< 2 Imilando 25 >

1 UAmaziya eseleminyaka engamatshumi amabili lanhlanu waba yinkosi; wabusa iminyaka engamatshumi amabili lesificamunwemunye eJerusalema. Lebizo likanina lalinguJehowadani weJerusalema.
Amaziya yana da shekara ashirin da biyar sa’ad da ya zama sarki, ya kuma yi mulki a Urushalima shekara ashirin da tara. Sunan mahaifiyarsa Yehoyaddin ce; ita daga Urushalima ne.
2 Wasesenza okuqondileyo emehlweni eNkosi, kodwa kungeyisikho ngenhliziyo epheleleyo.
Ya yi abin da yake daidai a gaban Ubangiji, amma ba da dukan zuciyarsa ba.
3 Kwasekusithi umbuso usuqinisiwe kuye, wabulala inceku zakhe ezazibulele inkosi uyise.
Bayan sarauta ta kahu a ƙarƙashinsa, sai ya kashe hafsoshin da suka kashe mahaifinsa sarki.
4 Kodwa kababulalanga abantwana bazo, kodwa wenza njengokubhaliweyo emlayweni wogwalo lukaMozisi lapho iNkosi eyalaya khona isithi: Oyise kabayikufa ngenxa yabantwana, labantwana kabayikufa ngenxa yaboyise, kodwa wonke uzafela isono sakhe.
Duk da haka bai kashe’ya’yansu maza ba amma ya yi bisa ga abin da yake a rubuce a cikin Doka, a cikin Littafin Musa, inda Ubangiji ya umarta, “Ba za a kashe iyaye saboda’ya’yansu ba; ba kuwa za a kashe’ya’ya saboda iyayensu ba; kowa zai mutu saboda zunubansa ne.”
5 UAmaziya wasebuthanisa uJuda, wabamisa ngokwendlu yaboyise baba zinduna zezinkulungwane lezinduna zamakhulu, kuye wonke uJuda loBhenjamini. Wababala kusukela koleminyaka engamatshumi amabili kusiya phezulu, wabathola bezinkulungwane ezingamakhulu amathathu zabakhethiweyo, abaphuma impi, ababamba umkhonto lesihlangu esikhulu.
Amaziya ya tattara mutanen Yahuda ya kuma ba su aiki bisa ga iyalansu, ya ba da aiki ga shugabannin dubu-dubu da shugabannin ɗari-ɗari, a dukan Yahuda da Benyamin. Ya kuma tattara waɗanda suke’yan shekara ashirin da haihuwa ko fiye ya sami mutane dubu ɗari uku da suke a shirye don aikin soja, da suka isa riƙe māshi da garkuwa.
6 Wabuya waqhatsha koIsrayeli amaqhawe alamandla azinkulungwane ezilikhulu ngamathalenta esiliva alikhulu.
Ya kuma ɗauko sojan haya jarumawa dubu ɗari ɗaya daga Isra’ila a kan talenti ɗari na azurfa.
7 Kodwa kwafika umuntu kaNkulunkulu kuye, esithi: Nkosi, ibutho lakoIsrayeli kalingahambi lawe, ngoba iNkosi kayilaye uIsrayeli, kusitsho bonke abantwana bakoEfrayimi.
Amma mutumin Allah ya zo wurinsa ya ce, “Ya sarki, waɗannan runduna daga Isra’ila ba za su tafi tare da kai ba, gama Ubangiji ba ya tare da Isra’ila, ba ya nan da wani cikin mutanen Efraim.
8 Kodwa uba uhamba, kwenze, qinela impi; uNkulunkulu uzakwenza ukhubeke phambi kwesitha; ngoba kulamandla kuNkulunkulu okusiza lokukhubekisa.
Ko da ma ya tafi ya yi faɗa da ƙwazo a cikin yaƙi, Allah zai tumɓuke shi a gaban abokan gāba, gama Allah yana da iko yă taimaka ko yă tumɓuke.”
9 UAmaziya wasesithi emuntwini kaNkulunkulu: Pho, senzeni ngamathalenta alikhulu engiwanike iviyo lakoIsrayeli? Umuntu kaNkulunkulu wasesithi: INkosi ilokunengi kulalokhu okokukunika.
Amaziya ya tambayi mutumin Allah ya ce, “Amma game da talenti ɗarin da na biya saboda waɗannan rundunonin Isra’ila fa?” Mutumin Allah ya amsa, “Ubangiji zai ba ka fiye da wannan.”
10 UAmaziya wasebehlukanisa, kusitsho iviyo elalifike kuye livela koEfrayimi, ukuze baye endaweni yabo. Ngakho ulaka lwabo lwamvuthela kakhulu uJuda, babuyela endaweni yabo bevutha ulaka.
Saboda haka Amaziya ya sallame rundunonin da suka zo daga Efraim, ya kuma mayar da su gida. Suka husata da Yahuda suka koma gida da fushi sosai.
11 UAmaziya waseziqinisa, wakhokhela abantu bakhe, waya esihotsheni setshwayi, watshaya abantwana beSeyiri, izinkulungwane ezilitshumi.
Sa’an nan Amaziya ya yi ƙarfin hali ya jagoranci mayaƙansa zuwa Kwarin Gishiri, inda ya kashe mutanen Seyir dubu goma.
12 Abantwana bakoJuda basebethumba abazinkulungwane ezilitshumi abaphilayo, babasa engqongeni yeliwa, babaphosa besengqongeni yeliwa, baze baphahlazeka bonke.
Mayaƙan Yahuda suka kuma kama mutane dubu goma da rai, suka ɗauke su zuwa ƙwanƙolin dutsen, suka yi ta tunkuɗa su ƙasa suka yi kaca-kaca.
13 Kodwa abantu beviyo uAmaziya ayelibuyisele emuva ukuthi bangahambi laye empini, bahlasela imizi yakoJuda, kusukela eSamariya kuze kube seBhethi-Horoni, batshaya abazinkulungwane ezintathu zabo, baphanga impango enengi.
Ana cikin haka, sai rundunar da Amaziya ya mai da su gida, waɗanda ba a bari suka tafi yaƙin ba, suka kai wa garuruwan Yahuda daga Samariya zuwa Bet-Horon hari. Suka kashe mutane dubu uku suka kwashe ganima mai yawan gaske.
14 Kwasekusithi emva kokubuya kukaAmaziya ekutshayeni amaEdoma, waletha onkulunkulu babantwana beSeyiri, wabamisa baba ngonkulunkulu bakhe, wabakhothamela, wabatshisela impepha.
Da Amaziya ya dawo daga kisan mutanen Edom, sai ya dawo da allolin mutanen Seyir. Ya kafa su a matsayin allolinsa, ya rusuna musu, ya kuma miƙa musu hadayun ƙonawa.
15 Ngalokhu ulaka lweNkosi lwamvuthela uAmaziya, yathuma kuye umprofethi owathi kuye: Ubadingelani onkulunkulu babantu abangophulanga abantu babo esandleni sakho?
Fushin Ubangiji ya yi ƙuna a kan Amaziya, sai ya aiki wani annabi wurinsa wanda ya ce, “Me ya sa ka nemi shawarar allolin mutanen nan, waɗanda ba za su cece mutanensu daga hannunka ba?”
16 Kodwa kwathi ekhuluma laye, wathi kuye: Sikubekile yini ukuthi ube ngumeluleki wenkosi? Ziyekelele! Kungani bezakutshaya? Umprofethi waseyekela wathi: Ngiyazi ukuthi uNkulunkulu unqume ukukubhubhisa, ngoba wenze lokhu, kawulalelanga iseluleko sami.
Tun yana cikin magana, sai sarki ya ce masa, “Yaushe muka naɗa ka mai ba sarki shawara? Rufe mana baki! Me zai hana a kashe ka?” Sai annabin ya yi shiru, amma ya ce, “Na dai sani Allah ya riga ya shirya zai hallaka ka, saboda ka aikata wannan, ba ka kuma saurari shawarata ba.”
17 UAmaziya inkosi yakoJuda wasethatha iseluleko, wathumela kuJowashi indodana kaJehowahazi indodana kaJehu, inkosi yakoIsrayeli, esithi: Woza, sikhangelane ubuso.
Bayan Amaziya sarkin Yahuda ya nemi shawara mashawartansa, sai ya kalubalanci Yowash ɗan Yehoyahaz, ɗan Yehu, sarkin Isra’ila, “Zo mu gamu fuska da fuska.”
18 UJowashi inkosi yakoIsrayeli wasethumela kuAmaziya inkosi yakoJuda esithi: Ukhula oluhlabayo oluseLebhanoni lwathumela emsedarini oseLebhanoni lusithi: Phana indodana yami indodakazi yakho ibe ngumkayo; kodwa isilo seganga esasiseLebhanoni sedlula, salugxoba ukhula oluhlabayo.
Amma Yowash sarkin Isra’ila ya amsa wa Amaziya sarkin Yahuda ya ce, “Wata ƙaya ce a Lebanon, ta aika da saƙo wa itacen al’ul na Lebanon cewa, ‘Ka ba ɗana’yarka aure.’ Sai wani naman jeji na Lebanon ya zo ya tattake ƙayar.
19 Uthi: Khangela, uyitshayile iEdoma; ngakho inhliziyo yakho iyakuphakamisa ukuthi uzincome; khathesi hlala endlini yakho; kungani uzazingenisa ebubini ukuze uwe, wena loJuda elawe?
Ka ce wa kanka cewa ka ci Edom da yaƙi, yanzu kuwa kana fariya da ɗaga kai. Amma tsaya dai a gida! Me ya sa kake neman faɗa kana neman fāɗuwarka da ta Yahuda?”
20 Kodwa uAmaziya kalalelanga; ngoba kwakungokukaNkulunkulu ukuze abanikele esandleni sabo, ngoba babedinge onkulunkulu beEdoma.
Amma Amaziya bai saurara ba gama Allah ya yi haka domin yă miƙa su ga Yehowash, domin sun nemi shawarar allolin Edom.
21 UJowashi inkosi yakoIsrayeli wasesenyuka, bakhangelana ubuso, yena loAmaziya inkosi yakoJuda, eBeti-Shemeshi engeyakoJuda.
Saboda haka Yowash sarkin Isra’ila ya kai yaƙi. Shi da Amaziya sarkin Yahuda suka fuskanci juna a Bet-Shemesh a Yahuda.
22 UJuda wasetshaywa phambi kukaIsrayeli, babaleka, ngulowo waya ethenteni lakhe.
Isra’ila ta fatattaki Yahuda, sai kowane mutum ya gudu zuwa gidansa.
23 UJowashi inkosi yakoIsrayeli wasembamba uAmaziya inkosi yakoJuda, indodana kaJowashi, indodana kaJehowahazi, eBeti-Shemeshi, wamletha eJerusalema, wadilizela phansi okomduli weJerusalema, kusukela esangweni lakoEfrayimi kuze kube sesangweni lengonsi, izingalo ezingamakhulu amane.
Yehowash sarkin Isra’ila ya kama Amaziya sarkin Yahuda, ɗan Yowash, ɗan Ahaziya a Bet-Shemesh. Sa’an nan Yehowash ya kawo shi Urushalima ya farfasa katangar Urushalima daga Ƙofar Efraim har zuwa Ƙofar Kusurwa, wani sashe mai tsawon ƙafa ɗari shida.
24 Wasethatha lonke igolide lesiliva, lezitsha zonke ezatholakala endlini kaNkulunkulu kuObedi-Edoma, lokuligugu kwendlu yenkosi, labayisibambiso, wabuyela eSamariya.
Ya kwashe dukan zinariya da azurfa da dukan kayayyakin da aka samu a haikalin Allah waɗanda suke a ƙarƙashin kulawar Obed-Edom, da kaya masu daraja na gidan sarki, da waɗanda aka kamo cikin yaƙi, ya kawo Samariya.
25 UAmaziya indodana kaJowashi inkosi yakoJuda wasephila iminyaka elitshumi lanhlanu emva kokufa kukaJowashi indodana kaJehowahazi inkosi yakoIsrayeli.
Amaziya ɗan Yowash sarkin Yahuda ya rayu shekara goma sha biyar bayan mutuwar Yehowash ɗan Yehoyahaz sarkin Isra’ila.
26 Ezinye-ke zezindaba zikaAmaziya, ezokuqala lezokucina, khangela, kazibhalwanga yini egwalweni lwamakhosi akoJuda lawakoIsrayeli?
Game da sauran ayyukan mulkin Amaziya, daga farko zuwa ƙarshe, an rubuta su a littafin sarakunan Yahuda da Isra’ila.
27 Njalo kusukela esikhathini uAmaziya aphambuka ngaso ekulandeleni iNkosi bamenzela ugobe eJerusalema; wasebalekela eLakishi; kodwa bathumela emva kwakhe eLakishi, bambulalela khona.
Sa’ad da Amaziya ya bar bin Ubangiji, aka shirya masa maƙarƙashiya a Urushalima, sai ya gudu zuwa Lakish, amma suka aiki mutane suka bi shi zuwa Lakish, a can suka kashe shi.
28 Basebemthwala ngamabhiza, bamngcwaba kuboyise emzini kaJuda.
Aka dawo da shi a kan doki, aka binne shi tare da kakanninsa a Birnin Yahuda.

< 2 Imilando 25 >