< 2 Amakhosi 3 >

1 UJehoramu indodana kaAhabi waba-ke yinkosi phezu kukaIsrayeli eSamariya ngomnyaka wetshumi lesificaminwembili kaJehoshafathi inkosi yakoJuda; wabusa iminyaka elitshumi lambili.
Yoram, ɗan Ahab ya zama sarki Isra’ila, a Samariya, a shekara ta goma sha takwas ta mulkin Yehoshafat, sarkin Yahuda, ya kuma yi mulki shekara goma sha biyu.
2 Wasesenza okubi emehlweni eNkosi, kodwa kungenjengoyise lanjengonina, ngoba wasusa insika kaBhali eyisithombe uyise ayeyenzile.
Yoram ya aikata mugunta a gaban Ubangiji, amma ba kamar yadda mahaifinsa da mahaifiyarsa suka yi ba. Ya kawar da dutsen tsarkin Ba’al wanda mahaifinsa ya yi.
3 Loba kunjalo wanamathela ezonweni zikaJerobhowamu indodana kaNebati owenza uIsrayeli one, kasukanga kukho.
Duk da haka ya manne wa zunuban Yerobowam ɗan Nebat, wanda ya sa Isra’ila ta aikata, bai rabu da su ba.
4 Njalo uMesha inkosi yakoMowabi wayengumfuyi wezimvu, wayethela enkosini yakoIsrayeli amawundlu azinkulungwane ezilikhulu, lezinqama ezizinkulungwane ezilikhulu, loboya bezimvu.
Mesha, sarkin Mowab yana kiwon tumaki, ya kuma zama tilas yă biya haraji ga sarkin Isra’ila. Saboda haka yakan ba da’yan tumaki dubu ɗari, da kuma gashin raguna dubu ɗari.
5 Kodwa kwathi uAhabi esefile, inkosi yakoMowabi yavukela inkosi yakoIsrayeli.
Amma bayan mutuwar Ahab, sai sarkin Mowab ya yi wa sarkin Isra’ila tawaye.
6 Inkosi uJehoramu yasiphuma ngalesosikhathi eSamariya, yabala uIsrayeli wonke.
To, a lokacin, Sarki Yoram ya tashi daga Samariya, ya tattara sojoji daga dukan Isra’ila.
7 Yasihamba yathumela kuJehoshafathi inkosi yakoJuda isithi: Inkosi yakoMowabi isingivukele; uzahamba lami yini siye koMowabi empini? Wasesithi: Ngizakwenyuka. Nginjengawe, njengabantu bami banjalo abantu bakho, njengamabhiza ami anjalo amabhiza akho.
Ya kuma aika da wannan saƙo ga Yehoshafat sarkin Yahuda cewa, “Sarkin Mowab ya yi mini tawaye. Za ka tafi tare da ni mu yaƙi Mowab?” Sai sarkin Yahuda ya ce, “I, ina shirye mu tafi. Ai, sojojina sojojinka ne, dawakaina kuma dawakanka ne.”
8 Yasisithi: Sizakwenyuka ngayiphi indlela? Wasesithi: Ngendlela yenkangala yeEdoma.
Ya ƙara da cewa, “Wace hanya za mu bi?” Sai Yoram ya amsa ya ce, “Ta hanyar jejin Edom.”
9 Yasihamba inkosi yakoIsrayeli, lenkosi yakoJuda, lenkosi yeEdoma; sebebhode uhambo lwensuku eziyisikhombisa, kwakungelamanzi ebutho lawezifuyo ezibalandelayo.
Saboda haka sarkin Isra’ila ya fita tare da sarkin Yahuda, da kuma sarkin Edom. Da suka yi kwana bakwai suna ta zagawa, sai sojoji da dabbobi suka rasa ruwan sha.
10 Inkosi yakoIsrayeli yasisithi: Maye, ngoba uJehova ubize la amakhosi amathathu ukuwanikela esandleni sikaMowabi!
Sai sarkin Isra’ila ya ce, “Mene! Ubangiji ya kira mu sarakunan nan uku don kawai yă ba da mu ga Mowab ne?”
11 Kodwa uJehoshafathi wathi: Kakulamprofethi weNkosi lapha yini esingabuza ngaye iNkosi? Enye yenceku zenkosi yakoIsrayeli yasiphendula yathi: Kukhona lapha uElisha indodana kaShafati owathela amanzi ezandleni zikaElija.
Amma Yehoshafat ya yi tambaya ya ce, “Babu wani annabin Ubangiji a nan da za mu nemi nufin Ubangiji ta wurinsa?” Wani hafsan sarkin Isra’ila ya amsa ya ce, “Ai, akwai Elisha ɗan Shafat, wanda dā ya yi wa Iliya hidima.”
12 UJehoshafathi wasesithi: Ilizwi leNkosi likuye. Ngakho inkosi yakoIsrayeli loJehoshafathi lenkosi yeEdoma behlela kuye.
Yehoshafat ya ce, “Maganar Ubangiji tana tare da shi.” Saboda haka sarkin Isra’ila da Yehoshafat da kuma sarkin Edom suka tafi wurin Elisha.
13 UElisha wasesithi enkosini yakoIsrayeli: Ngilani lawe? Hamba kubaprofethi bakayihlo lakubaprofethi bakanyoko. Kodwa inkosi yakoIsrayeli yathi kuye: Hatshi, ngoba iNkosi ibize lamakhosi amathathu ukuwanikela esandleni sikaMowabi.
Elisha ya ce wa sarkin Isra’ila, “Ina ruwana da kai? Tafi wurin annabawan mahaifinka da annabawa mahaifiyarka.” Sai sarkin Isra’ila ya ce, “A’a, ai Ubangiji ne ya kira mu, mu sarakunan nan uku don yă bashe mu ga Mowab.”
14 UElisha wasesithi: Kuphila kukaJehova wamabandla engimi phambi kwakhe, sibili, uba bengingaphakamisi ubukhona bukaJehoshafathi inkosi yakoJuda, bengingayikukukhangela njalo ngingakuboni.
Sai Elisha ya ce, “Muddin Ubangiji Maɗaukaki yana a raye, wanda nake bauta, da ba don ina ganin girman Yehoshafat Sarkin Yahuda ba, da ko kallonka ba zan yi ba.
15 Ngakho-ke ngilethelani umtshayi wechacho. Kwathi umtshayi wechacho eselitshaya, isandla seNkosi saba phezu kwakhe.
Amma yanzu, a kawo mini makaɗin garaya.” Yayinda makaɗin garayan yake kiɗa, ikon Ubangiji ya sauko a kan Elisha
16 Wasesithi: Itsho njalo iNkosi: Yenzani lesisihotsha sibe yimigelogelo.
ya kuma ce, “Ga abin da Ubangiji ya ce, zan cika kwarin nan da tafkunan ruwa.
17 Ngoba itsho njalo iNkosi: Kaliyikubona umoya njalo kaliyikubona izulu, kodwa lesisihotsha sizagcwaliswa ngamanzi, ukuze linathe lina, lenkomo zenu lezifuyo zenu.
Gama ga abin da Ubangiji ya ce, ko da yake babu iska, ko ruwan sama, duk da haka kwarin nan zai cika da ruwa, har ku da dabbobinku da kuma sauran dabbobi ku sha.
18 Kodwa lokhu kulula emehlweni eNkosi: Izanikela lamaMowabi esandleni senu.
Wannan abu mai sauƙi ne a wurin Ubangiji; zai kuma ba da Mowab a gare ku.
19 Njalo lizatshaya wonke umuzi obiyelweyo, lawo wonke umuzi okhethekileyo, ligamule sonke isihlahla esihle, ligqibele yonke imithombo yamanzi, lone yonke insimu enhle ngamatshe.
Za ku ci kowane birni mai katanga, da kowane babban gari. Za ku sare kowane itace mai kyau, ku kuma tattoshe maɓuɓɓugan ruwa. Za ku kuma yi amfani da duwatsu ku lalatar da kowace gona mai kyau.”
20 Kwasekusithi ekuseni ekunikelweni komnikelo wokudla, khangela-ke, kwafika amanzi evelela endleleni yeEdoma, ilizwe laseligcwaliswa ngamanzi.
Kashegari, daidai lokacin hadaya, sai ga ruwa yana gangarowa daga gefen Edom! Ƙasar kuwa ta cika da ruwa.
21 Wonke amaMowabi esezwile ukuthi amakhosi enyukile ukulwa emelene lawo, abizelwa ndawonye, kusukela kuye wonke obhinca izikhali kusiya phezulu, asesima emngceleni.
To, dukan Mowabawa suka ji cewa sarakuna suna tafe don su yaƙe su; saboda haka aka kira kowane namiji, babba da yaro, wanda ya isa ɗaukan makami, aka jera su a bakin iyaka.
22 Asevuka ekuseni kakhulu; ilanga selikhanya phezu kwamanzi, amaMowabi abona amanzi emaqondana lawo ebomvu njengegazi.
Da suka tashi da sassafe, rana tana haska ruwa. Sai ruwan ya yi ja kamar jini a idanun Mowabawan da suke a ƙetare.
23 Asesithi: Ligazi leli; amakhosi achithiwe lokuchithwa, asetshayene. Ngakho-ke, empangweni, Mowabi!
Sai suka ce, “Jini ne! Ba shakka sarakunan nan sun yaƙe juna, suka karkashe juna. Ya Mowabawa, mu tafi mu kwashi ganima!”
24 Kwathi efika enkambeni yakoIsrayeli, amaIsrayeli asukuma atshaya amaMowabi, aze abaleka esuka phambi kwawo; kodwa angena elizweni atshaya amaMowabi.
Amma da Mowabawa suka isa sansanin Isra’ila, sai Isra’ilawa suka taso suka auka musu har sai da suka gudu. Isra’ilawa kuwa suka kai musu hari, suka karkashe Mowabawa.
25 Asediliza imizi; ngulowo wasephosa ilitshe lakhe kuyo yonke insimu enhle, ayigcwalisa, agqibela yonke imithombo yamanzi, agamula zonke izihlahla ezinhle, kwaze kwasala amatshe ayo eKiri-Haresethi kuphela; kodwa abaphosa ngezavutha bayigombolozela, bayitshaya.
Suka ragargaza garuruwa, kowane mutum kuwa ya jefa dutse a kowane gona mai kyau har sai da aka rufe gonakin gaba ɗaya. Suka tattoshe duk maɓulɓulan ruwa, suka kuma sare duk itace mai kyau. Kir Hareset ne kaɗai aka bari tare da duwatsunsa yadda suke, amma mutanen da suke da majajjawa suka yi wa birnin zobe, suka kai masa hari shi ma.
26 Inkosi yakoMowabi isibonile ukuthi impi ilukhuni kakhulu kuyo, yathatha abantu abangamakhulu ayisikhombisa abahwatsha inkemba kanye layo, ukuze ifohlele enkosini yeEdoma, kodwa behluleka.
Da sarkin Mowab ya ga yaƙi ya rinjaye shi, sai ya ɗauki mutane masu takobi ɗari bakwai, ya ratsa zuwa wajen sarkin Edom, amma ba su yi nasara ba.
27 Yasithatha indodana yayo elizibulo eyayizakuba yinkosi esikhundleni sayo, yayinikela yaba ngumnikelo wokutshiswa phezu komduli. Kwasekusiba lolaka olukhulu olumelene loIsrayeli; basebesuka kuyo babuyela elizweni lakibo.
Sa’an nan ya ɗauki ɗansa na fari, wanda zai gāje shi, ya yi hadaya da shi a bisa katangan birnin. Isra’ilawa suka firgita ƙwarai; sai suka janye suka koma ƙasarsu.

< 2 Amakhosi 3 >