< 2 Imilando 5 >

1 Usuphelile umsebenzi wonke uSolomoni ayewenzela indlu yeNkosi, wangenisa izinto ezingcwelisiweyo zikaDavida uyise, lesiliva legolide lazo zonke izitsha wazibeka esiphaleni senotho sendlu kaNkulunkulu.
Sa’ad da dukan aikin da Solomon ya yi domin haikalin Ubangiji ya gama, sai ya kawo abubuwan da mahaifinsa Dawuda ya keɓe a ciki, azurfa da zinariya da kuma dukan kayayyaki, ya kuwa sa su a cikin ma’ajin haikalin Allah.
2 Ngalesosikhathi uSolomoni wabuthanisa eJerusalema abadala bakoIsrayeli, lazo zonke inhloko zezizwe, izinduna zaboyise babantwana bakoIsrayeli, ukuthi benyuse umtshokotsho wesivumelwano seNkosi usuke emzini kaDavida oyiZiyoni.
Sa’an nan Solomon ya tattara zuwa Urushalima dattawan Isra’ila, dukan kawunan kabilu da manyan iyalan Isra’ilawa, don su haura da akwatin alkawarin Ubangiji daga Sihiyona, Birnin Dawuda.
3 Wonke amadoda akoIsrayeli asebuthana enkosini emkhosini owenyanga yesikhombisa.
Dukan mutanen Isra’ila kuwa suka tattaru gaba ɗaya suka zo wurin sarki a lokacin biki a wata na bakwai.
4 Labo bonke abadala bakoIsrayeli beza, amaLevi asewuthwala umtshokotsho,
Sa’ad da dukan dattawan Isra’ila suka iso, Lawiyawa suka ɗauki akwatin alkawarin,
5 awuletha umtshokotsho lethente lenhlangano lazo zonke izitsha ezingcwele ezazisethenteni; abapristi lamaLevi basebekwenyusa.
suka haura da akwatin alkawarin da kuma Tentin Sujada da dukan kayayyaki masu tsarkin da yake cikinta. Firistoci, waɗanda suke Lawiyawa, suka ɗauke su;
6 Inkosi uSolomoni lenhlangano yonke yakoIsrayeli eyayibuthene phambi komtshokotsho basebenikela imihlatshelo yezimvu lezinkabi ezingelakubhalwa lezingelakubalwa ngobunengi.
Sarki Solomon kuwa da taron Isra’ila gaba ɗaya da suka taru kewaye da shi suna a gaban akwatin alkawarin, suna miƙa tumaki da shanu masu yawa da suka wuce ƙirge ko lissafi.
7 Abapristi basebewungenisa umtshokotsho wesivumelwano seNkosi endaweni yawo, endaweni yelizwi yendlu, kungcwele yezingcwele, kwaze kwaba ngaphansi kwempiko zamakherubhi.
Sa’an nan firistoci suka kawo akwatin alkawarin Ubangiji zuwa wurinsa a ciki cikin wuri mai tsarki na haikali, Wuri Mafi Tsarki, suka sa shi ƙarƙashin fikafikan kerubobin.
8 Ngoba amakherubhi elulela impiko zawo phezu kwendawo yomtshokotsho; amakherubhi awembesa umtshokotsho lemijabo yawo ngaphezulu.
Kerubobin suka buɗe fikafikansu a bisa wurin akwatin alkawari suka kuma rufe akwatin alkawarin da sandunan ɗaukonsa.
9 Basebeselula imijabo, izihloko zemijabo zaze zabonakala emtshokotshweni phambi kwendawo yelizwi, kodwa zingabonakali ngaphandle; ukhona lapho-ke kuze kube lamuhla.
Waɗannan sanduna sun yi tsawo ƙwarai har ƙarshensu sun nausa daga akwatin alkawarin, ana iya ganinsu daga gaban ciki wuri mai tsarki na can ciki amma ba daga waje Wuri Mai Tsarki ba; kuma suna nan a can har wa yau.
10 Kwakungelalutho emtshokotshweni, ngaphandle kwezibhebhe ezimbili uMozisi azifaka khona eHorebe lapho iNkosi eyenza khona isivumelwano labantwana bakoIsrayeli ekuphumeni kwabo eGibhithe.
Babu wani abu a cikin akwatin alkawarin sai alluna biyu da Musa ya sa a cikinsa a Horeb, inda Ubangiji ya yi alkawari da Isra’ilawa bayan sun fito Masar.
11 Kwasekusithi abapristi bephuma endaweni engcwele, ngoba bonke abapristi abatholakalayo babezihlambulule bengagcinanga izigaba,
Sa’an nan firistoci suka janye daga Wuri Mai Tsarki. Dukan firistocin da suke can sun tsarkake kansu, ko daga wace ɓangarori suka fito.
12 lamaLevi angabahlabeleli babo bonke - akoAsafi, akoHemani, akoJeduthuni, lakumadodana abo lakubafowabo - begqoke amalembu acolekileyo amhlophe, belezinsimbi ezincencethayo lezigubhu zezintambo lamachacho, bema ngempumalanga kwelathi; njalo kanye labo kulabapristi abalikhulu lamatshumi amabili bekhalisa izimpondo.
Dukan Lawiyawa waɗanda suke mawaƙa, Asaf, Heman, Yedutun da’ya’yansu maza da dangoginsu, suka tsaya a gefen gabas na bagaden, saye da lilin mai kyau suna kuma kaɗa ganguna, garayu da molaye. Tare da su akwai firistoci 120 masu busan ƙahoni.
13 Kwasekusithi bekhalisa izimpondo behlabelela kanyekanye ukuzwakalisa umsindo owodwa, ukudumisa lokubonga iNkosi, lalapho bephakamisa ilizwi ngezimpondo langezinsimbi ezincencethayo lezinto zokuhlabelela, lalapho bedumisa iNkosi ukuthi ilungile lokuthi umusa wayo umi kuze kube phakade, indlu yagcwaliswa liyezi, indlu yeNkosi,
Masu busan ƙahonin da mawaƙa suka haɗu da baki ɗaya sai ka ce murya guda ce, don su yabi su kuma yi godiya ga Ubangiji. Haɗe da busan ƙahoni, ganguna da sauran kayayyaki, suka tā da muryoyinsu cikin yabo ga Ubangiji suka rera, “Yana da kyau; ƙaunarsa dawwammamiya ce har abada.” Sai haikalin Ubangiji ya cika da girgije,
14 abapristi kabaze baba lakho ukuma ukukhonza ngenxa yeyezi, ngoba inkazimulo yeNkosi yagcwalisa indlu kaNkulunkulu.
Firistoci ba su iya yin hidimarsu ba saboda girgijen, gama ɗaukakar Ubangiji ta cika haikalin Allah.

< 2 Imilando 5 >