< 1 Imilando 26 >
1 Ngezigaba zabalindi bamasango. KwabakoKora kwakunguMeshelemiya indodana kaKore wamadodana kaAsafi.
Ɓangarorin Matsaran Ƙofofi su ne, Daga Korayawa, Meshelemiya ɗan Kore, ɗaya daga cikin’ya’yan Asaf maza.
2 LoMeshelemiya wayelamadodana, uZekhariya izibulo, uJediyayeli owesibili, uZebhadiya owesithathu, uJathiniyeli owesine,
Meshelemiya yana da’ya’ya maza. Zakariya ɗan fari, Yediyayel na biyu, Zebadiya na uku, Yatniyel na huɗu,
3 uElamu owesihlanu, uJehohanani owesithupha, uEliyohenayi owesikhombisa.
Elam na biyar, Yehohanan na shida da Eliyehoyenai na bakwai.
4 UObedi-Edoma laye wayelamadodana, uShemaya izibulo, uJehozabadi owesibili, uJowa owesithathu, uSakari owesine, loNethaneli owesihlanu,
Obed-Edom shi ma yana da’ya’ya maza. Shemahiya ɗan fari, Yehozabad na biyu, Yowa na uku, Sakar na huɗu Netanel na biyar,
5 uAmiyeli owesithupha, uIsakari owesikhombisa, uPhewulethayi owesificaminwembili; ngoba uNkulunkulu wayembusisile.
Ammiyel na shida, Issakar na bakwai da Feyuletai na takwas. (Gama Allah ya albarkace Obed-Edom.)
6 LakuShemaya indodana yakhe kwazalwa amadodana abusa jikelele endlini kayise, ngoba ayengamaqhawe alamandla.
Ɗan Obed-Edom, wato, Shemahiya shi ma yana da’ya’ya maza, waɗanda suke shugabanni a cikin iyalin mahaifinsu, gama su jarumawa ne ƙwarai.
7 Amadodana kaShemaya: O-Othini, loRefayeli, loObedi, uElizabadi, abafowabo, amadodana alamandla, oElihu loSemakhiya.
’Ya’yan Shemahiya maza su ne, Otni, Rafayel, Obed da Elzabad; danginsa Elihu da Shemahiya su ma jarumawa ne.
8 Bonke laba babengabamadodana kaObedi-Edoma, bona lamadodana abo labafowabo, amadoda enelisayo ngamandla omsebenzi, bengamatshumi ayisithupha lambili bakoObedi-Edoma.
Ɗaukan waɗannan zuriyar Obed-Edom ne; su da’ya’yansu maza da danginsu, jarumawa ne masu ƙarfin yin aiki. Zuriyar Obed-Edom, mutum 62 ne duka.
9 Njalo uMeshelemiya wayelamadodana labafowabo, amadodana alamandla, elitshumi lesificaminwembili.
Meshelemiya yana da’ya’ya maza da kuma’yan’uwa, waɗanda jarumawa ne, su 18 ne duka.
10 UHosha laye emadodaneni kaMerari wayelamadodana, uShimiri inhloko (lanxa wayengeyisilo izibulo, kodwa uyise wamenza waba yinhloko);
Hosa dangin Merari yana da’ya’ya maza. Shimri na fari (ko da yake ba shi ne ɗan fari ba, mahaifinsa ya sa shi na fari),
11 uHilikhiya owesibili, uTebaliya owesithathu, uZekhariya owesine; wonke amadodana labafowabo bakaHosa babelitshumi lantathu.
Hilkiya ne na biyu, Tabaliya ne na uku sai kuma Zakariya na huɗu.’Ya’ya da dangin Hosa su 13 ne duka.
12 Phakathi kwalabo kwakulezigaba zabalindi bamasango; izinhloko zamadoda zilemilandu njengabafowabo, ukukhonza endlini yeNkosi.
Waɗannan ɓangarori na matsaran ƙofofi, ta wurin manyansu, suna da ayyukan yin hidima a haikalin Ubangiji, kamar yadda danginsu suke da shi.
13 Basebesenza inkatho yokuphosa, omncinyane laye njengomkhulu, ngokwendlu yaboyise, besenzela isango lesango.
Aka jefa ƙuri’u don kowace ƙofa bisa ga iyalansu, ƙarami da babba.
14 Inkatho yempumalanga yawela-ke phezu kukaShelemiya; basebesenza inkatho yokuphosa ngoZekhariya indodana yakhe, umeluleki ohlakaniphileyo; inkatho yakhe yasiphuma ngenyakatho.
Ƙuri’a don Ƙofar Gabas ta fāɗo a kan Shelemiya. Sai aka jefa ƙuri’u don ɗansa Zakariya, mai ba da shawara mai ma’ana, sai ƙuri’a ta ƙofar arewa ta fāɗo a kansa.
15 KuObedi-Edoma ngeningizimu; lakumadodana akhe, indlu yokulondoloza.
Ƙuri’a don Ƙofar Kudu ta fāɗo a kan Obed-Edom, ƙuri’a don ɗakin ajiya kuwa ta fāɗo a kan’ya’yansa maza.
16 KuShupimi lakuHosa ngentshonalanga, lesango iShalekethi elisemgwaqweni omkhulu oya phezulu, umlindi ngomlindi.
Ƙuri’u don Ƙofar Yamma da kuma Ƙofar Shalleket a hanyar bisa suka fāɗo a kan Shuffim da Hosa. Aikin tsaro bisa ga mai tsaro.
17 Ngempumalanga kwakulamaLevi ayisithupha, ngenyakatho abane ngosuku, ngeningizimu abane ngosuku, leziphaleni ababili ngababili;
Akwai Lawiyawa shida da suke tsaron ƙofar gabas, huɗu a ƙofar kudu, huɗu kuma a ƙofar arewa, biyu-biyu suke tsaron ɗakunan ajiya.
18 eParibari ngentshonalanga, abane emgwaqweni omkhulu, ababili eParibari.
Game da filin waje ta yamma kuwa, akwai masu tsaro huɗu a hanya da kuma biyu a filin kansa.
19 Lezi yizigaba zabalindi bamasango bamadodana amaKora labamadodana kaMerari.
Waɗannan su ne ɓangarori na matsaran ƙofofi waɗanda suke zuriyar Kora da Merari.
20 LakumaLevi, uAhiya wayephethe izinto eziligugu zendlu kaNkulunkulu, njalo wayephethe izinto eziligugu zezinto ezingcwele.
’Yan’uwansu Lawiyawa kuwa su ne suke lura da ma’ajin gidan Allah da kuma baitulmali don kayayyakin da aka keɓe.
21 Amadodana kaLadani, abantwana bomGerishoni uLadani, kaLadani umGerishoni, inhloko zaboyise zazingoJehiyeli.
Ladan ɗan Gershon ne, kuma kaka ga iyalai masu yawa, har ma da iyalin ɗansa Yehiyeli,
22 Amadodana kaJehiyeli: UZethamu, loJoweli umfowabo, babephethe izinto eziligugu zendlu yeNkosi.
’ya’yan Yehiyeli maza su ne, Zetam da ɗan’uwansa Yowel. Su ne suke kula da ma’ajin haikalin Ubangiji.
23 KumaAmramu, kumaIzihari, kumaHebroni, kumaUziyeli.
Daga zuriyar Amram, Izhar, mutanen Hebron da kuma Uzziyel, su ma aka ba su aiki.
24 LoShebuweli indodana kaGereshoma indodana kaMozisi wayeyisiphathamandla phezu kwezinto eziligugu.
Shebuwel ɗan Gershom, daga zuriyar Musa, shi ne babban jami’i mai lura da baitulmali.
25 Labafowabo abakaEliyezeri: ORehabhiya indodana yakhe, loJeshaya indodana yakhe, loJoramu indodana yakhe, loZikiri indodana yakhe, loShelomithi indodana yakhe.
Danginsa na wajen Eliyezer su ne, Rehabiya, Yeshahiya, Yoram, Zikri da Shelomit.
26 UShelomithi lo labafowabo babephethe zonke izinto eziligugu zezinto ezingcwele uDavida inkosi ayezingcwelisile, lenhloko zaboyise, lenduna zezinkulungwane lezamakhulu, labalawulimabutho.
Shelomit da danginsa su ne suke lura da dukan baitulmali don kayayyakin da Sarki Dawuda ya keɓe, ta wajen kawunan iyalai waɗanda suke shugabannin dubu-dubu da shugabannin ɗari-ɗari, da kuma wajen sauran shugabannin mayaƙa.
27 Kokwempi lokwempangweni bakungcwelisela ukulungisa indlu yeNkosi.
Sun keɓe waɗansu ganimar da aka kwaso a yaƙi don gyaran haikalin Ubangiji.
28 Lakho konke uSamuweli umboni ayekungcwelisile, loSawuli indodana kaKishi loAbhineri indodana kaNeri loJowabi indodana kaZeruya; konke okwakungcwelisiwe kwakungaphansi kwesandla sikaShelomithi labafowabo.
Shelomit da’yan’uwansa suka lura da dukan abubuwan da annabi Sama’ila da Shawulu ɗan Kish, da Abner ɗan Ner, da Yowab ɗan Zeruhiya suka keɓe.
29 KumaIzihari uKenaniya lamadodana akhe babengabomsebenzi wangaphandle phezu kukaIsrayeli, beyizinduna bengabahluleli.
Daga mutanen Izhar, Kenaniya da’ya’yansa maza su aka sa a ayyukan da ba na haikali ba, su suka zama manya da kuma alƙalai a bisa Isra’ila.
30 KumaHebroni uHashabhiya labafowabo, amadoda alamandla, ayinkulungwane lamakhulu ayisikhombisa, babephethe iziphathamandla zakoIsrayeli nganeno kweJordani ngentshonalanga, emsebenzini wonke kaJehova lenkonzweni yenkosi.
Daga zuriyar Hebron, Hashabiya da danginsa, su jarumawa dubu ɗaya da ɗari bakwai ne, su suke lura da Isra’ila yamma da Urdun don dukan aikin Ubangiji da kuma hidimar sarki.
31 KumaHebroni uJeriya wayeyinhloko, kumaHebroni, ngokwezizukulwana zaboyise. Ngomnyaka wamatshumi amane wokubusa kukaDavida adingwa, kwasekutholwa phakathi kwawo amaqhawe alamandla eJazere yeGileyadi.
Game da zuriyar Hebron kuwa, Yeriya ne babba bisa ga tarihin zuriyar iyalansu. A shekara ta arba’in ta sarautar Dawuda, sai aka yi binciken tarihi, aka tarar jarumawa cikin zuriyar Hebron suna zama a Yazer cikin Gileyad ne.
32 Labafowabo amadoda alamandla ayezinkulungwane ezimbili lamakhulu ayisikhombisa, inhloko zezindlu. UDavida inkosi wasebenza abaphathi phezu kwabakoRubeni labakoGadi lengxenye yesizwe sakoManase ezintweni zonke zikaNkulunkulu lezinto zenkosi.
Yeriya yana da’yan’uwa guda dubu biyu da ɗari bakwai, jarumawa da kuma kawunan iyalai, sai Sarki Dawuda ya sa su lura da mutanen Ruben, Gad da rabin kabilar Manasse game da kome da ya shafi Allah da kuma al’amuran sarki.