< 1 Amakhosi 9 >

1 Kwasekusithi uSolomoni eseqedile ukwakha indlu kaJehova lendlu yenkosi laso sonke isifiso sikaSolomoni ayethokoza ukusenza,
Sa’ad da Solomon ya gama ginin haikalin Ubangiji da kuma fadan sarki, ya kuma yi dukan abin da yake so yă yi,
2 iNkosi yabonakala kuSolomoni ngokwesibili njengokubonakala kwayo kuye eGibeyoni.
sai Ubangiji ya bayyana gare shi sau na biyu, kamar yadda ya bayyana masa a Gibeyon.
3 INkosi yathi kuye: Ngizwile umkhuleko wakho lokuncenga kwakho okuncenge phambi kwami. Ngiyingcwelisile lindlu oyakhileyo ukubeka ibizo lami lapho kuze kube nininini; lamehlo ami lenhliziyo yami kuzakuba lapho zonke izinsuku.
Ubangiji ya ce masa, “Na ji addu’arka da kuma roƙon da ka yi a gabana; na tsarkake wannan haikali wanda ka gina, ta wurinsa Sunana zai kasance a can har abada. Idanuna da zuciyata kullum za su kasance a can.
4 Wena-ke, uba uhamba phambi kwami, njengoDavida uyihlo wahamba, ngokuphelela kwenhliziyo langokuqonda, ukwenza njengakho konke engikulaye khona, ugcine izimiso zami lezahlulelo zami,
“Kai kuwa, in ka yi tafiya a gabana da mutunci a zuci da kuma gaskiya, kamar yadda Dawuda mahaifinka ya yi, ka yi dukan abin da na umarta, ka kuma yi biyayya da ƙa’idodina da kuma dokokina,
5 khona ngizamisa isihlalo sobukhosi sombuso wakho phezu kukaIsrayeli kuze kube nininini, njengokukhuluma kwami kuDavida uyihlo, ngisithi: Kakuyikusweleka kuwe umuntu phezu kwesihlalo sobukhosi sikaIsrayeli.
zan kafa kujerar sarautarka a bisa Isra’ila har abada, kamar yadda na alkawarta wa Dawuda mahaifinka sa’ad da na ce, ‘Ba za ka taɓa rasa wani a kan kujerar sarautar Isra’ila ba.’
6 Uba lizaphenduka lokuphenduka, lina labantwana benu, ekungilandeleni, lingayigcini imilayo yami, izimiso zami, engikubeke phambi kwenu, kodwa liyekhonza abanye onkulunkulu, libakhothamele,
“Amma in kai, ko’ya’yanka maza, suka juye daga gare ni, ba ku kuma kiyaye umarnai da ƙa’idodin da na ba ku ba, kuka yi gaba, kuka bauta wa waɗansu alloli, kuka kuma yi musu sujada,
7 khona ngizaquma uIsrayeli ebusweni belizwe engibanike lona, lendlu engiyingcwelisele ibizo lami ngizayilahla phambi kwami; loIsrayeli uzakuba yisaga lento yokuhozwa phakathi kwezizwe zonke.
sai in yanke mutanen Isra’ila daga ƙasar da na ba su, in kuma ƙi wannan haikalin da na tsarkake domin Sunana. Isra’ila kuwa za tă zama abin gori da abin dariya a cikin dukan mutane.
8 Lalindlu, ephakemeyo, wonke oyedlulayo uzamangala kakhulu ancife, bathi: INkosi ikwenzeleni okunje kulelilizwe lakulindlu?
Wannan haikali zai zama tarin juji. Duk wanda ya wuce ta hanyan nan kuwa zai ji tausayi, yă kuma yi tsaki yana cewa, ‘Me ya sa Ubangiji ya yi haka ga wannan ƙasa da kuma wannan haikali?’
9 Njalo bazakuthi: Ngenxa yokuthi bayitshiyile iNkosi uNkulunkulu wabo eyakhupha oyise elizweni leGibhithe, babambelela kwabanye onkulunkulu, babakhonza babasebenzela; ngalokho iNkosi ibehlisele bonke lobububi.
Mutane za su amsa su ce, ‘Saboda sun yashe Ubangiji Allahnsu, wanda ya fitar da su daga Masar, suka rungumi waɗansu alloli, suna yin musu sujada, suna bauta musu ne, ya sa Ubangiji ya kawo dukan masifan nan a kansu.’”
10 Kwasekusithi ekupheleni kweminyaka engamatshumi amabili uSolomoni esakhile izindlu zombili, indlu kaJehova lendlu yenkosi,
A ƙarshen shekaru ashirin da Solomon ya ɗauka yana gina haikalin Ubangiji da fadan sarki,
11 (uHiramu inkosi yeTire wayemsekele uSolomoni ngezigodo zemisedari langezigodo zamafiri langegolide, njengesiloyiso sakhe sonke) ngalesosikhathi inkosi uSolomoni yamnika uHiramu imizi engamatshumi amabili elizweni leGalili.
sai Sarki Solomon ya ba wa Hiram sarkin Taya garuruwa ashirin a yankin Galili, gama Hiram ya tanada masa da dukan katakai al’ul da na fir, da kuma zinariyar da ya bukaci domin aiki.
12 UHiramu wasephuma eTire ukubona imizi uSolomoni ayemnike yona, kodwa yayingalunganga emehlweni akhe.
Amma sa’ad da Hiram ya zo daga Taya don yă ga garuruwan da Solomon ya ba shi, sai bai ji daɗi ba.
13 Wasesithi: Yimizi bani le onginike yona, mfowethu? Waseyibiza ngokuthi ilizwe leKabuli, kuze kube lamuhla.
Sai ya ce, “Wanda irin garuruwa ke nan ka ba ni, ɗan’uwana?” Saboda haka ya kira su Ƙasar Kabul, sunan da suke da shi har wa yau.
14 UHiramu wayethumele enkosini amathalenta alikhulu lamatshumi amabili egolide.
Hiram kuwa ya aika wa sarki talenti 120 na zinariya.
15 Nantu-ke udaba lwezibhalwa inkosi uSolomoni eyazibuthela ukwakha indlu yeNkosi, lendlu yayo, leMilo, lomduli weJerusalema, leHazori, leMegido, leGezeri:
Ga lissafin ma’aikatan gandun da Sarki Solomon ya ɗauka don ginin haikalin Ubangiji, da fadarsa, da madogaran gini, da katangar Urushalima, da kuma Hazor Megiddo da Gezer.
16 UFaro inkosi yeGibhithe wayenyukile wathumba iGezeri wayitshisa ngomlilo, wabulala amaKhanani ayehlala emzini, wakhunga ngayo indodakazi yakhe, umkaSolomoni.
(Fir’auna sarkin Masar ya kai wa Gezer hari, ya kuma ci ta da yaƙi. Ya sa mata wuta, ya kashe Kan’aniyawanta mazaunan wurin, ya kuma ba da ita a matsayin kyautar aure ga’yarsa, matar Solomon.
17 USolomoni wasesakha iGezeri, leBhethi-Horoni engaphansi,
Solomon kuwa ya sāke gina Gezer.) Ya gina Bet-Horon ta Kwari,
18 leBahalathi, leTamari enkangala elizweni,
da Ba’alat, da Tadmor a hamada, na cikin ƙasarsa.
19 lemizi yonke yokugcinela impahla uSolomoni ayelayo, lemizi yezinqola, lemizi yabagadi bamabhiza, lesiloyiso sikaSolomoni ayeloyisa ngaso ukwakha eJerusalema leLebhanoni lelizweni lonke lombuso wakhe.
Haka kuma ya gina dukan biranen ajiyarsa, da garuruwa domin kekunan yaƙinsa, da garuruwa domin dawakansa. Ya gina duk abin da ya so yă ginawa a Urushalima, da Lebanon, da kuma ko’ina a dukan yankin da ya yi mulki.
20 Bonke abantu ababesele kumaAmori, amaHethi, amaPerizi, amaHivi, lamaJebusi, ababengeyisibo babantwana bakoIsrayeli,
Dukan Amoriyawa, da Hittiyawa, da Ferizziyawa, da Hiwiyawa da Yebusiyawan da suka ragu a ƙasar (waɗanda ba Isra’ilawa ba ne),
21 abantwana babo ababesele emva kwabo elizweni, abantwana bakoIsrayeli abangenelisanga ukubatshabalalisa, uSolomoni wababutha izibhalwa eziyizigqili, kuze kube lamuhla.
wato, waɗanda suka ragu a ƙasar, waɗanda Isra’ilawa ba su iya hallakawa ba, su ne Solomon ya ɗauka su zama bayinsa don aikin gandu, kamar yadda yake har wa yau.
22 Kodwa ebantwaneni bakoIsrayeli uSolomoni kenzanga sigqili, kodwa babengamadoda empi, lenceku zakhe, leziphathamandla zakhe, lezinduna zakhe, labaphathi bezinqola zakhe, labagadi bakhe bamabhiza.
Amma Solomon bai mai da Isra’ilawa bayi ba; su ne mayaƙansa, shugabannin gwamnatinsa, dogarawansa, shugabannin sojojinsa, da shugabanninsa na kekunan yaƙi da mahayan kekunan yaƙinsa.
23 Laba babezinduna zabaphathi abaphezu komsebenzi kaSolomoni, amakhulu amahlanu lamatshumi amahlanu, ababebusa abantu ababesebenza emsebenzini.
Su ne kuma manyan shugabanni masu lura da ayyukan Solomon, su ne shugabanni 550 masu lura da mutanen da suke aiki.
24 Kodwa indodakazi kaFaro yenyuka iphuma emzini kaDavida isiya endlini yayo ayeyakhele yona. Ngalesosikhathi wakha iMilo.
Bayan’yar Fir’auna ta haura daga Birnin Dawuda zuwa fadan da Solomon ya gina mata, sai ya gina madogaran gini.
25 Njalo kathathu ngomnyaka uSolomoni wanikela iminikelo yokutshiswa leminikelo yokuthula phezu kwelathi ayelakhele iNkosi, watshisa impepha kulelo elaliphambi kweNkosi. Waqeda njalo indlu.
Sau uku a shekara Solomon kan miƙa hadayun ƙonawa da hadayun salama a kan bagaden da ya gina wa Ubangiji, yana ƙone turare a gaban Ubangiji haɗe da su, ta haka ya cika abin da ake bukata na haikali.
26 Inkosi uSolomoni yasisenza imikhumbi eEziyoni-Geberi eseElothi ekhunjini loLwandle oluBomvu elizweni leEdoma.
Sarki Solomon ya kuma gina jiragen ruwa a Eziyon Geber, wadda take kusa da Elot a Edom, a bakin Jan Teku.
27 UHiramu wasethuma emikhunjini inceku zakhe, amadoda emikhumbi, abazi ulwandle, kanye lenceku zikaSolomoni.
Hiram kuwa ya aiki mutanensa, masu tuƙan jirgin ruwa waɗanda suka san teku, don su yi hidima a jerin jiragen ruwa tare da mutanen Solomon.
28 Bafika eOfiri, bathatha khona igolide, amathalenta angamakhulu amane lamatshumi amabili, baliletha enkosini uSolomoni.
Suka tafi Ofir suka kuma dawo da talenti 420 na zinariya, wanda suka ba wa Sarki Solomon.

< 1 Amakhosi 9 >