< 2 USamuyeli 17 >

1 UAhithofeli wasesithi kuAbisalomu: Ake ngikhethe amadoda azinkulungwane ezilitshumi lambili, ngisukume ngixotshane loDavida ngalobubusuku.
Ahitofel ya ce wa Absalom, “Zan zaɓi mutum dubu goma sha biyu su fita a daren nan in fafari Dawuda.
2 Ngizamehlela esakhathele ebuthakathaka ezandleni, ngimethuse; labo bonke abantu abalaye bazabaleka; ngizatshaya inkosi kuphela.
Zan fāɗa masa sa’ad da yake cikin gajiya da karayar zuciya. Zan firgita shi, mutanen da suke tare da shi kuwa za su gudu. Sarki ne kaɗai zan kashe
3 Ngizabuyisela abantu bonke kuwe. Umuntu omdingayo ufanana lokubuya kwabo bonke. Bonke abantu bazakuba sekuthuleni.
in dawo da dukan mutanen a gare ka. Mutuwar wanda kake nema zai zama dawowar duka; dukan mutanen ba za su cutu ba.”
4 Lalelilizwi lalilungile emehlweni kaAbisalomu lemehlweni abo bonke abadala bakoIsrayeli.
Wannan shawara ta gamshi Absalom da dukan dattawan Isra’ila.
5 UAbisalomu wasesithi: Bizani-ke loHushayi umArki, sizwe ukuthi laye uthini ngomlomo.
Amma Absalom ya ce, “A kira mini Hushai mutumin Arkitawan nan shi ma, mu ji abin da zai ce.”
6 UHushayi esefikile kuAbisalomu, uAbisalomu wakhuluma kuye esithi: UAhithofeli ukhulume ngalindlela: Senze ilizwi lakhe yini? Uba kungenjalo, khuluma wena.
Da Hushai ya zo wurinsa, sai Absalom ya ce, “Ahitofel ya ba da wannan shawara. Mu yi abin da ya ce? In ba haka ba, sai ka ba mu ra’ayinka.”
7 UHushayi wasesithi kuAbisalomu: Iseluleko uAhithofeli aselulekileyo ngalesisikhathi kasisihle.
Hushai ya ce wa Absalom, “Shawarar da Ahitofel ya bayar a wannan lokaci kam, ba ta da kyau.
8 UHushayi wathi futhi: Wena uyamazi uyihlo labantu bakhe ukuthi bangamaqhawe, ukuthi bathukuthele enhliziyweni, njengebhere elithathelwe imidlwane egangeni. Futhi uyihlo yindoda yempi; kayikulala labantu ebusuku.
Ka san mahaifinka da mutanensa mayaƙa ne, suna cikin fushi kamar mugun beyar da aka ƙwace mata’ya’ya. Ban da haka ma, mahaifinka gogagge ne a yaƙi; ba zai kwana da rundunar ba.
9 Khangela, khathesinje ucatshile komunye wemigodi, loba kwenye yezindawo. Kuzakuthi lapho abanye babo bewile ekuqaleni, kuthi loba ngubani ozwayo athi: Bekulokubulawa ebantwini abalandela uAbisalomu.
Kai, ko yanzu ma, ya riga ya ɓuya cikin kogo ko kuma a wani wuri. In har ya fara kai wa rundunarka hari duk wanda ya ji, zai ce, ‘An yi kaca-kaca da rundunar da suka bi Absalom.’
10 Kuthi laye olobuqhawe, onhliziyo yakhe injengenhliziyo yesilwane, ancibilike lokuncibilika; ngoba uIsrayeli wonke uyazi ukuthi uyihlo uliqhawe, lalabo abalaye balobuqhawe.
Kai, ko jarumi mai zuciya kamar na zaki ma, zai narke don tsoro, gama dukan Isra’ila sun sani mahaifinka mayaƙi ne, sun kuma san cewa waɗanda suke tare da shi jarumawa ne.
11 Ngakho ngiyeluleka ukuthi uIsrayeli wonke abuthane, abuthane kuwe kusukela koDani kuze kufike eBherishebha, ngangetshebetshebe eliselwandle ngobunengi, wena ngokwakho ubususiya empini.
“Saboda haka ina ba ka shawara, bari a tara maka dukan Isra’ila, daga Dan zuwa Beyersheba da yawansu ya yi kamar yashin bakin teku, kai kanka ka jagorance su zuwa fagen fama.
12 Ngakho sizamehlela kwenye yezindawo lapho angatholakala khona, simehlele njengamazolo ewela emhlabathini; njalo kungasali kuye lebantwini bonke abalaye loyedwa.
Sa’an nan za mu fāɗa masa duk inda yake, za mu fāɗa masa kamar yadda raɓa takan fāɗo a bisa ƙasa. Da shi da mutanensa babu ko ɗaya da za a bari da rai.
13 Uba-ke engena emzini, uIsrayeli wonke uzaletha amagoda kulowomuzi, siwuhudulele esifuleni, kungabe kusatholwa lalitshana khona.
In ma ya janye zuwa cikin birni, sai dukan Isra’ila su kawo igiyoyi wa wannan birni, su ja shi zuwa kwari yă wargaje, yadda ba za a bar wani dutse a kan wani ba.”
14 UAbisalomu lawo wonke amadoda akoIsrayeli basebesithi: Iseluleko sikaHushayi umArki singcono kuleseluleko sikaAhithofeli. Ngoba iNkosi uNkulunkulu yayilayile ukuthi kufutshiswe iseluleko esihle sikaAhithofeli ukuze iNkosi imehlisele okubi uAbisalomu.
Absalom da dukan mutanen Isra’ila suka ce, “Shawarar Hushai mutumin Arkitawa ta fi ta Ahitofel kyau.” Gama Ubangiji ya ƙudura yă wofinta kyakkyawar shawarar Ahitofel, don yă jawo wa Absalom masifa.
15 UHushayi wasesithi kuZadoki lakuAbhiyatha abapristi: UAhithofeli weluleke uAbisalomu labadala bakoIsrayeli kanje lakanje; mina-ke ngeluleka kanje lakanje.
Hushai ya ce wa Zadok da Abiyatar, firistoci, “Ahitofel ya ba wa Absalom da dattawan Isra’ila shawara su yi kaza da kaza, amma na ba su shawara su yi haka, su yi haka.
16 Ngakho-ke thumani masinyane litshele uDavida lithi: Ungalali emagcekeni enkangala kulobubusuku, futhi chapha lokuchapha, hlezi inkosi iginywe labantu bonke abalayo.
Yanzu sai ku aika wa Dawuda saƙo nan da nan ku ce masa, ‘Kada ka kwana a mashigai cikin hamada; ka tabbata ka haye ba faci, in ba haka ba sarki da dukan mutanensa za su hallaka.’”
17 OJonathani loAhimahazi babemile-ke eEnirogeli; incekukazi yeza yabatshela, bona-ke bahamba babikela inkosi uDavida; ngoba babengelakubonwa bengena emzini.
Yonatan da Ahimawaz suna zaune a En Rogel. Wata baranya ce za tă je ta faɗa musu, su kuma su tafi su gaya wa Sarki Dawuda don suna tsoro kada a ga suna shiga birnin.
18 Kodwa umfana othile wababona, wabikela uAbisalomu; kodwa bahamba masinyane bobabili, bayafika endlini yomuntu eBahurimi, owayelomthombo egumeni lakhe; behlela khona.
Amma wani saurayi ya gan su, ya gaya wa Absalom. Sai dukansu biyu suka tashi da sauri suka shiga gidan wani mutum a Bahurim. Yana da rijiya a cikin gida, sai suka shiga cikinta.
19 Owesifazana wasethatha wendlala isimbombozo phezu komlomo womthombo, wachaya amabele agigiweyo phezu kwaso; ngakho linto kayaziwanga.
Matarsa mutumin kuwa ta kawo tabarma ta shimfiɗa a bakin rijiyar, sai ta kawo hatsi ta baza a kanta. Ba kuwa wanda ya san abin da ta yi.
20 Lapho zifika izinceku zikaAbisalomu kowesifazana endlini, zathi: Bangaphi oAhimahazi loJonathani? Owesifazana wasesithi kizo: Bachaphe isifula samanzi. Sezidingile, zingabatholanga, zabuyela eJerusalema.
Da mutanen Absalom suka zo wurin matan a gidan, suka ce, “Ina Yonatan da Ahimawaz?” Matar ta ce, “Tuni, sun haye rafi.” Sai mutanen suka yi ta nemansu amma ba su ga kowa, sai suka koma Urushalima.
21 Kwasekusithi sezihambile, benyuka emthonjeni baya bayitshela inkosi uDavida, bathi kuDavida: Sukani lichaphe amanzi masinyane, ngoba uAhithofeli weluleke njalo emelene lani.
Bayan mutanen suka tafi, sai su biyun suka fito daga rijiyar suka je suka gaya wa Sarki Dawuda. Suka ce masa, “Maza ka ƙetare kogi; Ahitofel ya ba wa Absalom shawara a yi maka kaza da kaza.”
22 UDavida wasesuka, labo bonke abantu ababelaye, bachapha iJordani; kuze kube sekukhanyeni kokusa kwakungasalanga loyedwa, ongayichaphanga iJordani.
Saboda haka Dawuda da dukan mutanen da suke tare da shi suka tashi suka ƙetare Urdun. Kafin wayewar gari, babu wanda ya rage da bai haye ba.
23 Lapho uAhithofeli ebona ukuthi iseluleko sakhe asilandelwanga, wabophela isihlalo kubabhemi, wasuka waya endlini yakhe emzini wakhe, walaya indlu yakhe, waziphanyeka, wafa, wangcwatshelwa engcwabeni likayise.
Da Ahitofel ya ga ba a bi shawararsa ba, sai ya hau jakinsa ya koma gidansa a garinsu. Ya kintsa gidansa sa’an nan ya rataye kansa. Ta haka ya mutu, aka kuma binne shi a kabarin mahaifinsa.
24 UDavida wasefika eMahanayimi; uAbisalomu wasechapha iJordani, yena lamadoda wonke akoIsrayeli kanye laye.
Dawuda kuwa ya tafi Mahanayim. Absalom kuma ya ƙetare Urdun tare da dukan mutanen Isra’ila.
25 UAbisalomu wayebeke-ke uAmasa phezu kwebutho esikhundleni sikaJowabi. Njalo uAmasa wayeyindodana yomuntu obizo lakhe lalinguIthira umIsrayeli, owangena kuAbigali indodakazi kaNahashi, udadewabo kaZeruya, unakaJowabi.
Absalom ya riga ya naɗa Amasa a kan sojoji a maimakon Yowab. Amasa kuwa ɗan wani mutum mai suna Itra ne, mutumin Ishmayel wanda ya auri Abigiyel,’yar Nahash,’yar’uwar Zeruhiya mahaifiyar Yowab.
26 Ngakho uIsrayeli loAbisalomu bamisa inkamba elizweni leGileyadi.
Isra’ilawa da Absalom suka kafa sansani a ƙasar Gileyad.
27 Kwasekusithi uDavida esefikile eMahanayimi, uShobi indodana kaNahashi weRaba yabantwana bakoAmoni, loMakiri indodana kaAmiyeli weLodebari, loBarizilayi umGileyadi weRogelimi,
Sa’ad da Dawuda ya zo Mahanayim, sai Shobi ɗan Nahash daga Rabba ta Ammonawa, da Makir ɗan Ammiyel daga Lo Debar, da Barzillai mutumin Gileyad daga Rogelim
28 baletha amacansi, lemiganu, lendiwo zebumba, lengqoloyi, lebhali, lempuphu, lamabele akhanzingiweyo, lendumba, lamalentili, lokunye okukhanzingiweyo,
suka kawo wa Dawuda da mutanensa tabarmai, da kwanoni, da kayayyakin da aka yi da yumɓu. Suka kuma kawo alkama da sha’ir, da gari, da soyayyen hatsi, da wake, da waken barewa,
29 lenyosi, lamasi, lezimvu, letshizi yenkomo, kusenzelwa uDavida labantu ababelaye ukuze badle; ngoba bathi: Abantu balambile badiniwe bomile enkangala.
da zuma, da kindirmo, da tumaki, da cukun madarar shanu wa Dawuda da mutanensa su ci. Gama sun ce, “Mutanen suna jin yunwa, sun kuma gaji, ga ƙishirwa a hamada.”

< 2 USamuyeli 17 >