< 2 Imilando 18 >

1 Njalo uJehoshafathi wayelenotho lodumo ngobunengi; wahlangana ngobuhlobo loAhabi.
Yanzu fa Yehoshafat ya wadace ƙwarai yana kuma da girma, ya kuma haɗa kansa da Ahab ta wurin aure.
2 Ekupheleni kweminyaka wasesehlela kuAhabi eSamariya. UAhabi wamhlabela izimvu lenkabi ngobunengi, labantu ababelaye, wamncenga ukuthi enyukele eRamothi-Gileyadi.
Bayan’yan shekaru sai ya gangara don yă ziyarci Ahab a Samariya. Ahab kuwa ya yanka tumaki da shanu masu yawa dominsa da kuma mutanen da suke tare da shi, ya kuma lallashe shi yă yaƙi Ramot Gileyad.
3 UAhabi inkosi yakoIsrayeli wasesithi kuJehoshafathi inkosi yakoJuda: Uzahamba lami eRamothi-Gileyadi yini? Wasesithi kuye: Njengami unjalo wena, labantu bami banjengabantu bakho. Sizakuba lawe empini.
Ahab sarkin Isra’ila ya tambayi Yehoshafat sarkin Yahuda ya ce, “Za ka tafi tare da ni mu yaƙi Ramot Gileyad?” Yehoshafat ya amsa ya ce, “Ni kamar kai ne, kuma mutanena kamar naka ne; za mu tafi tare da kai a yaƙin.”
4 UJehoshafathi wasesithi enkosini yakoIsrayeli: Akubuze lamuhla ilizwi leNkosi.
Amma Yehoshafat ya kuma ce wa sarkin Isra’ila, “Da fari mu nemi bishewar Ubangiji.”
5 Inkosi yakoIsrayeli yasibuthanisa abaprofethi, amadoda angamakhulu amane, yathi kubo: Sihambe yini eRamothi-Gileyadi empini kumbe ngiyekele? Basebesithi: Yenyuka, ngoba uNkulunkulu uzayinikela esandleni senkosi.
Saboda haka sarkin Isra’ila ya tattara annabawa duka, mutane ɗari huɗu, ya kuma tambaye su, “Mu tafi yaƙi a kan Ramot Gileyad ko kada mu tafi?” Suka amsa “Tafi, gama Allah zai ba da shi cikin hannun sarki.”
6 Kodwa uJehoshafathi wathi: Kasekho yini lapha umprofethi weNkosi ukuthi sibuze kuye?
Amma Yehoshafat ya yi tambaya ya ce, “Babu wani annabin Ubangiji a nan da za mu tambaya?”
7 Inkosi yakoIsrayeli yasisithi kuJehoshafathi: Kusekhona indoda eyodwa esingabuza ngayo eNkosini, kodwa mina ngiyamzonda ngoba kaprofethi lutho oluhle ngami, kodwa okubi zonke izinsuku zakhe; lo nguMikhaya indodana kaImla. UJehoshafathi wasesithi: Inkosi ingatsho njalo.
Sarki Isra’ila ya amsa wa Yehoshafat, “Akwai guda har yanzu mai suna Mikahiya ɗan Imla, za mu iya nemi nufin Ubangiji daga gare shi, sai dai ba na sonsa domin bai taɓa yin annabci wani abu mai kyau game da ni ba, sai kullum masifa.” Yehoshafat ya amsa ya ce, “Kada sarki yă faɗa haka.”
8 Inkosi yakoIsrayeli yasibiza umthenwa othile yathi: Landa masinyane uMikhaya indodana kaImla.
Saboda haka sarkin Isra’ila ya kira ɗaya daga cikin ma’aikatansa ya ce, “A kawo Mikahiya ɗan Imla nan da nan.”
9 Njalo inkosi yakoIsrayeli loJehoshafathi inkosi yakoJuda babehlezi ngulowo lalowo esihlalweni sakhe sobukhosi, begqoke izembatho, behlezi ebaleni engenelweni lesango leSamariya, bonke abaprofethi beprofetha-ke phambi kwabo.
Saye da rigunan sarakuna, sarki Isra’ila da Yehoshafat sarkin Yahuda suna zaune a kan kujerunsu na mulki a masussuka ta ƙofar shigar Samariya, tare da dukan annabawa suna ta annabci a gabansu.
10 UZedekhiya indodana kaKhenahana wasezenzela impondo zensimbi, wathi: Itsho njalo iNkosi: Ngalezi uzahlaba amaSiriya uze uwaqede.
To, fa, Zedekiya ɗan Kena’ana ya yi ƙahonin ƙarfe, ya kuma furta, “Ga abin da Ubangiji ya ce, ‘Da waɗannan za ka sassoki Arameyawa sai sun hallaka.’”
11 Labo bonke abaprofethi baprofetha njalo, besithi: Yenyukela eRamothi-Gileyadi uphumelele, ngoba iNkosi izayinikela esandleni senkosi.
Dukan sauran annabawan suka yi irin annabcin nan. Suka ce, “A haura zuwa Ramot Gileyad a yi nasara, gama Ubangiji zai ba da shi cikin hannun sarki.”
12 Isithunywa esasiyebiza uMikhaya sakhuluma kuye sisithi: Khangela, amazwi abaprofethi ngamlomo munye mahle enkosini; ngakho ilizwi lakho ake lifanane lelomunye wabo, ukhulume okuhle.
Ɗan saƙon da ya tafi don yă kawo Mikahiya kuwa ya ce masa, “Duba, kowannen a cikin annabawa ya yi faɗin nasara wa sarki. Don haka kai ma ka yi maganar da za tă gamshi sarki kamar yadda suka yi.”
13 Kodwa uMikhaya wathi: Kuphila kukaJehova, ngeqiniso lokho uNkulunkulu wami akutshoyo, lokho ngizakukhuluma.
Amma Mikahiya ya ce, “Na rantse da ran Ubangiji, zan faɗa masa kawai abin da Allahna ya faɗa.”
14 Esefikile enkosini, inkosi yathi kuye: Mikhaya, siye eRamothi-Gileyadi empini kumbe ngiyekele yini? Wasesithi: Yenyukani, liphumelele, ngoba bazanikelwa esandleni senu.
Da suka iso, sarki ya tambaye shi, “Mika, mu tafi mu yaƙi Ramot Gileyad, ko kada mu tafi?” Ya amsa, “Kai masa yaƙi za ka kuwa yi nasara, gama za a ba da su a hannunka.”
15 Inkosi yasisithi kuye: Ngizakufungisa kuze kube yizikhathi ezingaki ukuze ungakhulumi kimi ngaphandle kweqiniso ebizweni leNkosi?
Sarki ya ce masa, “Sau nawa zan sa ka rantse don ka faɗa gaskiya a cikin sunan Ubangiji?”
16 Wasesithi: Ngabona uIsrayeli wonke echithekile phezu kwezintaba njengezimvu ezingelamelusi; iNkosi yasisithi: Laba kabalamakhosi, kababuyele ngulowo endlini yakhe ngokuthula.
Sa’an nan Mikahiya ya amsa, “Na ga dukan Isra’ila sun warwatsu a kan tuddai kamar tumakin da ba su da makiyaya, kuma Ubangiji ya ce, ‘Waɗannan mutane ba su da maigida. Bari kowanne yă tafi gida cikin salama.’”
17 Inkosi yakoIsrayeli yasisithi kuJehoshafathi: Kangikutshelanga yini: Kayikuprofetha okuhle ngami kodwa okubi kuphela?
Sarkin Isra’ila ya ce wa Yehoshafat, “Ban faɗa maka cewa bai taɓa yin annabci wani abu mai kyau game da ni, in ba masifa ba?”
18 Wasesithi: Ngakho zwanini ilizwi leNkosi. Ngabona iNkosi ihlezi esihlalweni sayo sobukhosi, lexuku lonke lamazulu limi ngakwesokunene sayo langakwesokhohlo sayo.
Mikahiya ya ci gaba, “Saboda haka sai ka ji maganar Ubangiji. Na ga Ubangiji yana zama a kan kursiyinsa tare da dukan rundunar sama tsaye a damansa da hagunsa.
19 INkosi yasisithi: Ngubani ozahuga uAhabi inkosi yakoIsrayeli ukuze enyuke awe eRamothi-Gileyadi? Omunye wasekhuluma esitsho ngokunjalo, lomunye esitsho ngokunjalo.
Ubangiji kuwa ya ce, ‘Wa zai ruɗe Ahab sarki Isra’ila zuwa yaƙi da Ramot Gileyad da kuma zuwa mutuwarsa a can?’ “Wani ya ba da wata shawara, wani kuma wata dabam.
20 Kwasekuphuma umoya, wema phambi kweNkosi wathi: Mina ngizamhuga. INkosi yasisithi kuwo: Ngani?
A ƙarshe, wani ruhu ya zo gaba, ya tsaya a gaban Ubangiji ya ce, ‘Zan ruɗe shi.’ “Ubangiji ya yi tambaya, ‘Ta wace hanya?’
21 Wasusithi: Ngizaphuma ngibe ngumoya wamanga emlonyeni wabo bonke abaprofethi bakhe. Yasisithi: Uzamhuga, njalo uzakuba lamandla; phuma wenze njalo.
“Ya ce, ‘Zan tafi in zama ruhun ƙarya a bakunan dukan annabawansa.’ “Ubangiji ya ce, ‘Za ka yi nasara a ruɗinsa. Ka tafi, ka yi haka.’
22 Ngakho-ke, khangela, iNkosi ifake umoya wamanga emlonyeni walababaprofethi bakho, njalo iNkosi ikhulume okubi ngawe.
“To yanzu, Ubangiji ya sa ruhun ruɗu a bakunan waɗannan annabawanka. Ubangiji ya ƙayyade masifa dominka.”
23 UZedekhiya indodana kaKhenahana wasesondela, watshaya uMikhaya esihlathini, wathi: UMoya weNkosi wedlula ngandlela bani esuka kimi ukuthi akhulume lawe?
Sai Zedekiya ɗan Kena’ana ya haura ya mari Mikahiya a fuska. Ya ce, “Ta wace hanya ce ruhun Ubangiji ya fita daga gare ni ya zo ya yi magana da kai?”
24 UMikhaya wasesithi: Khangela, uzabona ngalolosuku mhla uzangena ekamelweni phakathi kwekamelo ukuthi ucatshe.
Mikahiya ya amsa ya ce, “Za ka gane a ranar da ka je ka ɓuya a can cikin ɗaki.”
25 Inkosi yakoIsrayeli yasisithi: Thathani uMikhaya, limbuyisele kuAmoni umbusi womuzi lakuJowashi indodana yenkosi,
Sa’an nan sarkin Isra’ila ya umarta, “Ɗauki Mikahiya ku aika da shi zuwa ga Amon mai mulkin birni da kuma ga Yowash ɗan sarki,
26 lithi: Itsho njalo inkosi: Fakani lo entolongweni, limdlise isinkwa senhlupho lamanzi enhlupho ngize ngibuye ngokuthula.
ku ce ga abin da sarki ya ce, ‘Ku jefa wannan mutum a kurkuku kada kuma ku ba shi wani abu sai dai burodi da ruwa har sai na dawo lafiya.’”
27 UMikhaya wasesithi: Uba ubuya lokubuya ngokuthula, iNkosi izabe ingakhulumanga ngami. Wathi: Lalelani, bantu lonke.
Mikahiya ya furta ya ce, “Idan har ka dawo lafiya, to, Ubangiji bai yi magana ta wurina ba.” Ya kuma ƙara da cewa, “Dukanku mutane, ku lura da maganata!”
28 Ngakho inkosi yakoIsrayeli loJehoshafathi inkosi yakoJuda benyukela eRamothi-Gileyadi.
Saboda haka sarkin Isra’ila da Yehoshafat sarkin Yahuda suka haura zuwa Ramot Gileyad.
29 Inkosi yakoIsrayeli yasisithi kuJehoshafathi: Ngizazifihla isimo, ngingene empini, kodwa wena gqoka izembatho zakho. Inkosi yakoIsrayeli yasizifihla isimo, basebengena empini.
Sarkin Isra’ila ya ce wa Yehoshafat, “Zan ɓad da kama in shiga yaƙin, amma ka sa kayanka na sarauta.” Saboda haka sarkin Isra’ila ya ɓad da kama ya shiga cikin yaƙin.
30 Inkosi yeSiriya yayilayile-ke izinduna zenqola eyayilazo isithi: Lingalwi lomncane loba omkhulu, kodwa lenkosi yakoIsrayeli kuphela.
To, fa, sarkin Aram ya umarce shugabannin keken yaƙinsa ya ce, “Kada ku yaƙi kowa, ƙarami ko babba, sai dai sarkin Isra’ila.”
31 Kwasekusithi induna zezinqola zibona uJehoshafathi zona zathi: Yena uyinkosi yakoIsrayeli. Ngakho zamhanqela ukulwa. Kodwa uJehoshafathi wahlaba umkhosi; iNkosi yasimsiza. UNkulunkulu wazihuga zasuka kuye.
Sa’ad da shugabannin kekunan yaƙi suka ga Yehoshafat, sai suka yi tsammani, “Wannan ne sarkin Isra’ila.” Saboda haka suka juya don su yaƙe shi, amma Yehoshafat ya yi ihu, Ubangiji kuma ya taimake shi. Allah ya janye su daga gare shi,
32 Ngoba kwathi lapho induna zezinqola zibona ukuthi kwakungayisiyo inkosi yakoIsrayeli, zaphenduka ekuyilandeleni.
gama sa’ad da shugabannin keken yaƙi suka ga cewa ba shi ne sarkin Isra’ila ba, sai suka daina binsa.
33 Umuntu othile wasedonsa idandili engananzelele, wahlaba inkosi yakoIsrayeli phakathi kwenhlangano lebhatshi lensimbi; yasisithi kumtshayeli wenqola: Phendula isandla sakho, ungikhuphe ebuthweni, ngoba ngilimele.
Amma wani ya harba kibiya haka kawai, sai kibiyar ta sami sarki Ahab na Isra’ila a kafaɗa tsakanin rigar yaƙinsa na ƙarfe da ƙarfen ƙirjinsa. Sai sarki ya ce wa mai tuƙan keken yaƙi, “Juya ka fitar da ni daga wurin yaƙin. An ji mini rauni.”
34 Impi yasikhula mhlalokho; inkosi yayisekelwe enqoleni iqondene lamaSiriya kwaze kwaba ntambama; yafa ngesikhathi sokutshona kwelanga.
Duk yini yaƙi ya yi ta cin gaba, sarkin Isra’ila kuwa ya jingina kansa a cikin keken yaƙinsa yana duban Arameyawa har yamma. Sa’an nan a fāɗuwar rana sai ya mutu.

< 2 Imilando 18 >