< 2 Imilando 21 >

1 UJehoshafathi waselala laboyise, wangcwatshelwa kuboyise emzini kaDavida. UJoramu indodana yakhe wasesiba yinkosi esikhundleni sakhe.
Yehoshafat ya huta tare da kakanninsa, aka kuma binne shi tare da su a Birnin Dawuda. Sai Yehoram ɗansa ya gāje shi a matsayin sarki.
2 Njalo wayelabafowabo, amadodana kaJehoshafathi, oAzariya, loJehiyeli, loZekhariya, loAzariya, loMikayeli, loShefathiya. Bonke laba babengamadodana kaJehoshafathi inkosi yakoIsrayeli.
’Yan’uwan Yehoram,’ya’yan Yehoshafat maza su ne, Azariya, Yehiyel, Zakariya, Azariyahu, Mika’ilu da Shefatiya. Dukan waɗannan su ne’ya’yan Yehoshafat sarkin Isra’ila maza.
3 Uyise wasebanika izipho ezinengi zesiliva lezegolide lezempahla eziligugu kanye lemizi ebiyelweyo koJuda; kodwa umbuso wawunika uJehoramu ngoba wayelizibulo.
Mahaifinsu ya ba su kyautai masu yawa na azurfa da zinariya da kayayyaki masu daraja, tare da birane masu katanga a Yahuda, amma ya ba da mulki ga Yehoram domin shi ne ɗan farinsa.
4 UJehoramu esephakeme embusweni kayise waziqinisa, wabulala bonke abafowabo ngenkemba njalo lezinye zeziphathamandla zakoIsrayeli.
Sa’ad da Yehoram ya kafa kansa sosai a bisa mulkin mahaifinsa, sai ya kashe dukan’yan’uwansa da takobi tare da waɗansu sarakunan Isra’ila.
5 UJehoramu wayeleminyaka engamatshumi amathathu lambili esiba yinkosi, wabusa iminyaka eyisificaminwembili eJerusalema.
Yehoram yana da shekara talatin da biyu sa’ad da ya zama sarki, ya kuma yi mulki a Urushalima shekara takwas.
6 Wasehamba ngendlela yamakhosi akoIsrayeli, njengokwenza kwendlu kaAhabi, ngoba indodakazi kaAhabi yayingumkakhe; wasesenza okubi emehlweni eNkosi.
Ya yi tafiya a hanyoyin sarakunan Isra’ila, kamar yadda gidan Ahab ta yi, gama ya auri’yar Ahab. Ya aikata mugayen ayyuka a idon Ubangiji.
7 Kodwa iNkosi kayithandanga ukuchitha indlu kaDavida ngenxa yesivumelwano eyayisenze loDavida, lanjengoba yayithe izanika yena lamadodana akhe isibane insuku zonke.
Duk da haka, domin alkawarin da Ubangiji ya yi wa Dawuda, Ubangiji bai so yă hallaka gidan Dawuda ba. Ubangiji ya riga ya yi alkawari zai ci gaba da riƙe fitila domin Dawuda da zuriyarsa har abada.
8 Ensukwini zakhe uEdoma wahlubuka wasuka phansi kwesandla sakoJuda, basebezibekela inkosi.
A zamanin Yehoram, Edom ya tayar wa Yahuda ya kuma naɗa sarkinsa.
9 UJehoramu wasechapha lenduna zakhe lenqola zonke laye, wavuka ebusuku, wawatshaya amaEdoma ayezingelezele yena lenduna zenqola.
Saboda haka Yehoram ya tafi can tare da shugabannin sojojinsa da kuma dukan keken yaƙinsa. Mutanen Edom suka kewaye shi da shugabannin keken yaƙinsa, amma ya tashi ya fatattaki su da dare.
10 UEdoma wahlubuka-ke wasuka phansi kwesandla sakoJuda kuze kube lamuhla. Khona iLibhina yahlubuka ngalesosikhathi yasuka phansi kwesandla sakhe, ngoba wayedelile iNkosi, uNkulunkulu waboyise.
Har yă zuwa yau Edom na tawaye a kan Yahuda. Libna ya yi tawaye a lokaci guda, domin Yehoram ya yashe Ubangiji Allah na kakanninsa.
11 Futhi yena wenza indawo eziphakemeyo entabeni zakoJuda, wenza abahlali beJerusalema baphinge, waduhisa uJuda.
Ya gina masujadan kan tudu a tuddan Yahuda, ya kuma sa mutanen Urushalima suka yi karuwanci, ya sa Yahuda suka kauce.
12 Kwasekufika kuye incwadi ivela kuElija umprofethi isithi: Itsho njalo iNkosi, uNkulunkulu kaDavida uyihlo: Ngenxa yokuthi ungahambanga ezindleleni zikaJehoshafathi uyihlo lezindleleni zikaAsa inkosi yakoJuda,
Yehoram ya sami wasiƙa daga Iliya annabi, wadda ta ce, “Ga abin da Ubangiji Allah na kakanka Dawuda ya ce, ‘Ba ka yi tafiya a hanyoyin mahaifinka Yehoshafat ko Asa sarkin Yahuda ba.
13 kodwa uhambe ngendlela yamakhosi akoIsrayeli, wenza uJuda labahlali beJerusalema baphinge njengobuwule bendlu kaAhabi, futhi-ke ubulele abafowenu bendlu kayihlo ababengcono kulawe,
Amma ka yi tafiya a hanyoyin sarakunan Isra’ila, ka sa Yahuda ya kauce, ka kuma sa mutanen Urushalima suka yi karuwanci, kamar yadda gidan Ahab ta yi. Ka kuma kashe’yan’uwanka, membobi gidan mahaifinka, mutanen da suka fi ka kirki.
14 khangela, iNkosi izatshaya ngokutshaya okukhulu ebantwini bakho lebantwaneni bakho lakubomkakho, lakuyo yonke impahla yakho.
Saboda haka a yanzu Ubangiji yana shirin ya bugi mutanenka,’ya’yanka maza, matanka da kuma kome da yake naka, da bugu mai ƙarfi.
15 Lawe uzakuba semikhuhlaneni emikhulu ngesifo samathumbu akho, amathumbu akho aze aphume ngenxa yesifo usuku ngosuku.
Kai kuma za ka kamu da ciwon hanji wanda zai yi ta cinka kowace rana sai har hanjinka sun fito.’”
16 INkosi yasimvusela uJehoramu umoya wamaFilisti lamaArabhiya ayeseceleni kwamaEthiyophiya.
Ubangiji ya sa Filistiyawa da Larabawa waɗanda suke zama kusa da Kushawa su yi gāba da Yehoram
17 Asesenyukela koJuda ayifohlela athumba yonke impahla eyatholakala endlini yenkosi kanye lamadodana ayo labafazi bayo; kakwaze kwasala indodana kuyo ngaphandle kukaJehowahazi, icinathunjana lamadodana ayo.
Suka yaƙi Yahuda, suka kai masa hari, suka kwashe dukan abubuwa masu kyau da suka samu a fadan sarki, tare da’ya’yansa maza da kuma matansa. Ba wanda aka bari, sai dai Ahaziya autansa.
18 Langemva kwakho konke lokho iNkosi yamtshaya emathunjini akhe ngomkhuhlane ongelaselapho.
Bayan dukan wannan, sai Ubangiji ya sa wa Yehoram cuta marar warkarwa ta ciki.
19 Kwasekusithi umnyaka ngomnyaka, langesikhathi sokuphuma kokucina kweminyaka emibili, amathumbu akhe aphuma ngomkhuhlane wakhe; ngakho wafa ngemikhuhlane emibi. Kodwa abantu bakhe kabambaselanga umlilo njengomlilo waboyise.
Cikin lokaci, a ƙarshen shekara ta biyu, sai hanjin cikinsa suka fito saboda cutar, ya kuma mutu cikin tsananin zafi. Mutanensa suka hura wuta don girmama shi, kamar yadda suka yi wa kakanninsa.
20 Wayeleminyaka engamatshumi amathathu lambili esiba yinkosi, wabusa iminyaka eyisificaminwembili eJerusalema; wahamba engaloyiseki. Basebemngcwabela emzini kaDavida, kodwa hatshi emangcwabeni amakhosi.
Yehoram yana da shekara talatin da biyu sa’ad da ya zama sarki, ya kuma yi mulki a Urushalima shekara takwas. Ya mutu, ba ma wanda ya kula, aka kuma binne shi a Birnin Dawuda, amma ba a makabartan sarakuna ba.

< 2 Imilando 21 >