< 1 Amakhosi 12 >

1 URehobhowamu wasesiya eShekema ngoba uIsrayeli wonke wayefike eShekema ukumbeka abe yinkosi.
Rehobowam ya tafi Shekem, gama dukan Isra’ila sun je can don su naɗa shi sarki.
2 Kwasekusithi uJerobhowamu indodana kaNebati, owayelokhu eseGibhithe, ekuzwa lokhu (ngoba wayebaleke esuka phambi kukaSolomoni inkosi, uJerobhowamu wahlala eGibhithe),
Sa’ad da Yerobowam ɗan Nebat ya ji labari (gama har yanzu yana a Masar, inda ya gudu daga Sarki Solomon), sai ya dawo daga Masar.
3 bathuma bambiza. UJerobhowamu lebandla lonke lakoIsrayeli basebesiza bakhuluma loRehobhowamu besithi:
Saboda haka mutane suka aika Yerobowam yă zo, sai shi da dukan taron Isra’ila suka tafi wurin Rehobowam, suka ce masa,
4 Uyihlo wenza ijogwe lethu laba lukhuni; ngakho-ke wena yenza kube lula umsebenzi olukhuni kayihlo, lejogwe lakhe elinzima abesithwalise lona, njalo sizakukhonza.
“Mahaifinka ya sa mana kaya mai nauyin gaske, amma yanzu ka sassauta wannan aiki mai zafi, da kuma kaya masu nauyin da ya sa a kanmu, mu kuwa za mu bauta maka.”
5 Wasesithi kibo: Hambani futhi okwensuku ezintathu, libe selibuya kimi. Basebehamba abantu.
Rehobowam ya amsa, “Ku tafi, bayan kwana uku, ku dawo.” Sai mutane suka watse.
6 Inkosi uRehobhowamu yasicebisana labadala ababesima phambi kukaSolomoni uyise esaphila, isithi: Licebisa njani ukubuyisela impendulo kulababantu?
Sai Sarki Rehobowam ya nemi shawarar dattawa waɗanda suka yi wa mahaifinsa Solomon, hidima a kwanakinsa. Ya ce, “Wace shawara ce za ku ba ni don in amsa wa waɗannan mutane?”
7 Basebekhuluma kuyo besithi: Uba uzakuba yinceku yalababantu lamuhla ubasebenzele, ubaphendule, ukhulume kibo amazwi amahle, khona bezakuba zinceku zakho zonke izinsuku.
Suka amsa, “In a yau za ka zama bawan waɗannan mutane, ka kuma yi musu hidima, ka ba su amsa mai kyau, kullum za su kasance bayinka.”
8 Kodwa wasitshiya iseluleko sabadala ababemeluleke ngaso, wacebisana lamajaha ayeyintanga yakhe, ayemi phambi kwakhe.
Amma Rehobowam ya ƙi shawarar da dattawan suka ba shi, sai ya nemi shawarar matasa waɗanda suka yi girma tare, waɗanda kuma suke masa hidima.
9 Wasesithi kuwo: Lipha seluleko bani ukuthi sibuyisele impendulo kulababantu abakhulume lami besithi: Yenza libe lulanyana ijogwe uyihlo alibeka phezu kwethu?
Ya tambaye su, “Mece ce shawararku? Yaya za mu amsa wa waɗannan mutane masu cewa, ‘Ka sassauta nauyin da mahaifinka ya sa a kanmu’?”
10 Amajaha ayeyintanga yakhe asekhuluma kuye esithi: Uzakutsho njalo kulababantu abakhuluma kuwe besithi: Uyihlo wenza ijogwe lethu laba nzima, kodwa wena yenza libe lulanyana kithi; uzakutsho njalo kibo: Ucikilicane wami uqatha kulokhalo lukababa.
Matasan, waɗanda suka yi girma tare da shi, suka amsa, “Faɗa wa waɗannan mutanen da suka ce maka, ‘Mahaifinka ya sa kaya masu nauyi a kanmu, amma ka sassauta kayanka.’ Ka ce musu, ‘Ƙaramin yatsana ya fi ƙugun tsohona kauri.
11 Uba-ke ubaba walethwesa ijogwe elinzima, mina-ke ngizakwengezelela ejogweni lenu. Ubaba walijezisa ngeziswepu, kodwa mina ngizalijezisa ngabofezela.
Mahaifina ya sa muku kaya masu nauyi; ni zan ma sa su fi haka nauyi. Mahaifina ya hore ku da bulala; ni kuwa zan hore ku da kunamai.’”
12 Ngakho uJerobhowamu labo bonke abantu beza kuRehobhowamu ngosuku lwesithathu njengokutsho kwenkosi isithi: Libuye kimi futhi ngosuku lwesithathu.
Bayan kwana uku, Yerobowam da dukan mutane suka dawo wurin Rehobowam yadda sarki ya faɗa, “Ku dawo gare ni cikin kwana uku.”
13 Inkosi yasibaphendula abantu kalukhuni, yatshiya iseluleko sabadala ababeyeluleke ngaso.
Sai Sarki ya amsa wa mutane da zafi. Yana ƙin shawarar da dattawa suka ba shi.
14 Yakhuluma kubo njengokweseluleko samajaha isithi: Ubaba wenza ijogwe lenu laba nzima, kodwa mina ngizakwengezelela ejogweni lenu; ubaba walijezisa ngeziswepu, kodwa mina ngizalijezisa ngabofezela.
Ya bi shawarar matasa, ya ce, “Mahaifina ya sa muku kaya masu nauyi; ni zan ma sa su fi haka nauyi. Mahaifina ya hore ku da bulala; ni kuwa zan hore ku da kunamai.”
15 Ngalokho inkosi kayibalalelanga abantu; ngoba inguquko yayivela eNkosini ukuze iqinise ilizwi layo, iNkosi eyayilikhulume ngesandla sikaAhiya umShilo kuJerobhowamu indodana kaNebati.
Saboda haka sarki bai saurare mutane ba, gama wannan abin da ya faru daga wurin Ubangiji ne, don a cika maganar Ubangiji da ya yi wa Yerobowam ɗan Nebat ta wurin Ahiya, mutumin Shilo.
16 Lapho uIsrayeli wonke ebona ukuthi inkosi kayibalalelanga, abantu babuyisela impendulo enkosini besithi: Silesabelo bani kuDavida? Yebo, kasilalifa endodaneni kaJese. Emathenteni akho, Israyeli! Khathesi, zibonele indlu yakho, Davida. Ngakho uIsrayeli waya emathenteni akhe.
Da dukan Isra’ila suka ga sarki ya ƙi yă saurare su, sai suka amsa wa sarki, “Ina ruwanmu da Dawuda! Ai! Ba mu da gādo wurin ɗan Yesse. Ya Isra’ila, kowa yă koma tentinsa! Dawuda, sai ka lura da gidanka!” Saboda haka Isra’ilawa suka watse zuwa gida.
17 Mayelana labantwana bakoIsrayeli ababehlala emizini yakoJuda, uRehobhowamu wabusa phezu kwabo.
Amma ga Isra’ilawan da suke zama a garuruwan Yahuda kuwa, Rehobowam ya ci gaba da mulki a kansu.
18 Khona inkosi uRehobhowamu yathuma uAdoniramu owayephezu kwezibhalwa; uIsrayeli wonke wasemkhanda ngamatshe waze wafa. Ngakho inkosi uRehobhowamu yakhwela masinyane inqola yayo, ukubalekela eJerusalema.
Sarki Rehobowam ya aiki Adoniram wanda yake shugaban aikin gandu, amma Isra’ila suka jajjefe shi da dutse har ya mutu. Sarki Rehobowam, ya sullale ya hau keken yaƙinsa ya tsere zuwa Urushalima.
19 Ngokunjalo uIsrayeli wayihlamukela indlu kaDavida kuze kube lamuhla.
Tun daga wannan ranar ne mutanen Isra’ila suka shiga gāba da gidan Dawuda har wa yau.
20 Kwasekusithi uIsrayeli wonke esezwile ukuthi uJerobhowamu ubuyile, bathuma bambizela enhlanganweni, bamenza inkosi phezu kukaIsrayeli wonke; kakubanga khona olandela indlu kaDavida ngaphandle kwesizwe sakoJuda sodwa.
Sa’ad da dukan Isra’ilawa suka ji Yerobowam ya dawo, sai suka aika, suka kira shi zuwa taro, suka kuma naɗa shi sarki bisa dukan Isra’ila. Kabila Yahuda kaɗai ta kasance mai biyayya ga gidan Dawuda.
21 Kwathi uRehobhowamu esefikile eJerusalema wabuthanisa yonke indlu yakoJuda lesizwe sakoBhenjamini, abakhethiweyo abayizinkulungwane ezilikhulu lamatshumi ayisificaminwembili, abalwa impi, ukulwa lendlu yakoIsrayeli, ukubuyisela umbuso kuRehobhowamu indodana kaSolomoni.
Da Rehobowam ya isa Urushalima, ya tattara dukan gidan Yahuda da kabilar Benyamin, ya sami sun kai mayaƙa dubu da tamanin. Sai aka shirya don su yaƙi gidan Isra’ila, su kuma mayar da masarautar wa Rehobowam ɗan Solomon.
22 Kodwa ilizwi likaNkulunkulu lafika kuShemaya umuntu kaNkulunkulu lisithi:
Amma waɗannan kalmomin Allah suka zo wa Shemahiya, mutumin Allah, cewa,
23 Khuluma kuRehobhowamu indodana kaSolomoni, inkosi yakoJuda, lakuyo yonke indlu yakoJuda leyakoBhenjamini, lensali yabantu, uthi:
“Faɗa wa Rehobowam ɗan Solomon, sarkin Yahuda, ka faɗa wa dukan gidan Yahuda da Benyamin, da kuma dukan sauran mutane,
24 Itsho njalo iNkosi: Lingenyuki njalo lingalwi labafowenu, abantwana bakoIsrayeli. Buyelani, ngulowo lalowo endlini yakhe; ngoba linto ivela kimi. Basebelilalela ilizwi leNkosi, babuyela ukuhamba, njengokwelizwi leNkosi.
‘Ga abin da Ubangiji ya ce, “Kada ku haura don ku yi yaƙi da’yan’uwanku, Isra’ilawa. Ku koma gida, kowannenku, gama wannan aikina ne.”’” Saboda haka suka yi biyayya da maganar Ubangiji, suka sāke watse zuwa gida, yadda Ubangiji ya umarta.
25 UJerobhowamu wasesakha iShekema entabeni yakoEfrayimi, wahlala kuyo; wasephuma lapho wakha iPenuweli.
Sai Yerobowam ya ƙara gina Shekem a ƙasar tudu ta Efraim, ya zauna a can. Daga can ya tafi ya gina Fenuwel.
26 UJerobhowamu wasesithi enhliziyweni yakhe: Khathesi umbuso uzabuyela endlini kaDavida.
Yerobowam ya yi tunani a ransa ya ce, “Mai yiwuwa mulkin yă koma gidan Dawuda.
27 Uba lesisizwe sisenyukela ukwenza imihlatshelo endlini yeNkosi eJerusalema, khona inhliziyo yalesisizwe izabuyela enkosini yabo, kuRehobhowamu inkosi yakoJuda, njalo bazangibulala babuyele kuRehobhowamu inkosi yakoJuda.
In waɗannan mutane sun riƙa haurawa don su miƙa hadayu a haikalin Ubangiji a Urushalima. Za su sāke nuna biyayya ga mai girma, Rehobowam, sarkin Yahuda. Za su kashe ni su kuma koma ga Sarki Rehobowam.”
28 Ngakho inkosi yathatha icebo, yenza amathole amabili egolide, yathi kubo: Kunzima kakhulu kini ukwenyukela eJerusalema; khangela, onkulunkulu bakho, Israyeli, abakukhuphula elizweni leGibhithe.
Bayan ya nemi shawara, sai sarki ya yi siffofin’yan maruƙa biyu na zinariya. Ya ce wa mutane, “Kun daɗe kuna haurawa zuwa can Urushalima. Ga allolinku, ya Isra’ila, waɗanda suka fitar da ku daga ƙasar Masar.”
29 Wasemisa elinye eBhetheli, lelinye walifaka eDani.
Sai ya kafa ɗaya a Betel, ɗaya kuma a Dan.
30 Loludaba lwaselusiba yisono; ngoba abantu baya phambi kwelinye kuze kube seDani ukuyakhonza.
Wannan ya zama zunubi, gama mutane suna tafiya yin wa wannan da yake a Betel sujada, su kuma je har Dan don su yi wa ɗayan sujada.
31 Wasesenza indlu yezindawo eziphakemeyo, wenza abapristi ngabaphansi kakhulu babantu, ababengeyisiwo bamadodana amaLevi.
Yerobowam ya gina masujadai da suke kan tuddai, ya kuma naɗa firistoci barkatai daga cikin mutanen da ba na zuriyar Lawi ba.
32 UJerobhowamu wasesenza umkhosi ngenyanga yesificaminwembili ngosuku lwetshumi lanhlanu lwenyanga njengomkhosi owawukoJuda, wanikela phezu kwelathi. Wenza njalo eBhetheli, ehlabela amathole ayewenzile. Wabeka eBhetheli abapristi bezindawo eziphakemeyo ayezenzile.
Ya kafa biki a rana ta goma sha biyar ta watan takwas, kamar bikin da ake yi a Yahuda, ya kuma miƙa hadayu a bisa bagade. Ya yi haka a Betel, yana miƙa wa siffofin maruƙan da ya yi hadayu. A Betel kuma ya naɗa firistoci a wuraren tudun da ya yi.
33 Wasenikela phezu kwelathi ayelenzile eBhetheli ngosuku lwetshumi lanhlanu enyangeni yesificaminwembili, enyangeni ayeyiqambile evela enhliziyweni yakhe. Wenzela abantwana bakoIsrayeli umkhosi, wanikela phezu kwelathi etshisa impepha.
A rana ta goma sha biyar ta watan takwas, watan da ya zaɓa, ya miƙa hadayu a bisa bagaden da ya gina a Betel. Saboda haka ya kafa biki don Isra’ilawa, ya kuma haura zuwa bagade don yă miƙa hadayu.

< 1 Amakhosi 12 >