< KwabaseRoma 13 >
1 Umuntu wonke kumele azithobe kulabo ababusayo, ngoba akukho mbuso ngaphandle kwalowo obekwe nguNkulunkulu. Imibuso ekhona ibekwe nguNkulunkulu.
Dole kowa yă yi biyayya ga masu mulki, gama babu wani iko sai ko in Allah ya yarda. Duk hukumomin da muke su, naɗin Allah ne.
2 Ngakho, lowo ovukela umbuso uvukela okumiswe nguNkulunkulu, njalo labo abenza njalo bazilethela ukwahlulelwa.
Saboda haka, duk wanda ya yi tawaye ga hukuma yana yin tawaye da abin da Allah ya naɗa ne, waɗanda kuwa suke aikata haka, za su jawo wa kansu hukunci.
3 Ngoba ababusi kabesabeki kulabo abenza okulungileyo, kodwa kulabo abenza okubi. Liyafuna ukukhululeka ekwesabeni lowo obusayo na? Ngakho yenzani okulungileyo yena uzalincoma.
Gama masu mulki ba abin tsoro ba ne ga waɗanda suke yin abin da yake daidai, sai dai ga waɗanda suke aikata laifi. Kana so ka rabu da jin tsoron wanda yake mulki? To, sai ka aikata abin da yake daidai, zai kuwa yabe ka.
4 Ngoba yena uyinceku kaNkulunkulu yokulenzela okuhle. Kodwa nxa lisenza okubi, yesabani, ngoba inkemba kayiphatheli ize. Uyinceku kaNkulunkulu, umeli wentukuthelo ukuba ehlisele isijeziso kowenza okubi.
Gama shi bawan Allah ne don kyautata rayuwarka. Amma in ka aikata mugunta, to, sai ka ji tsoro, don ba a banza ne shugaba yake ɗaukan takobinsa ba. Shi fa bawan Allah ne, ta wurinsa ne fushin Allah yakan hukunta masu laifi.
5 Ngakho, kuyaswelakala ukuzithoba kubabusi, hatshi kuphela ngenxa yokujeziswa okungenzakala, kodwa langenxa yesazela.
Saboda haka, dole a yi biyayya ga hukumomi, ba don gudun horo kawai ba amma don lamirinku.
6 Ngenxa yalokhu futhi yikho-nje lithela imithelo, ngoba ababusi bazinceku zikaNkulunkulu, ezinikela isikhathi sazo sonke ekubuseni.
Shi ne ma ya sa kuke biyan haraji, gama hukumomin nan bayin Allah ne, waɗanda suke ba da dukan lokacinsu don aikin shugabanci.
7 Phanini abantu bonke okungokwabo: Nxa ungathelanga, thela imithelo, nxa kuyikuqoqwa kwemali, iqoqeni. Nxa kuyikwesaba, yesabani. Nxa kuyikuhlonipha, hloniphani; nxa kuyikudumisa, dumisani.
Ku ba wa kowa hakkinsa. In kuna da bashin haraji, sai ku biya; in kuɗin shiga ne, ku biya kuɗin shiga; in ladabi ne, ku yi ladabi; in kuma girmamawa ne, ku ba da girma.
8 Lingayekeli umlandu ungahlawulwanga, ngaphandle kokuqhubeka komlandu wokuthandana, ngoba lowo othanda umuntu wakibo usewugcwalisile umthetho.
Kada hakkin kowa yă zauna a kanku, sai dai na ƙaunar juna, don mai ƙaunar maƙwabcinsa ya cika Doka ke nan.
9 Imilayo ethi, “Ungafebi, Ungabulali, Ungebi, Ungahawukeli” kanye leminye imilayo engabe ikhona ihlanganiswa ngumthetho lo othi: “Thanda umakhelwane wakho njengoba uzithanda.”
Umarnan nan, “Kada ka yi zina.” “Kada ka yi kisankai.” “Kada ka yi sata.” “Kada kuma ka yi ƙyashi.” Da dai duk sauran umarnai an ƙunshe su ne a wannan kalma “Ka ƙaunaci maƙwabcinka kamar kanka.”
10 Uthando kalwenzi ngozi kumakhelwane. Ngakho uthando luyikugcwaliswa komthetho.
Ƙauna ba ta cutar da maƙwabci. Saboda haka ƙauna cika Doka ce.
11 Njalo yenzani lokhu liqedisisa isikhathi sakhathesi. Isikhathi sesifikile ukuba livuke ebuthongweni benu, ngoba ukusindiswa kwethu khathesi sekuseduze kakhulu kulekuqaleni kwethu ukukholwa.
Ku yi wannan domin kun san irin zamanin da kuke ciki. Lokaci ya yi da za ku farka daga barcinku, don cetonmu ya yi kusa yanzu fiye da lokacin da muka fara ba da gaskiya.
12 Ubusuku sebuzadlula; ukusa sekusondele. Ngakho kasilahleni imisebenzi yobumnyama sigqoke isivikelo sokukhanya.
Dare fa ya kusan ƙarewa; gari kuma yana gab da wayewa. Saboda haka bari mu kawar da ayyukan duhu mu kuma yafa kayan yaƙi na haske.
13 Kasiziphatheni kuhle, njengasemini, hatshi emadilini okuminza lokudakwa, hatshi ekuhlobongeni lentokozo yobugangi, hatshi ngokuxabana langomona.
Bari mu tafiyar da al’amuranmu yadda ya dace a yi da rana, ba a cikin shashanci da buguwa ba, ba cikin fasikanci da rashin kunya ba, ba kuma cikin faɗa da kishi ba.
14 Kodwa zigqokiseni iNkosi uJesu Khristu, njalo lingacabangi ngokuthokozisa inkanuko yemvelo yenu yokona.
A maimakon haka, ku ɗauki halin Ubangiji Yesu Kiristi, kada kuma ku yi tunani game da yadda za ku gamsar da sha’awace-sha’awacen mutuntaka.