< U-Amosi 7 >

1 INkosi uJehova yangibonisa kanje; khangela-ke, yabumba isikhonyane ekuqaleni kokuhluma kotshani bamuva, njalo khangela, kwakubutshani bamuva emva kokusika kwenkosi.
Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya nuna mini. Ubangiji yana shirya cincirindon fāri bayan da aka ƙarasa yankan rabon hatsin da yake na sarki, hatsi na biyu kuma yake tohuwa.
2 Kwasekusithi lapho sesiqedile ukudla utshani belizwe, ngathi: Nkosi Jehova, ake uthethelele. UJakobe uzakuma njani? ngoba emncinyane.
Sa’ad da suka cinye kome, sai na yi kira, na ce, “Ubangiji Mai Iko Duka, ka gafarta! Ta yaya Yaƙub zai tsira? Ga shi ɗan ƙarami ne!”
3 INkosi yazisola ngalokhu; kakuyikwenzeka, itsho iNkosi.
Saboda haka sai Ubangiji ya dakatar da nufinsa. “Wannan ba zai faru ba,” in ji Ubangiji.
4 INkosi uJehova yangibonisa kanje; khangela-ke, iNkosi uJehova yabiza ukulwa ngomlilo, owaqothula ukujula okukhulu waqothula isabelo.
Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya nuna mini. Ubangiji Mai Iko Duka yana shirin hukunta da wuta; wutar ta ƙone teku ta kuma ƙone ƙasa.
5 Ngasengisithi: Nkosi Jehova, ake ume. UJakobe uzakuma njani? ngoba emncinyane.
Sai na yi kira, na ce, “Ubangiji Mai Iko Duka, ina roƙonka ka dakata! Ta yaya Yaƙub zai tsira? Ga shi ɗan ƙarami ne!”
6 INkosi yazisola ngalokhu. Lalokhu kakuyikwenzeka, itsho iNkosi uJehova.
Saboda haka sai Ubangiji ya dakatar da nufinsa. “Wannan ma ba zai faru ba,” in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
7 Yangibonisa kanje; khangela-ke, iNkosi yayimi emdulini owenziwa njengokwentambo yokuqondisa; kwakulentambo yokuqondisa esandleni sayo.
Ga abin da ya nuna mini. Ubangiji yana tsaye kusa da bangon da aka gina, bisa ga awon igiyar gwada gini, da kuma magwaji a hannunsa.
8 INkosi yasisithi kimi: Ubonani, Amosi? Ngathi: Intambo yokuqondisa. INkosi yasisithi: Khangela, ngizabeka intambo yokuqondisa phakathi kwabantu bami uIsrayeli; kangisayikubedlula futhi.
Sai Ubangiji ya tambaye ni, “Me kake gani, Amos?” Sai na amsa, “Igiyar gwada gini.” Sa’an nan Ubangiji ya ce, “Duba, zan sa igiyan nan a cikin mutanena Isra’ila; ba zan ƙara barinsu ba.
9 Kodwa indawo eziphakemeyo zikaIsaka zizakuba ngamanxiwa, lezindawo ezingcwele zakoIsrayeli zizadilizwa; ngiyivukele indlu kaJerobowamu ngenkemba.
“Za a hallakar da wuraren sujada na Ishaku kuma tsarkakan wurare na Isra’ila za su zama kango; da takobina zan tayar wa gidan Yerobowam.”
10 UAmaziya umpristi weBhetheli wasethumela kuJerobhowamu inkosi yakoIsrayeli, esithi: UAmosi wenze ugobe emelene lawe phakathi kwendlu kaIsrayeli; ilizwe kalilakuwathwala wonke amazwi akhe.
Sai Amaziya firist na Betel ya aika da saƙo zuwa wurin Yerobowam sarkin Isra’ila. “Amos yana shirya maka maƙarƙashiya a tsakiyar Isra’ila. Ƙasar ba za tă iya ɗauka abubuwan da yake faɗi ba.
11 Ngoba utsho njalo uAmosi: UJerobhowamu uzakufa ngenkemba, loIsrayeli athunjwe lokuthunjwa aphume elizweni lakhe.
Gama ga abin da Amos yake cewa, “‘Yerobowam zai mutu ta wurin takobi, kuma tabbatacce Isra’ila za su tafi zaman bauta, nesa da ainihin ƙasarsu.’”
12 UAmaziya wasesithi kuAmosi: Wena mboni, hamba ubalekele elizweni lakoJuda, lapho udle isinkwa khona, lalapho uprofethe.
Sai Amaziya ya ce wa Amos, “Tafi daga nan, mai duba kawai! Koma ƙasar Yahuda. Ka nemi abin zaman garinka a can ka kuma yi annabcinka a can.
13 Kodwa eBhetheli ungabe usaprofetha futhi, ngoba iyindawo engcwele yenkosi njalo iyindlu yombuso.
Kada ka ƙara yin annabci a Betel, gama nan wuri mai tsarki ne na sarki da kuma haikalin ƙasar.”
14 UAmosi wasephendula wathi kuAmaziya: Ngangingasumprofethi mina, futhi ngangingasindodana yomprofethi mina; kodwa ngangingumelusi wenkomo, lomvuni wemikhiwa yesikhamore.
Amos ya amsa wa Amaziya, “Ni ba annabi ba ne ko ɗan annabi, amma ni makiyayi ne, kuma ina lura da itatuwan al’ul.
15 Kodwa iNkosi yangithatha ekulandeleni umhlambi, iNkosi yathi kimi: Hamba uyeprofetha ebantwini bami uIsrayeli.
Amma Ubangiji ya ɗauke ni daga kiwon dabbobi ya ce mini, ‘Je ka, ka yi wa mutanena Isra’ila annabci.’
16 Ngakho-ke zwana ilizwi leNkosi. Wena uthi: Ungaprofethi umelene loIsrayeli, ungatshumayeli umelene lendlu kaIsaka.
Yanzu fa, sai ka ji maganar Ubangiji. Ka ce, “‘Kada in yi annabci a kan Isra’ila, kuma in daina yin wa’azi a kan gidan Ishaku.’
17 Ngakho itsho njalo iNkosi: Umkakho uzawula phakathi komuzi, lamadodana akho lamadodakazi akho azakuwa ngenkemba, lelizwe lakini lizakwabiwa ngentambo, wena-ke uzafela elizweni elingcolileyo, loIsrayeli athunjwe lokuthunjwa aphume elizweni lakhe.
“Saboda haka ga abin da Ubangiji ya ce, “‘Matarka za tă zama karuwa a cikin birni, kuma da takobi za a kashe’ya’yanka maza da mata. Za a auna ƙasarka a kuma raba ta, kai kuma za ka mutu a ƙasar arna. Ba shakka Isra’ila za su tafi zaman bauta, nesa da ainihin ƙasarsu.’”

< U-Amosi 7 >