< 2 Imilando 10 >

1 URehobhowamu wasesiya eShekema ngoba uIsrayeli wonke wayeze eShekema ukumbeka abe yinkosi.
Rehobowam ya tafi Shekem, gama dukan Isra’ilawa sun je can don su naɗa shi sarki.
2 Kwasekusithi uJerobhowamu indodana kaNebati esizwa, owayeseGibhithe lapho ayebalekele khona ubuso bukaSolomoni inkosi, uJerobhowamu wabuya evela eGibhithe.
Da Yerobowam ɗan Nebat ya ji wannan (a lokacin yana a Masar, inda ya gudu daga Sarki Solomon ya tafi), sai ya dawo daga Masar.
3 Basebethumela bambiza; uJerobhowamu loIsrayeli wonke basebesiza, bakhuluma kuRehobhowamu besithi:
Saboda haka suka aika a zo da Yerobowam, sai shi da dukan Isra’ila suka je wurin Rehobowam suka ce masa.
4 Uyihlo wenza ijogwe lethu laba lukhuni; ngakho-ke yenza ube lulanyana umsebenzi kayihlo olukhuni, lejogwe lakhe elinzima abesithwalise lona, njalo sizakukhonza.
“Mahaifinka ya sa mana kaya masu nauyi a kanmu, amma yanzu ka sauƙaƙa mana aiki mai zafin nan da kuma kaya masu nauyin da ya sa a kanmu, mu kuwa za mu bauta maka.”
5 Wasesithi kibo: Buyani kimi emva kwensuku ezintathu. Abantu basebehamba.
Rehobowam ya amsa, “Ku dawo gare ni cikin kwana uku.” Saboda haka mutanen suka watse.
6 Inkosi uRehobhowamu yasicebisana labadala ababesima phambi kukaSolomoni uyise esaphila, isithi: Licebisa ukubuyisela mpendulo bani kulababantu?
Sai Sarki Rehobowam ya nemi shawarar dattawan da suka yi wa mahaifinsa Solomon hidima a lokacin da yake da rai, ya tambaye suya ce, “Wace shawara za ku ba ni don in amsa wa waɗannan mutane?”
7 Basebekhuluma kuye besithi: Uba uzalunga kulababantu, ubathokozise, ukhulume kibo amazwi amahle, bazakuba zinceku zakho insuku zonke.
Suka amsa suka ce, “In za ka ji tausayi waɗannan mutane ka kuma gamshe su, ka kuma ba su amsar da ta dace, kullum za su zama bayinka.”
8 Kodwa wadela iseluleko sabadala abamcebisa ngaso, wacebisana lamajaha ayeyintanga yakhe, ayesima phambi kwakhe.
Amma Rehobowam ya ƙi shawarar da dattawa suka ba shi ya kuma nemi shawarar matasan da suka yi girma tare, suke kuma yin masa hidima.
9 Wasesithi kuwo: Licebisa ukuthi sibuyisele mpendulo bani kulababantu, abakhulume kimi besithi: Yenza libe lulanyana ijogwe uyihlo alibeka phezu kwethu?
Ya tambaye su ya ce, “Mece ce shawararku? Yaya zan amsa wa waɗannan mutanen da suke ce mini, ‘Ka sauƙaƙa nauyin da mahaifinka ya sa a kanmu’?”
10 Amajaha ayeyintanga yakhe asekhuluma laye esithi: Uzakutsho njalo ebantwini abakhuluma kuwe besithi: Uyihlo wenza ijogwe lethu laba nzima, kodwa wena lenze libe lulanyana kithi; uzakutsho njalo kubo: Ucikilicane wami uqatha kulokhalo lukababa.
Matasan da suka yi girma tare shi suka amsa, “Faɗa wa mutanen da suke ce maka, ‘Mahaifinka ya sa kaya masu nauyi a kanmu, amma ka sauƙaƙa nauyinmu.’ Ka faɗa musu, ‘Ƙaramin yatsana ya fi ƙugun mahaifina kauri.
11 Ngakho-ke ubaba walethwesa ijogwe elinzima, kodwa mina ngizakwengezelela ejogweni lenu. Ubaba walijezisa ngeziswepu, kodwa mina ngabofezela.
Mahaifina ya sa muku kaya masu nauyi; zan ma sa mafi nauyi. Mahaifina ya bulale ku da bulala; zan bulale ku da kunamai.’”
12 Ngakho uJerobhowamu labo bonke abantu beza kuRehobhowamu ngosuku lwesithathu njengokutsho kwenkosi isithi: Libuye kimi futhi ngosuku lwesithathu.
Bayan kwana uku sai Yerobowam da dukan mutane suka dawo wurin Rehobowam, yadda sarki ya ce, “Ku dawo gare ni cikin kwana uku.”
13 Inkosi yasibaphendula kalukhuni; inkosi uRehobhowamu yasidela iseluleko sabadala,
Sarki ya amsa musu da kakkausar murya. Ya ƙi shawarar dattawan,
14 yakhuluma kubo njengeseluleko samajaha isithi: Ubaba wenza ijogwe lenu laba nzima, kodwa mina ngizakwengezelela kulo; ubaba walijezisa ngeziswepu, kodwa mina ngabofezela.
ya kuma bi shawarar matasan ya ce, “Mahaifina ya sa muku kaya masu nauyi; zan ma sa mafi nauyi. Mahaifina ya bulale ku da bulala; zan bulale ku da kunamai.”
15 Ngokunjalo inkosi kayibalalelanga abantu; ngoba inguquko yayivela kuNkulunkulu ukuze iNkosi iqinise ilizwi layo eyayilikhulume ngesandla sikaAhiya umShilo kuJerobhowamu indodana kaNebati.
Saboda haka sarki bai saurari mutane ba, gama wannan juyin al’amura daga Allah ne, don a cika maganar Ubangiji da ya yi ga Yerobowam ɗan Nebat ta wurin Ahiya mutumin Shilo.
16 Lapho uIsrayeli wonke ebona ukuthi inkosi kayibalalelanga, abantu bayiphendula inkosi besithi: Silesabelo bani kuDavida? Njalo kasilalifa endodaneni kaJese. Ngulowo emathenteni akho, Israyeli; khathesi, zibonele indlu yakho, Davida. Ngakho uIsrayeli wonke waya emathenteni akhe.
Sa’ad da Isra’ila suka ga sarki ya ƙi yă saurare su, sai suka amsa wa sarki, suka ce, “Wanda rabo muke da shi a wurin Dawuda, wanda sashe muke da shi daga ɗan Yesse? Kowa yă koma tentinsa, ya Isra’ila! Ka lura da gidanka, ya Dawuda!” Saboda haka dukan Isra’ilawa suka tafi gida.
17 Kodwa abantwana bakoIsrayeli ababehlala emizini yakoJuda, uRehobhowamu wabusa phezu kwabo.
Amma game da Isra’ilawan da suke zama a garuruwan Yahuda kuwa, Rehobowam ya ci gaba da yin mulki a bisansu.
18 Inkosi uRehobhowamu yasithuma uAdoramu owayengumphathi wezibhalwa; abantwana bakoIsrayeli basebemkhanda ngamatshe, wasesifa. Inkosi uRehobhowamu yaphangisa ukukhwela enqoleni ukubalekela eJerusalema.
Sarki Rehobowam ya aiki Hadoram wanda yake lura da aikin dole, amma Isra’ilawa suka jajjefe shi da duwatsu har ya mutu. Sarki Rehobowam kuwa ya gaggauta ya shiga keken yaƙinsa ya gudu zuwa Urushalima.
19 Ngalokho uIsrayeli wayihlamuka indlu kaDavida kuze kube lamuhla.
Ta haka Isra’ila ya kasance cikin tawaye a kan gidan Dawuda har yă zuwa wannan rana.

< 2 Imilando 10 >