< UDutheronomi 22 >
1 Awuyikubona inkabi yomfowenu loba imvu yakhe iduha, uzicatshele. Uzazibuyisela lokuzibuyisela kumfowenu.
In kun ga saniya ko tunkiyar ɗan’uwanku wadda ta ɓace, kada ku ƙyale ta, amma ku tabbata kun komar da ita gare shi.
2 Njalo uba umfowenu engekho eduze lawe, loba ungamazi, uzayiletha-ke phakathi komuzi wakho; njalo izakuba kuwe, umfowenu aze ayidinge, ubusuyibuyisela kuye.
In ɗan’uwan ba ya zama kusa da ku, ko kuwa ba ku san shi ba, sai ku kai ta gida ku ajiye ta sai ya zo nemanta. Sa’an nan ku ba shi ita.
3 Wenze njalo langobabhemi wakhe, wenze njalo langesembatho sakhe, wenze njalo langayo yonke into elahlekileyo yomfowenu, ayilahlileyo, oyitholileyo; awulakuyicatshela.
Ku yi haka in kun sami jakin ɗan’uwanku, ko rigarsa, ko kowane abin da ya ɓace. Kada ku ƙyale shi.
4 Awuyikubona ubabhemi womfowenu loba inkabi yakhe kusiwa endleleni, ukucatshele; uzakuphakamisa lokukuphakamisa kanye laye.
In kuka ga jakin ɗan’uwanku, ko saniyarsa ya fāɗi a kan hanya, kada ku ƙyale shi. Ku taimaka, ku tā da shi.
5 Owesifazana angagqoki okwendoda, lendoda ingagqoki isigqoko sowesifazana; ngoba wonke owenza lezizinto uyisinengiso eNkosini uNkulunkulu wakho.
Kada mace ta sa suturar maza, kada kuma namiji ya sa suturar mata, gama Ubangiji Allahnku yana ƙyamar duk mai yin haka.
6 Uba kungaba lesidleke senyoni phambi kwakho endleleni loba kusiphi isihlahla loba phansi, amaphuphu kumbe amaqanda, unina efukamele amaphuphu loba amaqanda, ungathathi unina lamaphuphu;
In kuka ga gidan tsuntsu kusa da hanya, ko a kan itace, ko kuma a ƙasa, mahaifiyar tsuntsun kuwa tana kwance a kan’ya’yanta, ko kuwa a kan ƙwanta, kada ku kama mahaifiyar duk da’ya’yan.
7 uzayekela lokuyekela unina ukuze ahambe, uzithathele amaphuphu, ukuze kukulungele, njalo welule insuku.
Za ku iya kwashe’ya’yan, amma ku tabbata kun bar mahaifiyar tă tafi. Yin haka zai sa ku sami zaman lafiya da tsawon rai.
8 Nxa usakha indlu entsha, uzakwenzela uphahla lwakho uthango, ukuze ungayehliseli indlu yakho icala legazi, uba umuntu esiwa awe kulo.
Sa’ad da kuka gina sabon gida, ku ja masa dakali kewaye da rufinku don kada ku jawo laifin zub da jini a kan gidanku in wani ya fāɗi daga kan rufin.
9 Ungahlanyeli inhlobo ezimbili esivinini sakho, hlezi isivuno esigcweleyo senhlanyelo yakho oyihlanyeleyo lesithelo sesivini singcoliswe.
Kada ku shuka iri biyu a gonar inabinku; in kuka yi haka, ba abin da kuka shuka ne kaɗai zai ƙazantu ba, amma har da inabinku ma.
10 Ungalimi ngenkabi lobabhemi ndawonye.
Kada ku haɗa bijimi da jaki su yi noma tare.
11 Ungagqoki isigqoko esixubene, uboya bezimvu lelembu elicolekileyo ndawonye.
Kada ku sa rigar ulu da aka gauraye da lilin aka saƙa.
12 Uzazenzela intshaka emiphethweni yomine yesembatho sakho ozembesa ngaso.
Ku yi tuntu a kusurwan huɗu na rigar da kuke sa.
13 Uba indoda ithatha umfazi, ingene kuye, ibisimzonda,
In mutum ya auri mace, bayan ya kwana da ita, sa’an nan ya ƙi ta
14 imbeke icala elilehlazo, imgcone ngebizo elibi, ithi: Ngathatha lowesifazana; lapho ngisondela kuye kangitholanga ubuntombi kuye.
ya kuma zarge ta, ya ba ta mummunan suna, yana cewa, “Na auri wannan mata, amma sa’ad da na kusace ta, ban sami tabbaci cewa ita budurwa ba ce,”
15 Uyise wentombi lonina bazathatha baveze ubufakazi bobuntombi bentombi ebadaleni bomuzi esangweni.
sai mahaifin yarinyar da mahaifiyarta su kawo shaida cewa ita budurwa ce wa dattawan gari a ƙofar garin.
16 Loyise wentombi uzakuthi ebadaleni: Ngendisela indodakazi yami kulindoda; yasiyizonda;
Mahaifin yarinyar zai ce wa dattawa, “Na ba da’yata aure ga wannan mutum, amma ya ƙi ta.
17 khangelani-ke, ibeke icala elilehlazo, isithi: Kangitholanga ubuntombi endodakazini yakho. Kanti lobu yibufakazi bobuntombi bendodakazi yami. Besebesendlala ilembu phambi kwabadala bomuzi.
Yanzu ya zage ta cewa, ‘Ban sami’yarku budurwa ba.’ Amma ga shaidar budurcin’yata.” Sa’an nan iyayenta za su shimfiɗa zanen a gaban dattawan garin,
18 Abadala balowomuzi babesebethatha leyondoda bayijezise;
dattawan kuwa za su ɗauki mutumin su hukunta shi.
19 bamhlawulise inhlamvu zesiliva ezilikhulu, bazinike uyise wentombi, ngoba iveze ibizo elibi phezu kwentombi emsulwa yakoIsrayeli. Njalo izakuba ngumkayo; kayilakuyilahla zonke izinsuku zayo.
Za su ci masa tara shekel azurfa ɗari, su ba mahaifin yarinyar, domin wannan mutum ya ba wa budurwa mutuniyar Isra’ila mummunan suna. Za tă ci gaba da zama matarsa; ba kuwa zai sake ta ba muddin ransa.
20 Kodwa uba linto iliqiniso; ubufakazi bobuntombi kabutholakalanga entombini,
Amma fa in zarge gaskiya ne, ba a kuwa sami shaidar budurcin yarinyar ba,
21 intombi bazayikhuphela emnyango wendlu kayise, lamadoda omuzi wayo ayikhande ngamatshe ize ife; ngoba yenzile ubuphukuphuku koIsrayeli ngokwenza ubuwule endlini kayise. Ngalokhu uzakhupha ububi phakathi kwakho.
sai a kawo ta a ƙofar gidan mahaifinta, a can mazan gari za su jajjefe ta da dutse har tă mutu. Ta yi abin kunya a Isra’ila ta wurin lalaci a yayinda take a gidan mahaifinta. Dole ku fid da mugu daga cikinku.
22 Uba indoda ificwa ilele lomfazi owendele endodeni, labo bobabili bazakufa-ke, indoda ebilele lomfazi, lalowomfazi. Ngalokhu uzakhupha ububi koIsrayeli.
In aka kama wani yana kwance da matar wani, dole a kashe dukansu biyu, wato, mutumin da ya kwana da matar da kuma matar. Dole a fid da mugu daga Isra’ila.
23 Uba kulentombazana eyintombi emsulwa egane indoda, njalo indoda iyithole phakathi komuzi, ilale layo,
In mutum ya sadu da budurwa a gari wadda aka yi alkawarin aure, ya kuma kwana da ita
24 lizabakhuphela esangweni lalowomuzi bobabili, libakhande ngamatshe baze bafe; intombi ngoba ingahlabanga umkhosi phakathi komuzi, lendoda ngoba ithobise umkamakhelwane wakhe. Ngalokhu uzakhupha ububi phakathi kwakho.
sai ku ɗauki su biyu zuwa ƙofar wannan gari, ku jajjefe su da dutse har su mutum, za a kashe yarinyar domin tana a cikin gari ba ta kuwa yi ihu neman taimako ba, za a kashe mutumin domin ya yi lalata da matar wani. Dole ku fi da mugu daga cikinku.
25 Kodwa uba indoda ifica intombi eganileyo egangeni, indoda iyibambe, ilale layo, ngakho indoda kuphela elele layo izakufa.
Amma in a bayan gari ne mutumin ya sadu da yarinyar da aka yi alkawari aure, ya kuma yi mata fyaɗe, mutumin da ya yi wannan ne kaɗai zai mutu.
26 Kodwa lingenzi lutho entombini; kakulasono sokufa entombini; ngoba njengendoda evukela umakhelwane wakhe imbulale, injalo lindaba.
Kada ku yi wa yarinyar kome, ba tă yi zunubin da ya cancanci mutuwa ba. Wannan batu ya yi kamar da na mutumin da ya fāɗa wa maƙwabcinsa ya kuma kashe shi.
27 Ngoba iyifice egangeni; intombi eganileyo ibihlabe umkhosi, njalo bekungelamuntu wokuyisindisa.
Tun da ya same ta a jeji ne, wataƙila yarinyar ta yi kukan neman taimako, amma babu wani da zai cece ta.
28 Uba indoda ifice intombazana eyintombi emsulwa engagananga, iyibambe, ilale layo, babesebeficwa,
In mutum ya sadu da yarinyar da ba a yi alkawarin aurenta ba, ya kuma yi mata fyaɗe, aka kuma kama su,
29 khona indoda ebilele layo izanika uyise wentombi inhlamvu zesiliva ezingamatshumi amahlanu, njalo ibe ngumkayo, ngoba eyithobisile; kayilakuyilahla zonke izinsuku zayo.
sai yă biya mahaifin yarinyar shekel hamsin na azurfa. Dole yă auri yarinyar, gama ya yi lalata da ita. Ba zai taɓa sake ta ba muddin ransa.
30 Indoda kayingathathi umkayise, kayingembuli umphetho wesembatho sikayise.
Kada mutum yă auri matar mahaifinsa, kada yă ƙasƙantar gādon mahaifinsa.