinerethi njalo kuze kufike elwandle lwemagcekeni, ulwandle lwetshwayi, ngaphansi kweAshidodi-Pisiga ngasempumalanga.
Iyakarsa daga yamma kuwa shi ne Urdun a Araba, daga Kinneret zuwa Tekun Araba (wato, Tekun Gishiri) a gangaren gindin Dutsen Fisga wajen gabas.
18 Ngasengililaya ngalesosikhathi ngisithi: INkosi uNkulunkulu wenu ilinikile lelilizwe libe yilifa lenu. Lizachapha lihlomile phambi kwabafowenu, abantwana bakoIsrayeli, wonke amadodana angamaqhawe.
Na umarce ku a lokacin na ce, “Ubangiji Allahnku ya ba ku wannan ƙasa ku mallake ta. Dukan mayaƙanku za su haye da shirin yaƙi a gaban’yan’uwanku, Isra’ilawa.
19 Kuphela omkenu labantwanyana benu lezifuyo zenu - ngiyazi ukuthi lilezifuyo ezinengi - kuzahlala emizini yenu engilinike yona,
Amma matanku, yaranku da dabbobinku (na sani kuna da dabbobi masu yawa), su ne za ku bari a garuruwan da na ba ku,
20 iNkosi ize ibanike ukuphumula abafowenu njengani, baze bathi labo badle ilifa lelizwe iNkosi uNkulunkulu wenu ebaphe lona, ngaphetsheya kweJordani; beselibuyela, ngulowo lalowo elifeni lakhe, engilinike lona.
sai Ubangiji ya ba da hutu ga sauran’yan’uwanku, yadda ya yi da ku, su ma suka sami ƙasar da Ubangiji Allahnku yake ba su, a ƙetaren Urdun, sa’an nan kowannenku zai komo ga mallakar da na ba ku.”
21 Njalo ngamlaya uJoshuwa ngalesosikhathi ngisithi: Amehlo akho abonile konke iNkosi uNkulunkulu wenu ekwenze kulawomakhosi amabili; izakwenza njalo iNkosi kuyo yonke imibuso ozakwedlulela kuyo.
A lokacin nan na umarci Yoshuwa na ce, “Da idanunka ka ga dukan abin da Ubangiji Allahnku ya yi da waɗannan sarakuna biyu. Haka Ubangiji zai yi da dukan masarautai a can, inda za ku.
22 Lingabesabi, ngoba iNkosi uNkulunkulu wenu, yona izalilwela.
Kada ku ji tsoronsu, gama Ubangiji Allahnku zai yi yaƙi dominku.”
23 Ngasengiyincenga iNkosi ngalesosikhathi ngisithi:
A lokacin, na roƙi Ubangiji na ce,
24 Nkosi Jehova, wena usuqalile ukutshengisa inceku yakho ubukhulu bakho lesandla sakho esilamandla; ngoba nguwuphi unkulunkulu emazulwini lemhlabeni ongenza njengemisebenzi yakho lanjengamandla akho?
“Ya Ubangiji Mai Iko Duka, ka fara nuna wa bawanka ɗaukakarka da ikonka. Akwai wani allah a sama ko a duniya, wanda zai aikata waɗannan manyan ayyukan kamar ka?
25 Ngicela ngichaphe, ngibone ilizwe elihle elingaphetsheya kweJordani, leyontaba enhle, leLebhanoni.
Ina roƙonka, bari in ƙetare in ga ƙasa mai kyau ɗin nan a ƙetaren Urdun, wannan ƙasar mai kyau ta tuddai, da kuma Lebanon.”
26 Kodwa iNkosi yangithukuthelela ngenxa yenu, kayingizwanga; iNkosi yasisithi kimi: Kwenele kuwe; ungabe usaphinda ukukhuluma kimi ngaloludaba.
Amma saboda ku, Ubangiji ya yi fushi da ni, bai kuwa saurare ni ba. Sai Ubangiji ya ce, “Ya isa haka, kada ka ƙara yin magana da ni game da wannan batu.
27 Yenyukela engqongeni yePisiga, uphakamisele amehlo akho ngentshonalanga langenyakatho langeningizimu langempumalanga, ukhangele ngamehlo akho; ngoba kawuyikuchapha le iJordani.
Haura zuwa ƙwanƙolin Fisga, ka dubi ƙasar da idanunka daga kowane gefe, yamma, da arewa, da kudu, da kuma gabas, gama ba za ka ƙetare wannan Urdun ba.
28 Kodwa laya uJoshuwa, umkhuthaze, umqinise; ngoba yena uzachapha phambi kwalababantu, laye abenze badle ilifa lelizwe ozalibona.
Amma ka umarci Yoshuwa, ka ƙarfafa shi, ka kuma ba shi ƙarfin gwiwa, gama shi ne zai jagoranci wannan mutane su haye, yă kuma ba su gādon ƙasar da za ka gani.”
29 Sasesihlala esigodini maqondana leBeti-Peyori.
Sai muka zauna a kwari kusa da Bet-Feyor.

< UDutheronomi 3 >