< 1 KwabaseKhorinte 4 >

1 Umuntu kanakane ngathi ngokunje, njengezisebenzi zikaKristu labaphathi bezimfihlo zikaNkulunkulu.
Ga yadda za ku dauke mu, kamar bayin Almasihu da kuma masu rikon asiran Allah.
2 Futhi-ke, kuyadingeka ebaphathini, ukuthi umuntu aficwe ethembekile.
Hade da wannan, ana bukatar wakilai su zama amintattu.
3 Kodwa kimi kuyinto encinyane kakhulu ukuthi ngithonisiswe yini, kumbe ngokwahlulela kwabantu; kodwa lami kangizithonisisi.
Amma a gare ni, karamin abu ne ku yi mani shari'a, ko a wata kotu irin ta mutane. Gama bani yi wa kaina shari'a.
4 Ngoba kanginanzeleli lutho kimi, kanti kangilungisiswanga ngalokho; kodwa ongahlulelayo yiNkosi.
Ban sani ko akwai wani zargi a kaina ba, amma wannan bai nuna cewa bani da laifi ba. Ubangiji ne mai yi mani shari'a.
5 Ngakho lingahluleli lutho isikhathi singakafiki, ize ifike iNkosi, ezaveza futhi ekukhanyeni izinto ezifihlakeleyo emnyameni, njalo iveze obala amacebo ezinhliziyo; njalo khona ngulowo lalowo ezakuba lokubongwa okuvela kuNkulunkulu.
Sabili da haka, kada ku yanke shari'a kafin lokaci, kafin Ubangiji ya dawo. Zai bayyana dukkan boyayyun ayyuka na duhu, ya kuma tona nufe-nufen zuciya. San nan kowa zai samu yabonsa daga wurin Allah.
6 Njalo lezizinto, bazalwane, ngiziqondanise lami loApolosi ngenxa yenu, ukuze lifunde kithi ukuthi lingakhumbuli phezu kokulotshiweyo, ukuze lingakhukhunyezwa omunye ngomunye limelane lomunye.
Yan'uwa, ina dora wadannan ka'idoji a kaina da Afollos domin ku, yadda ta wurin mu za ku koyi ma'anar maganar nan cewa, “kada ku zarce abin da aka rubuta.” Ya zama haka domin kada waninku ya kumbura yana nuna fifiko ga wani akan wani.
7 Ngoba ngubani okwenza ukuthi wehluke? Njalo kuyini olakho ongakwemukelanga? Njalo uba lawe wemukele, uzincomelani ngokungathi kawemukelanga?
Gama wa yaga bambanci tsakanin ku da wasu? Me kuke da shi da ba kyauta kuka karba ba? Idan kyauta kuka karba, don me kuke fahariya kamar ba haka ba ne?
8 Selisuthi, selinothile, libusile ngaphandle kwethu; yebo-ke kungathi ngabe liyabusa, ukuze lathi sibuse kanye lani.
Kun rigaya kun sami dukkan abubuwan da kuke bukata! Kun rigaya kun zama mawadata! Kun rigaya kun fara mulki- kuma ba tare da mu ba! Hakika, marmarina shine ku yi mulki, domin mu yi mulki tare da ku.
9 Ngoba ngithi uNkulunkulu usimisile thina abaphostoli bokucina, sibe njengabamiselwe ukufa; ngoba senziwe umbukiso emhlabeni, lakuzo ingilosi, lebantwini.
A tunanina, mu manzanni, Allah ya sa mu a jerin karshe kamar mutanen da aka zartar wa hukuncin mutuwa. Mun zama abin kallo ga duniya, ga mala'iku, ga mutane kuma.
10 Thina siyizithutha ngenxa kaKristu, kodwa lina lihlakaniphile kuKristu; thina sibuthakathaka, kodwa lina lilamandla; lina liyahlonitshwa, kodwa thina siyadelelwa.
Mun zama marasa wayo sabili da Almasihu, amma ku masu hikima ne a cikin Almasihu. Mu raunana ne, amma ku masu karfi ne. Ana ganin mu marasa daraja, ku kuwa masu daraja.
11 Kuze kube lihola lakhathesi silambile, somile, sihambaze, siyatshaywa ngenqindi, siyimihambuma,
Har zuwa wannan sa'a, muna masu yunwa da kishi, marasa tufafi masu kyau, mun sha kazamin duka, kuma mun zama marasa gidaje.
12 siyatshikatshika sisebenza ngezethu izandla; sithi sithukwa sibusise; sithi sizingelwa sibekezele;
Mun yi fama sosai, muna aiki da hanuwanmu. Sa'adda an aibata mu, muna sa albarka. Sa'adda an tsananta mana, muna jurewa.
13 sithi sinyeywa sincenge; senziwa njengamanyala omhlaba, imfucuza yezinto zonke, kuze kube khathesi.
Sa'adda an zage mu, muna magana da nasiha. Mun zama, kuma har yanzu an dauke mu a matsayin kayan shara na duniya da abubuwa mafi kazamta duka.
14 Kangilibhaleli lezizinto ukuthi ngilithele inhloni, kodwa ngileluleka njengabantwana bami abathandekayo.
Ban rubuta wadannan abubuwa domin in kunyata ku ba, amma domin in yi maku gyara kamar kaunatattun yayana.
15 Ngoba lanxa lilabeluleki abayizinkulungwane ezilitshumi kuKristu, kodwa kalilaboyihlo abanengi; ngoba mina ngalizala kuKristu Jesu ngevangeli.
Ko da kuna da masu riko dubu goma a cikin Almasihu, ba ku da ubanni da yawa. Gama ni na zama ubanku cikin Almasihu Yesu ta wurin bishara.
16 Ngakho ngiyalincenga: Banini ngabalingisi bami.
Don haka, ina kira gare ku da ku zama masu koyi da ni.
17 Ngalokho ngithume kini uTimothi, ongumntanami othandekayo lothembekileyo eNkosini, ozalikhumbuza ngenhambo zami ezikuKristu, njengoba ngifundisa endaweni zonke kulo lonke ibandla.
Shiyasa na aiko Timoti wurin ku, kaunatacce da amintaccen dana cikin Ubangiji. Zai tunashe ku hanyoyina cikin Almasihu, kamar yadda nake koyar da su ko'ina da kowace Ikilisiya.
18 Kodwa abanye bazikhukhumezile ngokungathi kangiyikuza kini.
Amma yanzu, wadansun ku sun zama masu fahariya, suna yin kamar ba zan zo wurinku ba.
19 Kanti ngizakuza kini masinyane, uba iNkosi ivuma, njalo ngizakwazi, hatshi ilizwi lalabo abazikhukhumezayo, kodwa amandla.
Amma zan zo gare ku ba da dadewa ba, idan Ubangiji ya nufa. Sannan zan san fiye da maganar masu fahariya, amma kuma zan ga ikonsu.
20 Ngoba umbuso kaNkulunkulu kawungelizwi kodwa ngamandla.
Gama Mulkin Allah ba magana kadai ya kunsa ba, amma ya kunshi iko.
21 Lifunani? Ngize kini ngenduku yini, kumbe ngothando lomoya ochumileyo?
Me kuke so? In zo wurin ku da sanda ne ko kuwa da kauna da ruhun nasiha?

< 1 KwabaseKhorinte 4 >