< UDutheronomi 27 >

1 UMozisi labadala bakoIsrayeli basebelaya abantu besithi: Gcina yonke imithetho engililaya yona lamuhla.
Musa tare da dattawan Isra’ila suka umarci mutane suka ce, “Ku kiyaye dukan umarnai da na ba ku a yau.
2 Kuzakuthi-ke mhla lichapha iJordani lisiya elizweni iNkosi uNkulunkulu wakho ekunika lona, uzazimisela amatshe amakhulu, uwahuqe ngekalaga,
Sa’ad da kuka haye Urdun zuwa cikin ƙasar da Ubangiji Allahnku yake ba ku, ku kakkafa waɗansu manyan duwatsu, ku yi musu shafe da farar ƙasa.
3 ubhale kuwo wonke amazwi alumlayo nxa usuchaphile, ukuze ungene elizweni iNkosi uNkulunkulu wakho ekunika lona, ilizwe eligeleza uchago loluju, njengalokho iNkosi uNkulunkulu waboyihlo ikhulumile kuwe.
Ku rubuta dukan waɗannan kalmomin doka a kansu, sa’ad da kuka haye kuka shiga ƙasar da Ubangiji Allahnku yake ba ku, ƙasa mai zub da madara da zuma, kamar dai yadda Ubangiji Allah na kakanninku, ya yi muku alkawari.
4 Kuzakuthi-ke selichaphile iJordani, limise lamatshe engililaya ngawo lamuhla, entabeni yeEbhali, liwahuqe ngekalaga.
Sa’ad da kuma kuka haye Urdun, ku kakkafa waɗannan duwatsu a bisa Dutsen Ebal, kamar yadda na umarce a yau, ku yi musu shafe da farar ƙasa.
5 Wakhele khona iNkosi uNkulunkulu wakho ilathi, ilathi lamatshe. Ungasebenzisi insimbi phezu kwawo.
Ku gina bagade wa Ubangiji Allahnku, bagaden dutse. Kada ku yi amfani da wani kayan aiki na ƙarfe a kansu.
6 Wakhele iNkosi uNkulunkulu wakho ilathi ngamatshe apheleleyo. Unikele phezu kwalo iminikelo yokutshiswa eNkosini uNkulunkulu wakho,
Ku gina bagaden Ubangiji Allahnku da duwatsun fili, ku kuma miƙa hadaya ta ƙonawa a kansa ga Ubangiji Allahnku.
7 uhlabe iminikelo yokuthula, udle lapho, uthokoze phambi kweNkosi uNkulunkulu wakho.
Ku miƙa hadayun salama a can, kuna ci, kuna farin ciki a gaban Ubangiji Allahnku.
8 Futhi ubhale phezu kwamatshe wonke amazwi alumlayo, kukhanye kuhle.
Za ku kuma rubuta a fayyace dukan kalmomin wannan doka a kan waɗannan duwatsun da kuka kakkafa.”
9 UMozisi labapristi abangamaLevi basebekhuluma kuIsrayeli wonke besithi: Thula ulalele, Israyeli; lamuhla usuyisizwe seNkosi uNkulunkulu wakho.
Sai Musa da firistoci waɗanda suke Lawiyawa suka ce wa dukan Isra’ila, “Ku yi shiru, ya Isra’ila, ku saurara! Yanzu kun zama mutanen Ubangiji Allahnku.
10 Ngakho uzalalela ilizwi leNkosi uNkulunkulu wakho, wenze imilayo yayo lezimiso zayo engikulaya zona lamuhla.
Ku yi biyayya ga Ubangiji Allahnku, ku bi umarnansa da ƙa’idodin da nake ba ku a yau.”
11 UMozisi wasebalaya abantu ngalolosuku esithi:
A wannan rana Musa ya umarce mutane,
12 Laba bazakuma entabeni yeGerizimi ukubusisa abantu nxa selichaphe iJordani: OSimeyoni, loLevi, loJuda, loIsakari, loJosefa, loBhenjamini.
Sa’ad da kuka haye Urdun, sai waɗannan kabilai su tsaya a bisa Dutsen Gerizim su sa wa jama’a albarka, wato, kabilar Simeyon, Lawi, Yahuda, Issakar, Yusuf da Benyamin.
13 Lalaba bazakuma entabeni yeEbhali phezu kwesiqalekiso: ORubeni, uGadi, loAsheri, loZebuluni, uDani, loNafithali.
Waɗannan kabilai kuma za su tsaya a bisa Dutsen Ebal su furta la’ana, wato, kabilar Ruben, Gad, Asher, Zebulun, Dan da Naftali.
14 LamaLevi azaphendula athi kuwo wonke amadoda akoIsrayeli ngelizwi eliphakemeyo:
Lawiyawa za su karanta wa dukan mutanen Isra’ila da babbar murya su ce,
15 Kaqalekiswe umuntu owenza isithombe esibaziweyo lesibunjwe ngokuncibilikisa, isinengiso eNkosini, umsebenzi wezandla zomuntu oyingcitshi, asibeke ensitha. Labo bonke abantu bazaphendula bathi: Ameni.
“La’ananne ne mutumin da ya sassaƙa siffa, ko ya yi zubin gunki, abar ƙyama ce ga Ubangiji, aikin hannu mai sana’a da aka kafa a ɓoye.” Sai dukan mutane su ce, “Amin!”
16 Kaqalekiswe odelela uyise lonina. Labo bonke abantu bazakuthi: Ameni.
“La’ananne ne mutumin da ya ƙasƙantar da mahaifinsa ko mahaifiyarsa.” Sai dukan mutane su ce, “Amin!”
17 Kaqalekiswe otshedisa isikhonkwane somngcele kamakhelwane wakhe. Labo bonke abantu bazakuthi: Ameni.
“La’ananne ne mutumin da ya gusar da dutsen da aka kafa don nuna shaidar iyaka.” Sai dukan mutane su ce, “Amin!”
18 Kaqalekiswe oduhisa isiphofu endleleni. Labo bonke abantu bazakuthi: Ameni.
“La’ananne ne mutumin da ya karkatar da makaho daga hanya.” Sai dukan mutane su ce, “Amin!”
19 Kaqalekiswe ophambula isahlulelo sowemzini, intandane, lomfelokazi. Labo bonke abantu bazakuthi: Ameni.
“La’ananne ne mutumin da ya yi rashin adalci ga baƙo, maraya ko gwauruwa.” Sai dukan mutane su ce, “Amin!”
20 Kaqalekiswe olala lomkayise, ngoba embule umphetho wesembatho sikayise. Labo bonke abantu bazakuthi: Ameni.
“La’ananne ne mutumin da ya kwana da matar mahaifinsa, gama ya ƙasƙantar da gadon mahaifinsa ke nan.” Sai dukan mutane su ce, “Amin!”
21 Kaqalekiswe olala laloba yiyiphi inyamazana. Labo bonke abantu bazakuthi: Ameni.
“La’ananne ne mutumin da ya yi jima’i da dabba.” Sai dukan mutane su ce, “Amin!”
22 Kaqalekiswe olala lodadewabo, indodakazi kayise loba indodakazi kanina. Labo bonke abantu bazakuthi: Ameni.
“La’ananne ne mutumin da ya kwana da’yar’uwarsa,’yar mahaifinsa ko’yar mahaifiyarsa.” Sai dukan mutane su ce, “Amin!”
23 Kaqalekiswe olala loninazala. Labo bonke abantu bazakuthi: Ameni.
“La’ananne ne mutumin da ya kwana da mahaifiyar matarsa.” Sai dukan mutane su ce, “Amin!”
24 Kaqalekiswe otshaya umakhelwane wakhe ensitha. Labo bonke abantu bazakuthi: Ameni.
“La’ananne ne mutumin da ya kashe maƙwabcinsa a ɓoye.” Sai dukan mutane su ce, “Amin!”
25 Kaqalekiswe owemukela isivalamlomo sokutshaya umuntu, igazi elingelacala. Labo bonke abantu bazakuthi: Ameni.
“La’ananne ne mutumin da ya karɓi cin hanci don yă kashe marar laifi.” Sai dukan mutane su ce, “Amin!”
26 Kaqalekiswe ongaqinisi amazwi alumlayo ukuwenza. Labo bonke abantu bazakuthi: Ameni.
“La’ananne ne mutumin da bai yi na’am da kalmomin wannan doka ta wurin aikata su ba.” Sai dukan mutane su ce, “Amin!”

< UDutheronomi 27 >